lisdin makaloli sababun makaloli makaloli Mukalolin da akaranta dayawa.

Haqiqanin Ruhi

Da sunan Allah me rahama me jin kai

﴿ يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا عَلَيْكُمْ أَنفُسَكُمْ ﴾

Godiya ta tabbata ga Allah ubangijin talikai kuma uban gijin dukkanin ruhi, sannan dubun sallama gare ka ya fiyayyen halitta Muhammad al-rasulillhi da kuma iyalan gidan sa masu shiryarwa, musamman imam mahadi Allah ya gaggauta bayyanar sa.

Ba makawa cewa Alqur’ani littafin Allah ne, kuma littafine me albarka sannan mu’ijiza ne na annabin karshe Muhammad arrasulillha, littafin ya kunshi bayanai kuma yana haskaka komai, acikin littafin an hada ilimi tun daga na farko har na karshe, wannan littafi ya kunshi komai da komai

 الذي لا يأتيه الباطل من بين يديه ولا من خلفه، وإنه العزيز الحكيم

Yana shiryar da duk wanda ya tashi kuma yana albishir ga muminai na samar da farin ciki duniya da lahira, هدى للناس وبينات من الهُدى والفرقان, yana banbance gaskiya da karya,  Alheri da sharri, me kyau da mara kyau, shiryayye da bacacce, kuma yana bishara ga dukkanin

حقیقة النفوس

Yana bishara ga dukkanin musulmi, kuma me tunasar wane ga dukkanin halittu, Allah ne ya saukar da shi, duk wanda ya kama wannan igiya bazai tabr ba kuma zai aminta da ga bin son zuciya, sai dai ya kasance cikin masu samin daukaka zuwa Allah ubagijin talikai, domin shi الماء المعين ne kuma bayyananne haske, wanda bayyananne ne akan kansa kuma me bayyanarwa ne ga duk wanda yake rayuwa cikin hasken sa domin hasken Allah ne haskakawa a cikin shi

اللهُ نُورُ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ

Kuma ya kasance cikin adabiyyan Allah, a cikin Aljannah akwai kyawawan sunaye da siffofinsa da kuma ayyukan sa daukaka, Albarka ta tabbata ga duk wanda ya lizimce shi kuma ya gauraya jininsa da namansa da shi, sannan yana karanta ayoyinsa dare da rana, yana neman shiriya kuma ya kama hasken sa, ya sanya shi a gaban shi to zai jagorance shi har zuwa Aljannah, amma idan ya sanya shi abayarsa ba yanda zai kasance sai wuta domin shi hanyar Alheri ce yana da zahiri da kuma batini, zahirin sa muhkam ne sannan batinin sa kuma na da zurfi.

Sannan shi igiyar Allah ce me karfi kuma miqaqqiyar hanya ce a cikin sa akwai fitilu 

Yana sanye da hasken Allah, duk wanda ya riqi Alqur’ani zai kasance me karamci cikin Al’uman annabi Muhammad domin duk wanda ya karrama Alqur’ani to ya karamma Allahe ne duk kuma wanda ya ha’ince shi la’anar Allah zata tabbata a kan shi. Mutumin da ya fi dacewa a tsoron Allah a bainar jama’a ko a boye shine wanda ya riqi Alqur’ani, mutmin da ya fi dacewa a sallah da azumi a bayyane ko aboye shine wanda ya riqi Alqur’ani.

Ka raya dare yayin da sauran mutane ke bacci, ka yawaita azumi a koda yaushe, ka yafe ma duk wanda ya zalumce ka, duk wanda acikin ku yake son ganawa da Allah to ya karanta Alqur’ani, duk wanda ke neman kusantan Allah to ya saurari kalaman Allah, sannan ku lizimci karanta Alqur’ani, saboda karanta Alqur’ani kaffarar zunubai ne, kuma kariya ne daga shiga wuta, kuma aminci ne daga zunubi, sannan tsaro ne ga me karanta Alqur’ani, ta wani bangare za’a iya cewa na da darajar annabawa sai dai shi ba’a masa wahayi. Don haka kar ayi sakaci da karanta Alqur’ani. Kuma yana hani da mummunar aiki, duk wanda yasan Alqur’ani amma baya aiki dashi kuma son duniya ta mamaye zuciyar sa zai nisanci Allah sannan darajar sa zai koma dai dai da yahudawa da kuma annasara wadan da suke canza kalaman Allah, duk wanda ya san Alqur’ani sanna baya aiki da shi ranar qiya zai tashi makaho, sai yace ya Allah me yasa ka tasheni  makaho bayan na ksance ni me gani ne, sai ace masa: haka ayoyin mu suka zo gare ka amma ka manta da su shiyisa muka yau muma muka manta da kai, sai a umurce shi da ya shiga wuta. Sannan duk wanda ya san Alqur’ani saboda riya, ko kuma don yayi jayya da shi ko don malami su girmamashi ko kuma don ya sami duniya da shi, toh Allah zaiyi watandar kasusuwar sa ranar qiyama kuma ba wanda zai kaishi azabtuwa a cikin wuta.

Allah ya sanya Alqur’ani ruwar kashe qishin Ilimin malamai ne, bazar zukatan fuqaha (الفقهاء) ne, babbar hanya ce na salihai, magani ne da ba wani magani bayan shi, kuma haske ne da ba duhu a tattare da shi

جعله الله ريّا لعطش العلماء، وربيعاً لقلوب الفقهاء، ومحاجّ لطرق الصلحاء، ودواءً ليس بعده داء، ونوراً ليس معه ظلمة

Kamar yadda Allah hasken sama da kasane kuma ba wani duhu a tattare dashi, kuma ilimi ne da ba jahilci a tattare da shi, Iko ne da ba gazawa a tattare da shi, (sannan kusani cewa wannan Alqur’anin na nasihane da ba zamba, ya na shiryarwar da ba bata, magana ne da ba ya karya, duk wanda ya zauna da kur’ani bazai tashi a wurin ba face ya kara shiryuwa ko kuma an rage masa makantar sa, igiyar Allah ne me karfi saboda shi akan sami aminci, yana raya zukata,

Yana raya ilimi, sanna hasken zukata ne, me magana ne cikin shiru, hujjar Allahe ne akan bayin sa, sun dauke shi abin yarda kuma abin dogaro, sanna abin da yafi shine yawan karanta Alqur’ani, Allah ya bayyana musu acikin littafin sa ba tarfe da sun ganshi ba saboda girman sa, wannan shine kyauta mafi kyawu, saboda wanna littafi, littafi ne da kuke gani dashi, ku ke magana dashi sannan ku ke ji da shi, kuma ya na magana da wani bangare akan wani bangare na shi, kuma yana bada shaidan wani ban gare da wani ban gare na shi

Kuma ba bu banbanci a iliminsa, kuma baya karyata wanda ya zo da shi, yana da kyawawan labarai, kuma mafi kyawun waazi, kuma yana tuni tuni me amfanarwa, yana warkar da ko wani irin ciwo ko min munin sa, akwai labarai akan wanda suka gabace mu da wanda suke zuwa.

Kuyi hukunci a tsakanin ku, domin hakin da akan ubansa shine ya koyar da shi Alqur’ani, ku lizimci karanta Alqur’ani kuma kuke bayyana shi a jikin ku, domin Allah baya azabtar da zuciyar da take cike da wazin Alqur’ani, sanna masu karanta Qur’ani mutanen Allah ne zabin kansa, akan samu Imani da karanta Alqur’ani, duk wanda ya shaqu da Alqur’ani bazai sami rarrabuwa a tsakanin yan’uwan sa ba,

Toh kuyi tunani akan ayoyin sa  kuma ku dauki bayanan sa,

Zahirin san a da tsari, batinin sa na da zurfu, abubuwan Al’ajabin sa basa gushewa kuma basa lalacewa, duhu bai bayyana ba tare da sh, don haka kubi asken sa, saboda haskensa hasken zukata ne, ku gayara tilawar ku saboda yana da kyawawan labaru, sanna duk gidan da ake yawaita karanta Alqur’ani kuma ake yawaita kiran Allah aciki albarkan sa zai yawaita,

Sanan mala’iku zasu ke sauka a wannan gida, shaidanu kuma zasu nisanci gidan, gidan zai ke haske wa mutane sama kamar yadda taurari ke haske wa mutanen kasa, sannan gidan da baa karanta Alqur’ani aciki kuma baa zikirin Allah, Al’barkan sa zai kasance kadan, mala’iku zasu nisanci gidan, shaidanu kuma zasu kusanci gidan, don haka ku kasan ce masu karanta Alqur’ani da kuma aiki da shi.

Ku lizimci farillan sa, dokokin sa, mutuncin sa, haramcin sa, umurnin sa da kuma hanin sa, ka ke yawaita karanta shi a daren ka da kuma ranan ka saboda shi alkawarin Allah ne ga bayin sa, wajibi ne ga dukkanin musulmai suke duba shi ko da ayoyi 50 ne a ko wacce rana, sannan kusani makan Aljannah sun ginu ne bisa darajojin ayoyin Alqur’ani, a ranar Al’qiyama za’a bukaci me karatun Alqur’ani ya karanta Alqur’ani, ba wanda zai fishi daraja a Aljanna bayan Annabawa da kuma saddiqai.

Sabida daraja na samuwane bisa zahirin adadin ayoyin Alqur’ani, amma darajojin Aljannah ba wanda ke da masaniya sai Allah da kuma manzon sa da iyalan gidan sa. (فإنّه إلى ربك المنتهى), kuma Allah madauwami ne kuma tabbacacce ta ko wani ban gare na zatin sa, siffofinsa, da kuma aiyukan sa, ba wanda yasan menene shi sai shi kan sa me girma.

Dole ne ga Allah wannan Alkarin da ya dauka akan ku, sai abin da yayi saura gare ku shine ikhlasi akan littafin Allah, hujjojin sa bayyanannu, jagora ne ga duk wanda ya yarda da shi zuwa shiriya, yana da falaloli masu dunbin yawa.

Hadisi yazo akan me karanta Alqur’ani cewa duk me karanta Alqur’ani addu’ar sa karbabbiya ce, ko akan kari ko da jin kiri, sannan ku sani lallai littafin allah ya ginune akan abubuwa guda hudu: Ibara (العبارة), Ishara (الإشارة), Tausasawa (اللطائف) da kuma Haqiqa (الحقائق). Ibarah akan ilimi, Isharah akan sauran Al’uma, Tausasawa na waliyyay Haqiqah kuma na Annabawa. Duk wanda ya karanta aya guda na Alqur’ani a cikin sallar sa yana tsaye za’a rubuta masa lada guda dari, idan kuma ya karanta ba acikin sallah ba za’a rubuta masa lada goma bisa duk harafi guda da ya karanta, idan kuma ya saurari karatun Alqur’ani za’a arubuta masa lada a duk harafi guda, idan kuma ya sauke Alqur’ani dare daya mala’iku zasu ma sallah har safiya, idan kuma da rana ne ya sauke, mala’ikun kariya zasu masa sallah har yamma sannan addu’ar sa karbabbiya ce, kuma zai sami Alheri kimanin sama da kasa.

Ayoyi Akan Nafs (آیات الأنفس :)

A duk lokacin da kake karanta ayoyi akan nafs sanna kayi laakari akansu da kuma tunani zaka samu cewa ayoyin suna tatter da ilimi na gaskiya da kuma sani na Allah, musamman ma idan ka duni tafisari akan ayoyin kuma hada na baya da kuma na gaba zaka ga ayoyin suna da alaqa,

Domin shi Alqur’ani haskene na haqiqa guda, wanda sashe ke fassara sashe, kuma ba zaka sami wani rangami ko banbanci ba, ta wannan fuska ne zamu gane cewa Alqur’ani shine marja’I na farko ga dukkanin musulmai akan aqiddanr su, hukunci hukuncen su da kuma akhlaq, kuma shine halitta na farko da akayi wa annabi bayan shi kanshi annabin, kamar yanda yazo a ingantattun hadisai da daman daga shia’a da kuma sunnah

 (إني تارك فيكم الثقلين كتاب اله وعترتي أهل بيتي، ما إن تمسكتم بهما لن تضلّوا بعدي أبداً، وأنهما لن يفترقان حتى يردا عليّ الحوض)

Na barmuku abubuwa biyu masu nauyi. Sune littafin Allah da iyalan gidan, duk wanda yayi riko da su bazai taba bata ba har abada, wadannan abu biyu bazasu taba rabuwa ba face sun riskeni a kogi,

Wanda ya san Alqur’ani shine wanda ya lizimce shi, Alqur’ani zai zo a ranar qiyama da kykkyawar fuska, zai ke wucewa gaban musulmai su kuma suna cewa, wannan a cikin mu yake? Annabawa zasu kalle su suce musu eh daya daga cikin mune, sannan mala’iku ma zasu waiwaye su suce eh yana daga cikin mu, har sai ya isah ga Allah sannan sai yace ya Rabbi na kasance yammaci da kuma daren wannan bawan kan a gidan duniya, amma shi kuma wane ban kasance yammacin sa ba kuma ban kasance daren sa ba

أدخلهم الجنة على منازلهم، فيقوم فيتبعونه، فيقول للمؤمن إقرأ وارقأ قال: فيقرء ويرقا حتى يبلغ كلّ رجل منهم منزلته التي هي له فينزلها .

Sai Allah ya ce: ashigar da su Aljannah bisa darajarsu, sai su tashi su bishi, sai ace wa muminai ku karanta don ku sami daraja, sai sukaranta har sai sun isa ma saukin su

Don haka ya kama ga dukkanin mumini ya iya ko koyi Alqur’ani kafin yam utu, ko kuma ya kasance yana daga cikin masu koya har mutuwa ta tiskeshi.

Allah ya sanya wilayan Ahlulbaiti gada na Alqur’ani kuma gada na dukkanin wani littafi, da shi ne ake siffanta littattafai kuma imani ke dada kafuwa, acikin wannan Alqur’ani akwai haske na shiriya.

Wannan wani bangarene daga daukaka na Alqur’ani da ke dashi a wurin Allah da kuma wurin annabawans sa da wasiyansa, sanna kusani cewa wanna Alqur’ani shirya ne daga bata, haske ne cikin duhu, hayar kubut da ga halaka ne,

A wannan bayaninne zumu koma Kan bayanin mu na nafs cikin Alqur’ani, don haka haqiqanin nafs a mahangar Alqur’ani.

To tambaya anan itace wani saqo ne ke kunshe cikin wannan bayyanan niyar kira? Dole mu koma zuwa ga littafi me tsarki domin mu duba me ye ainihin dalilin halittan ruhi na adam da kuma menene ainihin haqiqanin ta, tun daga farko har karshe, cikin duniya da lahira

Me nene siffofin ruhi, wata ruhice ce aka fi so kuma wacce ce ake qi. Da kuma duk wani bahasi da ya kunshi Magana kan nafs, domin samin Karin sani domin duk me neman sani zai samu.

Kamar yadda imam Zainulabideen  da kuma baban shi wato imam Husain (as) su ke cewa game da Alqur’ani  cewa ta daurune akan abubuwa guda hudu, na farko  lafz akan mutane amawa, na biyu maana kuma na wasu kadan daga cikin Al’uma, Tausasawa na waliyyay Haqiqah kuma na Annabawa, don haka fahimtar da sauran al’uma ke dashi da kuma wanda malaimai ke dashi akan Alqur’ani akwai banbanci, haka waliyyay da kuma annabawa, domin komin ilimin wani akwai wanda ya fishi , Allah kuma shine Allamul alim wato yana sama da kowa . (وإلى ربك المنتهى)

لماذا إخترت هذا الموضوع وسميته (حقيقة النفوس في القرآن الكريم):

Me yasa aka zabi wannan maudu’I sannan aka sa masa suna haqiqanin nafs cikin Alqur’ani?

أجل كنت أستمع إلى خطيب، فاستوقفتني آية قد قرأها من على منبره، وهي قوله تعالى: ﴿يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا عَلَيْكُمْ أَنفُسَكُمْ لا يَضُرُّكُمْ مَنْ ضَلَّ إِذَا اهْتَدَيْتُمْ إِلَى اللهِ مَرْجِعُكُمْ جَمِيعاً فَيُنَبِّئُكُمْ بِمَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ﴾(المائدة: 105).

Na kasace ina sauraran wani me huduba ne, yayin da yake karanta aya ta 105 cikin suratul ma’idah:

﴿يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا عَلَيْكُمْ أَنفُسَكُمْ لا يَضُرُّكُمْ مَنْ ضَلَّ إِذَا اهْتَدَيْتُمْ إِلَى اللهِ مَرْجِعُكُمْ جَمِيعاً فَيُنَبِّئُكُمْ بِمَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ﴾

Jin wannan ayar ya sanyani tunani, na tsaida, me jawabi na masa wata tambaya da ta daure min kai, tambayan kuwa itace me yasa Allah ya halicce ni da ruhi?

Sai ya bani amsa da cewa: Saboda nayi imani da Allah kamar yadda nayi imani da annabin sa da kuma wasiyyayin sa guda 12.

Sai nake ji kamar cikin zuciya na Allah na Magana da ni akan wannan maudu’I, kamar yadda ake wahayi wa annabawa.

Allah shine ya halicceni sannan ya kyautata halittana, shi ya sauwarani sannan ya kyautata saura na, ya halicci jikina, ruhina, zuciyana, nafsina, ya bani hankali, sannan ya fini sanina akan kai na, domin yafi kusanci da ni akan jijiyar wuya na

Wannan iyah tana ishara ga wasu nuquda gama gari

Na farko: nuni ga dukkanin muminai maza da mata, domin hakan yana da ga acikin fahar Alqur’ani, idan iyah tana Magana akan abu maanawiyyah kamar yadda Allah ke cewa (يا أيها الناس) anan yana Magana ne da dukkanin yan adama kafiri ko musulmi, mace ko namiji, amma idan Allah ya ce: (يا أيها الذين آمنوا) wannan na Magana akan muminaine maza da matan su, wannan shine ake kira da المجتمع الإيماني

Na biyu: aya ta raba ayoyi da suke Magana akan mutane gabaki daya wato dukkanin halittan dan adam kafiri ko musulmi maza ka mata, zuwa gida biyu: na farko wadan da suke kan hanya madaidaiciya tare da wadanda Allah ya musu ni’ima kamar annabawa da kuma siddiqai da kuma shuhada da salihai أولئك رفيقاً في الدنيا والدين , na biyu kuma wadan da suke kan bata kuma sun kasance daga cikin rundunar shaidan da kafirai da kuma munafukai.

Na uku: idan kun kasance daga cikin shiryayyu ba zaku bata daga addnin ku ba, da kuma hanya madaidaiciya, su kuma wadan da suka kasance gafalallu sune wadan da  suka mance da Allah sannan shima ya manta da su, amma idan kuka kasance daga cikin masu zikiri kuma masu tunawa da Allah, baza ku sami matsala da gafalallu ba.

Na hudu: shardin cewa bazaku kasance cikin batattuba dole sai kun kasance daga cikin shiryayyu, wannan na nuni da cewa farko dole na gyara kaina kafin na iya gyara wasu, kamar fadin imam Ali da ke cewa: لا أريد صلاحكم بفساد نفسي

Na biyar: kamar yadda muke da farko haka muke da karshe, idan farkon mu ya kasance Allah ne (إنّا لله) toh ba shakka shine zai kasance karshen mu (وإنا إليه راجعون) (يا أَيُّهَا الْإِنْسانُ إِنَّکَ کادِحٌ إِلي‏ رَبِّکَ کَدْحاً فَمُلاقيهِ) (وإنّ إلى ربك المنتهى) da makamancin su, domin kowa sai ya dandana zafin mutuwa (إنك ميت وإنهم ميتون), bayan mutum yamutu aikin sa ne kawai zai ficce shi, idan kayi me kyau zakaga me kyau idan kma kayi mummuna haka zaka gani,

Domin shi kabari ko ya kasance ban gare na Aljannane ko kuma ya kasance bangare na wuta.

Na shida: mutane gabaki daya zasu fuskanci Allah ko mutum ya kasance shiyayyane ko kuma bacacce, duk abin da mutum ya aikata shi zai riska, (ومن يعمل مثقال ذرة خيراً يره، ومن يعمل مثقال ذرة شراً يره) Allah na da tsanani a wurin hisabi, ba abin da zai bari, kamar yadda ya sanya shaidu daga jikin ku, sannan Allah zai kasance me lura, kamar kuma yanda ya sanya sammam da kassai da kuma mala’iku shaidu, kamar yadda ya sanya annabawa da kuma wasiyyay shaidu akan yan adam, don haka yanada ishashshiyar hujja, kuma ba wanda zai iya guduwa wa hukuncin sa.

Me ake nufi da wadanan ayoyi guda biyu da Allah ke cewa: (عليكم أنفسكم) da kuma ayar da take cewa: (إلى الله مرجعكم فينبئكم بما كنتم تعملون)

Sai wata aya ta zo cikin kwakwalwana da take Magana akan ruhi, wannan yasa nayi niyyan komawa na duba me ae nufi da lafzin nafs, na gano ayoyi da dama da suke Magana akan ruhi da kuma abubuwan da suka shafe ta, shiyisa na qudurta yin wannan rubutu domin iyan uwana susami karuwa, domin na daga cikin wasiyan maasumai cewa:               أحبب لأخيك ما تحبّ لنفسك wato so wa dan uwan ka abin da kake so wa kanka

Wadannan ayoyi na suke Magana kan nafs a cikin Alkur’ani, suna bukatan bincike na gaske, wannan rubutu da nayi, nayi ne don na angiza mutane don yin bincike me tsanani akan wannan ayoyi. Domin aya haske ce daga haske zuwa haske ga duk wanda ya kasance ahalin haske ne.  

فطوبى للصالحين والعارفين المقربيّن أولئك على هدى من ربهم وأولئك هم المفلحون.

Sannan na amabci wasu bahasi akan haqiqanta da kuma sani akan ta, ta hanyar al’adun musulunci cikin littafi da sunna da kuma hadisai tsarkaka, sannan da wasu zababbun bayanin manyan malamai na musulunci musamman wadan da sukayi bayanai kan ruhi (nafs)

Unwani kuma da na sa a  wannan rubutu wato (حقيقة النفوس في القرآن الكريم), nayi wani bahasi akan zuciya wanda ke da unwani:                             (حقيقة القلوب في القرآن الكريم),  anan na ari wannan unwani.

Ina da wasu rubutu da nayi masu unwani kamar haka:

(الشيطان على ضوء القرآن)

(نظرات في الانسان الكامل والمتكامل)

(الصارم البتّار في معرفة النور والنار)

(الهدى والضلال في ضوء الثقلين)

Duk wadannan rubuce rubuce da ya shafi alkarini munayin sune ba don komai ba illa mu taimaka, sannan ina mika su kyauta zuwa ga imam Mahdi cikin kaskantar da kai

Wanda shi abokin tarayyane da Alkur’ani, kuma imam ne na zamanin mu, sanna da kasancewar sa ne kasa ta daidaitu, da ba din shi ba da kasata fadi, Allah yagaggauta fitowar sa.

Daga karshe nake rokon Allah ya karbi aiyukana dan darajan annabi Muhammad da iyalan gidan sa tsarkaka, sannan ya tsarkake min zuciya ta da kuma ruhina ta kasance yarjajjiya a gare shi.

، آمين آمين وآخر دعوانا أن الحمد لله رب العالمين وصلى على محمد وآله الطاهرين.

النفس الإلهية:

1 ـ ﴿وَيُحَذِّرُكُمْ اللهُ نَفْسَهُ وَإِلَى اللهِ الْمَصِيرُ﴾ (آل عمران: 28).

2 ـ ﴿وَيُحَذِّرُكُمْ اللهُ نَفْسَهُ وَاللهُ رَءُوفٌ بِالْعِبَادِ﴾ (آل عمران: 30).

3 ـ ﴿تَعْلَمُ مَا فِي نَفْسِي وَلا أَعْلَمُ مَا فِي نَفْسِكَ إِنَّكَ أَنْتَ عَلاَّمُ الْغُيُوبِ﴾ (المائدة: 116).

4 ـ ﴿قُلْ لِمَنْ مَا فِي السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ قُلْ لِلَّهِ كَتَبَ عَلَى نَفْسِهِ الرَّحْمَةَ﴾ (الأنعام: 12)

5 ـ ﴿ ثُمَّ جِئْتَ عَلَى قَدَرٍ يَا مُوسَى * وَاصْطَنَعْتُكَ لِنَفْسِي﴾ (طه: 40 ـ 41).

 النفس النبويّة:

1 ـ ﴿ فَلَعَلَّكَ بَاخِعٌ نَفْسَكَ عَلَى آثَارِهِمْ إِنْ لَمْ يُؤْمِنُوا بِهَذَا الْحَدِيثِ أَسَفاً ﴾ (الكهف: 6). (الرسول الأعظم محمد|).

2ـ ﴿وَاصْبِرْ نَفْسَكَ مَعَ الَّذِينَ يَدْعُونَ رَبَّهُمْ بِالْغَدَاةِ وَالْعَشِيِّ﴾ (الكهف: 28) (الرسول الأعظم|)

3 ـ ﴿لَعَلَّكَ بَاخِعٌ نَفْسَكَ أَلاَّ يَكُونُوا مُؤْمِنِينَ﴾(الشعراء: 3) (الرسول الأعظم|).

4ـ ﴿وَتُخْفِي فِي نَفْسِكَ مَا اللهُ مُبْدِيهِ ﴾ (الأحزاب: 37).

5ـ ﴿يَشَاءُ فَلا تَذْهَبْ نَفْسُكَ عَلَيْهِمْ حَسَرَاتٍ ﴾(فاطر: 8) (النبي الأعظم|).

6ـ ﴿فَقُلْ تَعَالَوْا نَدْعُ أَبْنَاءَنَا وَأَبْنَاءَكُمْ وَنِسَاءَنَا وَنِسَاءَكُمْ وَأَنْفُسَنَا وَأَنْفُسَكُمْ﴾ (آل عمران: 61).

7ـ ﴿وَلَقَدْ رَاوَدتُّهُ عَنْ نَفْسِهِ فَاسْتَعْصَمَ الآنَ حَصْحَصَ الْحَقُّ أَنَا رَاوَدتُّهُ عَنْ نَفْسِهِ﴾ (يوسف: 51) (يوسف×).

8 ـ ﴿وَقَالَ نِسْوَةٌ فِي الْمَدِينَةِ امْرَأَةُ الْعَزِيزِ تُرَاوِدُ فَتَاهَا عَنْ نَفْسِهِ﴾(يوسف: 30) ﴿فَأَسَرَّهَا يُوسُفُ فِي نَفْسِهِ وَلَمْ يُبْدِهَا لَهُمْ﴾ (يوسف: 77).

9 ـ ﴿وَرَاوَدَتْهُ الَّتِي هُوَ فِي بَيْتِهَا عَنْ نَفْسِهِ وَغَلَّقَتْ الأَبْوَابَ﴾ (يوسف: 23) (يوسف×).

10 ـ ﴿إِلاَّ حَاجَةً فِي نَفْسِ يَعْقُوبَ قَضَاهَا﴾(يوسف: 68) (يعقوب×).

 

11 ـ ﴿كُلُّ الطَّعَامِ كَانَ حِلاًّ لِبَنِي إِسْرَائِيلَ إِلاَّ مَا حَرَّمَ إِسْرَائِيلُ عَلَى نَفْسِهِ﴾(آل عمران: 93) (يعقوب×).

12 ـ ﴿فَأَوْجَسَ فِي نَفْسِهِ خِيفَةً ﴾ (طه: 67) (موسى الكليم×).

13ـ ﴿قَالَ رَبِّ إِنِّي لا أَمْلِكُ إِلاَّ نَفْسِي وَأَخِي﴾ (المائدة: 25) (موسى الكليم×).

14ـ ﴿قُلْ لا أَمْلِكُ لِنَفْسِي نَفْعاً وَلا ضَرّاً إِلاَّ مَا شَاءَ اللهُ ﴾ (الأعراف: 188).

الرسول الأعظم|:

15ـ ﴿قُلْ مَا يَكُونُ لِي أَنْ أُبَدِّلَهُ مِنْ تِلْقَاءِ نَفْسِي﴾ (يونس: 15) (الرسول الأعظم|).

16ـ ﴿قَالَ رَبِّ إِنِّي ظَلَمْتُ نَفْسِي فَاغْفِرْ لِي فَغَفَرَ لَهُ﴾ (القصص: 16)

17ـ ﴿أَنْ يَتَخَلَّفُوا عَنْ رَسُولِ اللهِ وَلا يَرْغَبُوا بِأَنفُسِهِمْ عَنْ نَفْسِهِ﴾ (التوبة: 120) (الرسول الأعظم|).

النفس بين المبدء والمعاد

النفس في المبدء وفي الدنيا:

1 ـ النفس المخلوقة والواحدة:

﴿يَا أَيُّهَا النَّاسُ اتَّقُوا رَبَّكُمْ الَّذِي خَلَقَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ﴾

﴿وَهُوَ الَّذِي أَنشَأَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ فَمُسْتَقَرٌّ وَمُسْتَوْدَعٌ﴾ (الأنعام: 98) 

﴿هُوَ الَّذِي خَلَقَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ وَجَعَلَ مِنْهَا زَوْجَهَا﴾ (الأعراف: 189)

﴿مَا خَلْقُكُمْ وَلا بَعْثُكُمْ إِلاَّ كَنَفْسٍ وَاحِدَةٍ﴾ (لقمان: 28)

﴿ خَلَقَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ ثُمَّ جَعَلَ مِنْهَا زَوْجَهَا﴾ (الزمر: 6)

﴿مَا أَشْهَدْتُهُمْ خَلْقَ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ وَلا خَلْقَ أَنفُسِهِمْ﴾(الكهف: 51)

﴿سُبْحَانَ الَّذِي خَلَقَ الأَزْوَاجَ كُلَّهَا مِمَّا تُنْبِتُ الأَرْضُ وَمِنْ أَنفُسِهِمْ ﴾(يس: 36).

 

2 ـ النفس الميتة:

﴿وَمَا كَانَ لِنَفْسٍ أَنْ تَمُوتَ إِلاَّ بِإِذْنِ اللهِ كِتَاباً مُؤَجَّلاً﴾ (آل عمران: 145)

﴿ كُلُّ نَفْسٍ ذَائِقَةُ الْمَوْتِ وَإِنَّمَا تُوَفَّوْنَ أُجُورَكُمْ يَوْمَ الْقِيَامَةِ ﴾ (آل عمران: 185)

 ﴿ كُلُّ نَفْسٍ ذَائِقَةُ الْمَوْتِ وَنَبْلُوكُمْ بِالشَّرِّ وَالْخَيْرِ فِتْنَةً﴾ (الأنبياء: 35)

﴿ كُلُّ نَفْسٍ ذَائِقَةُ الْمَوْتِ ثُمَّ إِلَيْنَا تُرْجَعُونَ﴾ (العنكبوت: 57)

﴿وَمَا تَدْرِي نَفْسٌ بِأَيِّ أَرْضٍ تَمُوتُ﴾ (لقمان: 34)

﴿وَلَنْ يُؤَخِّرَ اللهُ نَفْساً إِذَا جَاءَ أَجَلُهَا﴾ (المنافقون: 11)

﴿اللهُ يَتَوَفَّى الأَنْفُسَ حِينَ مَوْتِهَا وَالَّتِي لَمْ تَمُتْ فِي مَنَامِهَا﴾ (الزمر: 42).

3 ـ النفس المقتولة:

﴿وَلا تَقْتُلُوا النَّفْسَ الَّتِي حَرَّمَ اللهُ إِلاَّ بِالْحَقِّ﴾ (الأنعام: 151) (الإسراء: 33)

﴿ قَالَ أَقَتَلْتَ نَفْساً زَكِيَّةً بِغَيْرِ نَفْسٍ لَقَدْ جِئْتَ شَيْئاً نُكْراً﴾ (الكهف: 74)

 ﴿وَإِذْ قَتَلْتُمْ نَفْساً فَادَّارَأْتُمْ فِيهَا وَاللهُ مُخْرِجٌ مَا كُنتُمْ تَكْتُمُونَ﴾  (البقرة: 72)

﴿مِنْ أَجْلِ ذَلِكَ كَتَبْنَا عَلَى بَنِي إِسْرَائِيلَ أَنَّهُ مَنْ قَتَلَ نَفْساً بِغَيْرِ نَفْسٍ أَوْ فَسَادٍ فِي الأَرْضِ فَكَأَنَّمَا قَتَلَ النَّاسَ جَمِيعاً﴾ (المائدة: 32) 

﴿ وَقَتَلْتَ نَفْساً فَنَجَّيْنَاكَ مِنْ الْغَمِّ وَفَتَنَّاكَ فُتُوناً﴾ (طه: 40)

﴿ قَالَ يَا مُوسَى أَتُرِيدُ أَنْ تَقْتُلَنِي كَمَا قَتَلْتَ نَفْساً بِالأَمْسِ ﴾ (القصص: 19)

﴿ قَالَ رَبِّ إِنِّي قَتَلْتُ مِنْهُمْ نَفْساً فَأَخَافُ أَنْ يَقْتُلُونِ ﴾ (القصص: 33)

﴿ قَالَ رَبِّ إِنِّي قَتَلْتُ مِنْهُمْ نَفْساً فَأَخَافُ أَنْ يَقْتُلُونِ ﴾(المائدة: 30)

 ﴿ فَتُوبُوا إِلَى بَارِئِكُمْ فَاقْتُلُوا أَنفُسَكُمْ ﴾ (البقرة: 54)

 ﴿ ثُمَّ أَنْتُمْ هَؤُلاء تَقْتُلُونَ أَنفُسَكُمْ ﴾ (البقرة: 85)

﴿ وَلا تَقْتُلُوا أَنفُسَكُمْ إِنَّ اللهَ كَانَ بِكُمْ رَحِيماً ﴾ (النساء: 29)

﴿ وَلَوْ أَنَّا كَتَبْنَا عَلَيْهِمْ أَنْ اقْتُلُوا أَنفُسَكُمْ أَوْ اخْرُجُوا مِنْ دِيَارِكُمْ مَا فَعَلُوهُ إِلاَّ قَلِيلٌ مِنْهُمْ ﴾ (النساء: 66)

﴿ وَلَكُمْ فِيهَا مَا تَشْتَهِي أَنفُسُكُمْ وَلَكُمْ فِيهَا مَا تَدَّعُونَ ﴾ (فصلت: 31).

4 ـ النفس بالنفس في القصاص:

 ﴿وَكَتَبْنَا عَلَيْهِمْ فِيهَا أَنَّ النَّفْسَ بِالنَّفْسِ وَالْعَيْنَ بِالْعَيْنِ﴾ (المائدة: 45).

5 ـ النفس الكاسبة والمكتسبة:

﴿وَذَكِّرْ بِهِ أَنْ تُبْسَلَ نَفْسٌ بِمَا كَسَبَتْ﴾ (الأنعام: 70)

﴿ وَلا تَكْسِبُ كُلُّ نَفْسٍ إِلاَّ عَلَيْهَا ﴾ (الأنعام: 164)

 ﴿ أَفَمَنْ هُوَ قَائِمٌ عَلَى كُلِّ نَفْسٍ بِمَا كَسَبَتْ ﴾ (الرعد: 33)

 ﴿يَعْلَمُ مَا تَكْسِبُ كُلُّ نَفْسٍ﴾ (الرعد: 42)

﴿وَمَا تَدْرِي نَفْسٌ مَاذَا تَكْسِبُ غَداً﴾ (لقمان: 34)

﴿ كُلُّ نَفْسٍ بِمَا كَسَبَتْ رَهِينَةٌ ﴾ (المدثر: 38).

6 ـ النفس المكلّفة:

﴿لا تُكَلَّفُ نَفْسٌ إِلاَّ وُسْعَهَا ﴾ (البقرة: 233)

﴿لا يُكَلِّفُ اللهُ نَفْساً إِلاَّ وُسْعَهَا﴾ (البقرة: 286)

﴿ لا نُكَلِّفُ نَفْساً إِلاَّ وُسْعَهَا ﴾ (الأنعام: 152)

 ﴿وَالَّذِينَ آمَنُوا وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ لا نُكَلِّفُ نَفْساً إِلاَّ وُسْعَهَا ﴾ (الأعراف: 42)

﴿وَلا نُكَلِّفُ نَفْساً إِلاَّ وُسْعَهَا وَلَدَيْنَا كِتَابٌ يَنطِقُ بِالْحَقِّ ﴾ (المؤمنون: 62)

 ﴿لا يُكَلِّفُ اللهُ نَفْساً إِلاَّ مَا آتَاهَا ﴾ (الطلاق: 7).

7 ـ حافظ النفس:

 ﴿إِنْ كُلُّ نَفْسٍ لَمَّا عَلَيْهَا حَافِظٌ﴾ (الطارق: 4).

8 ـ طيب النفس:

 ﴿فَإِنْ طِبْنَ لَكُمْ عَنْ شَيْءٍ مِنْهُ نَفْساً فَكُلُوهُ هَنِيئاً مَرِيئاً ﴾ (النساء: 4).

9 ـ إيمان النفس:

 ﴿يَوْمَ يَأْتِي بَعْضُ آيَاتِ رَبِّكَ لا يَنفَعُ نَفْساً إِيمَانُهَا لَمْ تَكُنْ آمَنَتْ مِنْ قَبْلُ﴾ (الأنعام: 158).

10ـ النفس العمياء والبصيرة:

 ﴿ قَدْ جَاءَكُمْ بَصَائِرُ مِنْ رَبِّكُمْ فَمَنْ أَبْصَرَ فَلِنَفْسِهِ وَمَنْ عَمِيَ فَعَلَيْهَا﴾ (الأنعام: 104).

11 ـ النفس المهتدية والضالة:

 ﴿فَمَنْ اهْتَدَى فَإِنَّمَا يَهْتَدِي لِنَفْسِهِ وَمَنْ ضَلَّ فَإِنَّمَا يَضِلُّ عَلَيْهَا﴾ (يونس: 108)

﴿ فَمَنْ اهْتَدَى فَإِنَّمَا يَهْتَدِي لِنَفْسِهِ ﴾ (النمل: 92).

12 ـ النفس الشاكرة والكافرة:

 ﴿وَمَنْ شَكَرَ فَإِنَّمَا يَشْكُرُ لِنَفْسِهِ وَمَنْ كَفَرَ فَإِنَّ رَبِّي غَنِيٌّ كَرِيمٌ ﴾ (النمل: 40)

﴿ وَمَنْ يَشْكُرْ فَإِنَّمَا يَشْكُرُ لِنَفْسِهِ وَمَنْ كَفَرَ فَإِنَّ اللهَ غَنِيٌّ حَمِيدٌ ﴾(لقمان: 12).

13 ـ أصناف النفوس:

 ﴿ فَمِنْهُمْ ظَالِمٌ لِنَفْسِهِ وَمِنْهُمْ مُقْتَصِدٌ وَمِنْهُمْ سَابِقٌ بِالْخَيْرَاتِ ﴾ (فاطر: 32).

14 ـ النفس المحسنة والظالمة:

 ﴿وَمِنْ ذُرِّيَّتِهِمَا مُحْسِنٌ وَظَالِمٌ لِنَفْسِهِ مُبِينٌ ﴾ (الصافات: 113).

15 ـ النفس الصالحة والمسيئة: ﴿مَنْ عَمِلَ صَالِحاً فَلِنَفْسِهِ وَمَنْ أَسَاءَ فَعَلَيْهَا﴾ (فصلت: 46)

 ﴿مَنْ عَمِلَ صَالِحاً فَلِنَفْسِهِ وَمَنْ أَسَاءَ فَعَلَيْهَا ثُمَّ إِلَى رَبِّكُمْ تُرْجَعُونَ ﴾ (الجاثية: 15).

16 ـ النّفس البصيرة:

 ﴿بَلْ الإِنسَانُ عَلَى نَفْسِهِ بَصِيرَةٌ ﴾ (القيامة: 14).

17 ـ النفس الفقيرة:

 ﴿ قُلْ لا أَمْلِكُ لِنَفْسِي نَفْعاً وَلا ضَرّاً إِلاَّ مَا شَاءَ اللهُ ﴾ (الأعراف: 188).

18 ـ النفس الشاقّة:

﴿ وَتَحْمِلُ أَثْقَالَكُمْ إِلَى بَلَدٍ لَمْ تَكُونُوا بَالِغِيهِ إِلاَّ بِشِقِّ الأَنفُسِ ﴾ (النحل: 7).

19 ـ النفس الكاتمة:

 ﴿ رَبُّكُمْ أَعْلَمُ بِمَا فِي نُفُوسِكُمْ ﴾ (الإسراء: 25)

﴿ اللهُ أَعْلَمُ بِمَا فِي أَنفُسِهِمْ ﴾ (هود: 31).

20 ـ نقص الأنفس:

 ﴿ وَلَنَبْلُوَنَّكُمْ بِشَيْءٍ مِنْ الْخَوْفِ وَالْجُوعِ وَنَقْصٍ مِنْ الأَمْوَالِ وَالأَنفُسِ وَالثَّمَرَاتِ ﴾ (البقرة: 155).

21 ـ النفس الخارجة:

 ﴿ وَإِذْ أَخَذْنَا مِيثَاقَكُمْ لا تَسْفِكُونَ دِمَاءَكُمْ وَلا تُخْرِجُونَ أَنفُسَكُمْ مِنْ دِيَارِكُمْ ﴾ (البقرة: 84).

22 ـ النفس المقدمّة:

﴿نِسَاؤُكُمْ حَرْثٌ لَكُمْ فَأْتُوا حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ وَقَدِّمُوا لأَنفُسِكُمْ ﴾ (البقرة: 223).

﴿ وَمَا تُقَدِّمُوا لأَنْفُسِكُمْ مِنْ خَيْرٍ تَجِدُوهُ عِنْدَ اللهِ هُوَ خَيْراً ﴾ (المزمل: 20).

23 ـ النفس المُخفية:

 ﴿ وَلا جُنَاحَ عَلَيْكُمْ فِيمَا عَرَّضْتُمْ بِهِ مِنْ خِطْبَةِ النِّسَاءِ أَوْ أَكْنَنتُمْ فِي أَنفُسِكُمْ ﴾ (البقرة: 235)

﴿يُخْفُونَ فِي أَنْفُسِهِمْ مَا لا يُبْدُونَ لَكَ﴾ (آل عمران: 154).

24ـ النفس الحذرة:

 ﴿وَاعْلَمُوا أَنَّ اللهَ يَعْلَمُ مَا فِي أَنفُسِكُمْ فَاحْذَرُوهُ﴾ (البقرة: 235).

25 ـ النفس المبدية والمخفية: ﴿وَإِنْ تُبْدُوا مَا فِي أَنفُسِكُمْ أَوْ تُخْفُوهُ يُحَاسِبْكُمْ بِهِ اللهُ ﴾ (البقرة: 284).

26ـ النفس المبتلية:

 ﴿لَتُبْلَوُنَّ فِي أَمْوَالِكُمْ وَأَنْفُسِكُمْ﴾ (آل عمران: 186).

27 ـ النفس الشهيدة:

 ﴿ كُونُوا قَوَّامِينَ بِالْقِسْطِ شُهَدَاءَ لِلَّهِ وَلَوْ عَلَى أَنفُسِكُمْ ﴾ (النساء: 135).

28 ـ النفس المهتدية:

 ﴿عَلَيْكُمْ أَنفُسَكُمْ لا يَضُرُّكُمْ مَنْ ضَلَّ إِذَا اهْتَدَيْتُمْ ﴾ (المائدة: 105).

29 ـ النفس المتعنتة:

 ﴿لَقَدْ جَاءَكُمْ رَسُولٌ مِنْ أَنفُسِكُمْ عَزِيزٌ عَلَيْهِ مَا عَنِتُّمْ ﴾ (التوبة: 128).

30 ـ النفس الباغية:

 ﴿ يَا أَيُّهَا النَّاسُ إِنَّمَا بَغْيُكُمْ عَلَى أَنْفُسِكُمْ مَتَاعَ الْحَيَاةِ الدُّنْيَا﴾ (يونس: 23).

31 ـ النفس المزوّجة:

﴿وَاللهُ جَعَلَ لَكُمْ مِنْ أَنفُسِكُمْ أَزْوَاجاً﴾ (النحل: 72)

﴿ جَعَلَ لَكُمْ مِنْ أَنفُسِكُمْ أَزْوَاجاً ﴾(الشورى: 11).

32 ـ النفس المسرفة:

 ﴿ قُلْ يَا عِبَادِي الَّذِينَ أَسْرَفُوا عَلَى أَنْفُسِهِمْ لا تَقْنَطُوا مِنْ رَحْمَةِ اللهِ ﴾ (الزمر: 53).

33 ـ آيات الأنفس:

 ﴿ سَنُرِيهِمْ آيَاتِنَا فِي الآفَاقِ وَفِي أَنْفُسِهِمْ ﴾ (فصلت: 53).

34 ـ النفس المحسنة والمسيئة:

 ﴿ إِنْ أَحْسَنتُمْ أَحْسَنتُمْ لأَنفُسِكُمْ وَإِنْ أَسَأْتُمْ فَلَهَا ﴾ (الإسراء: 7).

35 ـ النفس الآكلة:

﴿فَنُخْرِجُ بِهِ زَرْعاً تَأْكُلُ مِنْهُ أَنْعَامُهُمْ وَأَنفُسُهُمْ﴾ (السجدة: 27).

36 ـ ولاية النبي على النفوس:

 ﴿النَّبِيُّ أَوْلَى بِالْمُؤْمِنِينَ مِنْ أَنْفُسِهِمْ﴾ (الأحزاب: 6).

37 ـ النفس الحرّة:

﴿وَلا عَلَى أَنفُسِكُمْ أَنْ تَأْكُلُوا مِنْ بُيُوتِكُمْ أَوْ بُيُوتِ آبَائِكُمْ ﴾ (النور: 61).

38 ـ النفس المؤدبة:

 ﴿ فَإِذَا دَخَلْتُمْ بُيُوتاً فَسَلِّمُوا عَلَى أَنفُسِكُمْ تَحِيَّةً مِنْ عِنْدِ اللهِ ﴾ (النور: 61).

39 ـ النفس الساكنة:

﴿ وَمِنْ آيَاتِهِ أَنْ خَلَقَ لَكُمْ مِنْ أَنفُسِكُمْ أَزْوَاجاً لِتَسْكُنُوا إِلَيْهَا﴾ (الروم: 21).

40ـ مثال النّفس:

﴿ ضَرَبَ لَكُمْ مَثَلاً مِنْ أَنْفُسِكُمْ ﴾ (الروم: 28).

41ـ النفس الخائفة:

﴿ فَأَنْتُمْ فِيهِ سَوَاءٌ تَخَافُونَهُمْ كَخِيفَتِكُمْ أَنفُسَكُمْ﴾(الروم: 28).

42ـ النفس الماقتة:

﴿ إِنَّ الَّذِينَ كَفَرُوا يُنَادَوْنَ لَمَقْتُ اللهِ أَكْبَرُ مِنْ مَقْتِكُمْ أَنْفُسَكُمْ ﴾ (غافر: 10).

43ـ النفس الملزمة:

﴿ وَلا تَلْمِزُوا أَنفُسَكُمْ وَلا تَنَابَزُوا بِالأَلْقَابِ ﴾ (الحجرات: 11).

44 ـ آيات النفس:

﴿ وَفِي الأَرْضِ آيَاتٌ لِلْمُوقِنِينَ * وَفِي أَنفُسِكُمْ أَفَلا تُبْصِرُونَ ﴾ (الحجرات: 20 ـ 21).

45 ـ مصيبة النفس:

﴿مَا أَصَابَ مِنْ مُصِيبَةٍ فِي الأَرْضِ وَلا فِي أَنْفُسِكُمْ إِلاَّ فِي كِتَابٍ مِنْ قَبْلِ أَنْ نَبْرَأَهَا ﴾(الحديد: 22).

46ـ خير النفس:

﴿ وَاسْمَعُوا وَأَطِيعُوا وَأَنفِقُوا خَيْراً لأَنْفُسِكُمْ ﴾(التغابن: 16)

47 ـ وقاية النّفس:

﴿ قُوا أَنفُسَكُمْ وَأَهْلِيكُمْ نَاراً وَقُودُهَا النَّاسُ وَالْحِجَارَةُ ﴾ (التحريم: 6).

48 ـ بيع النفس:

﴿ بِئْسَمَا اشْتَرَوْا بِهِ أَنفُسَهُمْ ﴾ أي باعو فإن الشراء في القرآن الكريم بمعنى البيع (البقرة:90)

﴿ وَلَبِئْسَ مَا شَرَوْا بِهِ أَنفُسَهُمْ لَوْ كَانُوا يَعْلَمُونَ ﴾ (البقرة: 102)

﴿ إِنَّ اللهَ اشْتَرَى مِنْ الْمُؤْمِنِينَ أَنفُسَهُمْ وَأَمْوَالَهُمْ ﴾ (التوبة: 111).

49 ـ نفوس المؤمنين:

﴿ لَقَدْ مَنَّ اللهُ عَلَى الْمُؤْمِنِينَ إِذْ بَعَثَ فِيهِمْ رَسُولاً مِنْ أَنْفُسِهِمْ ﴾ (آل عمران: 164).

50ـ  النفس النادمة:

﴿ عِنْدِهِ فَيُصْبِحُوا عَلَى مَا أَسَرُّوا فِي أَنفُسِهِمْ نَادِمِينَ ﴾(المائدة: 52).

51ـ  النفس الشاهدة في عالم الذر:

﴿ وَأَشْهَدَهُمْ عَلَى أَنفُسِهِمْ أَلَسْتُ بِرَبِّكُمْ قَالُوا بَلَى ﴾ (الأعراف: 172).

52 ـ النفس المغيرة بنفسها:

﴿ ذَلِكَ بِأَنَّ اللهَ لَمْ يَكُ مُغَيِّراً نِعْمَةً أَنْعَمَهَا عَلَى قَوْمٍ حَتَّى يُغَيِّرُوا مَا بِأَنفُسِهِمْ ﴾ (الأنفال: 53).

53 ـ النفس الهالكة:

﴿وَسَيَحْلِفُونَ بِاللهِ لَوْ اسْتَطَعْنَا لَخَرَجْنَا مَعَكُمْ يُهْلِكُونَ أَنفُسَهُمْ ﴾(التوبة: 42).

54 ـ النفس الزاهقة:

﴿إِنَّمَا يُرِيدُ اللهُ لِيُعَذِّبَهُمْ بِهَا فِي الْحَيَاةِ الدُّنْيَا وَتَزْهَقَ أَنفُسُهُمْ﴾ (التوبة: 55).

55 ـ  النفس الكارهة:

﴿ وَكَرِهُوا أَنْ يُجَاهِدُوا بِأَمْوَالِهِمْ وَأَنفُسِهِمْ فِي سَبِيلِ اللهِ ﴾ (التوبة: 81).

56 ـ  النفس الضائقة:

﴿ وَضَاقَتْ عَلَيْهِمْ أَنفُسُهُمْ وَظَنُّوا أَنْ لا مَلْجَأَ مِنْ اللهِ إِلاَّ إِلَيْهِ ﴾ (التوبة: 118).

57 ـ  النفس الراغبة:

﴿ أَنْ يَتَخَلَّفُوا عَنْ رَسُولِ اللهِ وَلا يَرْغَبُوا بِأَنفُسِهِمْ عَنْ نَفْسِهِ ﴾ (التوبة: 120).

58 ـ النفس الغير المالكة:

﴿ قُلْ أَفَاتَّخَذْتُمْ مِنْ دُونِهِ أَوْلِيَاءَ لا يَمْلِكُونَ لأَنفُسِهِمْ نَفْعاً وَلا ضَرّاً ﴾ (الرعد: 16)

﴿ وَلا يَمْلِكُونَ لأَنفُسِهِمْ ضَرّاً وَلا نَفْعاً﴾(الفرقان: 3).

59 ـ  تغير ما في النفس:

﴿إِنَّ اللهَ لا يُغَيِّرُ مَا بِقَوْمٍ حَتَّى يُغَيِّرُوا مَا بِأَنفُسِهِمْ﴾ (الرعد: 11).

60 ـ النفس المتفكّرة:

 ﴿أَوَلَمْ يَتَفَكَّرُوا فِي أَنفُسِهِمْ﴾ (الروم: 8).

61 ـ النفس المتربصة:

 ﴿وَالْمُطَلَّقَاتُ يَتَرَبَّصْنَ بِأَنفُسِهِنَّ ثَلاثَةَ قُرُوءٍ﴾ (البقرة: 228)

﴿ يَتَرَبَّصْنَ بِأَنفُسِهِنَّ أَرْبَعَةَ أَشْهُرٍ وَعَشْراً ﴾ (البقرة: 234).

62 ـ نفس النساء:

 ﴿ فَإِذَا بَلَغْنَ أَجَلَهُنَّ فَلا جُنَاحَ عَلَيْكُمْ فِيمَا فَعَلْنَ فِي أَنفُسِهِنَّ بِالْمَعْرُوفِ ﴾ (البقرة: 234).

63 ـ شهادة النفس:

﴿ وَالَّذِينَ يَرْمُونَ أَزْوَاجَهُمْ وَلَمْ يَكُنْ لَهُمْ شُهَدَاءُ إِلاَّ أَنفُسُهُمْ ﴾ (النور: 6).

النفس في المعاد وفي الآخرة:

1 ـ ﴿وَاتَّقُوا يَوْماً لا تَجْزِي نَفْسٌ عَنْ نَفْسٍ شَيْئاً وَلا يُقْبَلُ مِنْهَا شَفَاعَةٌ﴾ (البقرة: 48).

2- ﴿وَاتَّقُوا يَوْماً لا تَجْزِي نَفْسٌ عَنْ نَفْسٍ شَيْئاً وَلا يُقْبَلُ مِنْهَا عَدْلٌ﴾ (البقرة: 123).

3ـ ﴿ثُمَّ تُوَفَّى كُلُّ نَفْسٍ مَا كَسَبَتْ وَهُمْ لا يُظْلَمُونَ﴾ (البقرة: 281)

4- ﴿ وَوُفِّيَتْ كُلُّ نَفْسٍ مَا كَسَبَتْ وَهُمْ لا يُظْلَمُونَ﴾ (آل عمران: 25).

5- ﴿ هُنَالِكَ تَبْلُو كُلُّ نَفْسٍ مَا أَسْلَفَتْ ﴾ (يونس: 30)

6- ﴿ وَتُوَفَّى كُلُّ نَفْسٍ مَا عَمِلَتْ وَهُمْ لا يُظْلَمُونَ ﴾ (النحل: 111).

7ـ ﴿ يَوْمَ تَجِدُ كُلُّ نَفْسٍ مَا عَمِلَتْ مِنْ خَيْرٍ مُحْضَراً ﴾ (آل عمران: 30)

8- ﴿ يَوْمَ تَأْتِي كُلُّ نَفْسٍ تُجَادِلُ عَنْ نَفْسِهَا وَتُوَفَّى كُلُّ نَفْسٍ مَا عَمِلَتْ وَهُمْ لا يُظْلَمُونَ ﴾ (النحل: 111).

9ـ  ﴿وَلَوْ أَنَّ لِكُلِّ نَفْسٍ ظَلَمَتْ مَا فِي الأَرْضِ لافْتَدَتْ بِهِ﴾ (يونس: 54).

10 ـ  ﴿ يَوْمَ يَأْتِ لا تَكَلَّمُ نَفْسٌ إِلاَّ بِإِذْنِهِ ﴾ (هود: 105).

11 ـ  ﴿لِيَجْزِيَ اللهُ كُلَّ نَفْسٍ مَا كَسَبَتْ إِنَّ اللهَ سَرِيعُ الْحِسَابِ﴾ (إبراهيم: 51) (النفس الكاسبة).

12ـ  ﴿ يَوْمَ تَأْتِي كُلُّ نَفْسٍ تُجَادِلُ عَنْ نَفْسِهَا﴾ (النفس المجادلة).

13ـ  ﴿إِنَّ السَّاعَةَ آتِيَةٌ أَكَادُ أُخْفِيهَا لِتُجْزَى كُلُّ نَفْسٍ بِمَا تَسْعَى﴾(طه: 15).

14-  ﴿فَلا تَعْلَمُ نَفْسٌ مَا أُخْفِيَ لَهُمْ مِنْ قُرَّةِ أَعْيُنٍ﴾(السجدة: 17).

15-﴿فَالْيَوْمَ لا تُظْلَمُ نَفْسٌ شَيْئاً وَلا تُجْزَوْنَ إِلاَّ مَا كُنتُمْ تَعْمَلُونَ﴾(يس: 54).

16ـ  ﴿أَنْ تَقُولَ نَفْسٌ يَا حَسْرَتَا عَلَى مَا فَرَّطْتُ فِي جَنْبِ اللهِ﴾ (الزمر: 56).

17-  ﴿وَوُفِّيَتْ كُلُّ نَفْسٍ مَا عَمِلَتْ وَهُوَ أَعْلَمُ بِمَا يَفْعَلُونَ﴾ (الزمر: 70).

18- ﴿الْيَوْمَ تُجْزَى كُلُّ نَفْسٍ بِمَا كَسَبَتْ لا ظُلْمَ الْيَوْمَ﴾(غافر: 17).

19-  ﴿وَلِتُجْزَى كُلُّ نَفْسٍ بِمَا كَسَبَتْ وَهُمْ لا يُظْلَمُونَ﴾ (الجاثية: 22).

20- ﴿وَجَاءَتْ كُلُّ نَفْسٍ مَعَهَا سَائِقٌ وَشَهِيدٌ﴾ (ق: 21).

21- ﴿وَإِذَا الْجَنَّةُ أُزْلِفَتْ * عَلِمَتْ نَفْسٌ مَا أَحْضَرَتْ﴾(التكوير: 13ـ 14).

22- ﴿وَإِذَا الْقُبُورُ بُعْثِرَتْ * عَلِمَتْ نَفْسٌ مَا قَدَّمَتْ وَأَخَّرَتْ﴾ (الإنفطار: 4 ـ 5).

23-﴿يَوْمَ لا تَمْلِكُ نَفْسٌ لِنَفْسٍ شَيْئاً وَالأَمْرُ يَوْمَئِذٍ لِلَّهِ﴾ (الإنفطار: 19).

24- ﴿اقْرَأْ كِتَابَكَ كَفَى بِنَفْسِكَ الْيَوْمَ عَلَيْكَ حَسِيباً﴾ (الإسراء: 14).

25-﴿وَإِذَا النُّفُوسُ زُوِّجَتْ﴾ (التكوير: 7).

26- ﴿وَفِيهَا مَا تَشْتَهِيهِ الأَنفُسُ وَتَلَذُّ الأَعْيُنُ وَأَنْتُمْ فِيهَا خَالِدُونَ﴾ (الزخرف: 71)

27- ﴿وَمَا تُقَدِّمُوا لأَنْفُسِكُمْ مِنْ خَيْرٍ تَجِدُوهُ عِنْدَ اللهِ﴾(البقرة: 110).

28-﴿أَخْرِجُوا أَنفُسَكُمْ الْيَوْمَ تُجْزَوْنَ عَذَابَ الْهُونِ﴾ (الأنعام: 93).

29-﴿هَذَا مَا كَنَزْتُمْ لأَنفُسِكُمْ فَذُوقُوا مَا كُنتُمْ تَكْنِزُونَ﴾ (التوبة: 35).

30-﴿فَلا تَلُومُونِي وَلُومُوا أَنْفُسَكُمْ﴾ (إبراهيم: 22).

31-﴿ يُنَادُونَهُمْ أَلَمْ نَكُنْ مَعَكُمْ قَالُوا بَلَى وَلَكِنَّكُمْ فَتَنْتُمْ أَنْفُسَكُمْ ﴾ (الحديد: 14).

32-﴿قَالُوا شَهِدْنَا عَلَى أَنفُسِنَا وَغَرَّتْهُمْ الْحَيَاةُ الدُّنْيَا﴾ (الأنعام: 130)

33-﴿وَيَوْمَ نَبْعَثُ فِي كُلِّ أُمَّةٍ شَهِيداً عَلَيْهِمْ مِنْ أَنفُسِهِمْ﴾ (النحل: 89).

34-﴿لا يَسْمَعُونَ حَسِيسَهَا وَهُمْ فِي مَا اشْتَهَتْ أَنفُسُهُمْ خَالِدُونَ﴾ (الأنبياء: 102).

35-﴿وَمَنْ خَفَّتْ مَوَازِينُهُ فَأُوْلَئِكَ الَّذِينَ خَسِرُوا أَنفُسَهُمْ﴾(المؤمنون: 103).

النفوس الممدوحة في القرآن الكريم:

1 ـ النفس المؤمنة:

 ﴿وَمَا كَانَ لِنَفْسٍ أَنْ تُؤْمِنَ إِلاَّ بِإِذْنِ اللهِ﴾(يونس: 100).

2 ـ النفس المهتدية:

﴿وَلَوْ شِئْنَا لآتَيْنَا كُلَّ نَفْسٍ هُدَاهَا﴾(السجدة: 13).

3 ـ  النفس الناظرة:

 ﴿يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اتَّقُوا اللهَ وَلْتَنْظُرْ نَفْسٌ مَا قَدَّمَتْ لِغَدٍ﴾ (الحشر: 18).

4 ـ النفس اللّوامة:

﴿وَلا أُقْسِمُ بِالنَّفْسِ اللَّوَّامَةِ ﴾(القيامة: 2).

5 ـ النفس الناهية:

﴿وَأَمَّا مَنْ خَافَ مَقَامَ رَبِّهِ وَنَهَى النَّفْسَ عَنْ الْهَوَى (40) فَإِنَّ الْجَنَّةَ هِيَ الْمَأْوَى﴾ (النازعات: 40ـ 41).

6 ـ  النفس المطمئنة:

﴿يَا أَيَّتُهَا النَّفْسُ الْمُطْمَئِنَّةُ * ارْجِعِي إِلَى رَبِّكِ رَاضِيَةً مَرْضِيَّةً﴾ (الفجر: 27 ـ 28).

7 ـ  النفس الملهمة:

﴿وَنَفْسٍ وَمَا سَوَّاهَا * فَأَلْهَمَهَا فُجُورَهَا وَتَقْوَاهَا ﴾ (الشمس: 7 ـ 8).

8ـ النفس المتضرّعة:

﴿وَاذْكُرْ رَبَّكَ فِي نَفْسِكَ تَضَرُّعاً وَخِيفَةً﴾(الأعراف: 205).

9ـ النفس المتبايعة مع الله:

 ﴿وَمِنْ النَّاسِ مَنْ يَشْرِي نَفْسَهُ ابْتِغَاءَ مَرْضَاةِ اللهِ ﴾ (البقرة: 207).

10ـ  النفس المتزكيّة:

﴿وَمَنْ تَزَكَّى فَإِنَّمَا يَتَزَكَّى لِنَفْسِهِ وَإِلَى اللهِ الْمَصِيرُ﴾ (فاطر: 18).

11 ـ  النفس الفالحة:

﴿وَمَنْ يُوقَ شُحَّ نَفْسِهِ فَأُوْلَئِكَ هُمْ الْمُفْلِحُونَ﴾ (الحشر: 9) (التغابن: 16).

12ـ  النفس الواهبة:

﴿وَامْرَأَةً مُؤْمِنَةً إِنْ وَهَبَتْ نَفْسَهَا لِلنَّبِيِّ﴾(الأحزاب: 50)

13ـ  النفس المنفقة:

﴿وَمَا تُنفِقُوا مِنْ خَيْرٍ فَلأَنفُسِكُمْ﴾ (البقرة: 272).

14 ـ  النفس المجاهدة:

﴿انفِرُوا خِفَافاً وَثِقَالاً وَجَاهِدُوا بِأَمْوَالِكُمْ وَأَنفُسِكُمْ فِي سَبِيلِ اللهِ﴾ (التوبة: 41)

﴿وَتُجَاهِدُونَ فِي سَبِيلِ اللهِ بِأَمْوَالِكُمْ وَأَنفُسِكُمْ ﴾(الصف: 11)

 ﴿إِنَّ الَّذِينَ آمَنُوا وَهَاجَرُوا وَجَاهَدُوا بِأَمْوَالِهِمْ وَأَنفُسِهِمْ فِي سَبِيلِ اللهِ﴾ (الأنفال: 72)

 ﴿لا يَسْتَأْذِنُكَ الَّذِينَ يُؤْمِنُونَ بِاللهِ وَالْيَوْمِ الآخِرِ أَنْ يُجَاهِدُوا بِأَمْوَالِهِمْ وَأَنفُسِهِمْ وَاللهُ عَلِيمٌ بِالْمُتَّقِينَ﴾ (التوبة: 44)

 ﴿ لا يَسْتَوِي الْقَاعِدُونَ مِنْ الْمُؤْمِنِينَ غَيْرُ أُوْلِي الضَّرَرِ وَالْمُجَاهِدُونَ فِي سَبِيلِ اللهِ بِأَمْوَالِهِمْ وَأَنفُسِهِمْ﴾(النساء: 95)

﴿ فَضَّلَ اللهُ الْمُجَاهِدِينَ بِأَمْوَالِهِمْ وَأَنفُسِهِمْ عَلَى الْقَاعِدِينَ دَرَجَةً﴾ (النساء: 95)

﴿الَّذِينَ آمَنُوا وَهَاجَرُوا وَجَاهَدُوا بِأَمْوَالِهِمْ وَأَنفُسِهِمْ فِي سَبِيلِ اللهِ ﴾ (التوبة: 20).

 

15 ـ  النفس المُنفقة والثابتة:

﴿ وَمَثَلُ الَّذِينَ يُنفِقُونَ أَمْوَالَهُمْ ابْتِغَاءَ مَرْضَاةِ اللهِ وَتَثْبِيتاً مِنْ أَنْفُسِهِمْ كَمَثَلِ جَنَّةٍ بِرَبْوَةٍ ﴾ (البقرة: 265).

16 ـ  النفس المسلّمة والمؤمنة:

﴿ ثُمَّ لا يَجِدُوا فِي أَنفُسِهِمْ حَرَجاً مِمَّا قَضَيْتَ وَيُسَلِّمُوا تَسْلِيماً ﴾ (النساء: 65).

17 ـ النفس الممّهدة:

﴿مَنْ كَفَرَ فَعَلَيْهِ كُفْرُهُ وَمَنْ عَمِلَ صَالِحاً فَلأَنفُسِهِمْ يَمْهَدُونَ﴾ (الروم: 44).

18 ـ  النفس المؤثرة:

﴿وَيُؤْثِرُونَ عَلَى أَنْفُسِهِمْ وَلَوْ كَانَ بِهِمْ خَصَاصَةٌ﴾ (الحشر: 9).

النفوس المذمومة في القرآن الكريم:

1 ـ  النفس الأمارة بالسّوء:

﴿وَمَا أُبَرِّئُ نَفْسِي إِنَّ النَّفْسَ لأَمَّارَةٌ بِالسُّوءِ إِلاَّ مَا رَحِمَ رَبِّي﴾ (يوسف: 53).

2 ـ  النفس المسيئة:

﴿ وَمَا أَصَابَكَ مِنْ سَيِّئَةٍ فَمِنْ نَفْسِكَ﴾ (النساء: 79).

3 ـ النفس الظالمة:

﴿وَمَنْ يَفْعَلْ ذَلِكَ فَقَدْ ظَلَمَ نَفْسَهُ﴾(البقرة: 231)

﴿وَمَنْ يَعْمَلْ سُوءاً أَوْ يَظْلِمْ نَفْسَهُ ثُمَّ يَسْتَغْفِرْ اللهَ يَجِدْ اللهَ غَفُوراً رَحِيماً﴾ (النساء: 110)

﴿وَدَخَلَ جَنَّتَهُ وَهُوَ ظَالِمٌ لِنَفْسِهِ﴾ (الكهف: 35)

﴿وَمَنْ يَتَعَدَّ حُدُودَ اللهِ فَقَدْ ظَلَمَ نَفْسَهُ﴾(الطلاق: 1)

﴿ قَالَتْ رَبِّ إِنِّي ظَلَمْتُ نَفْسِي﴾ (النحل: 44)

﴿يَا قَوْمِ إِنَّكُمْ ظَلَمْتُمْ أَنفُسَكُمْ بِاتِّخَاذِكُمْ الْعِجْلَ ﴾ (البقرة: 54)

 ﴿مِنْهَا أَرْبَعَةٌ حُرُمٌ ذَلِكَ الدِّينُ الْقَيِّمُ فَلا تَظْلِمُوا فِيهِنَّ أَنْفُسَكُمْ﴾ (التوبة: 36)

 ﴿ قَالا رَبَّنَا ظَلَمْنَا أَنفُسَنَا وَإِنْ لَمْ تَغْفِرْ لَنَا وَتَرْحَمْنَا لَنَكُونَنَّ مِنْ الْخَاسِرِينَ﴾ (الأعراف: 23)

﴿وَمَا ظَلَمُونَا وَلَكِنْ كَانُوا أَنفُسَهُمْ﴾ (البقرة: 57)

 ﴿ كَمَثَلِ رِيحٍ فِيهَا صِرٌّ أَصَابَتْ حَرْثَ قَوْمٍ ظَلَمُوا أَنْفُسَهُمْ فَأَهْلَكَتْهُ﴾ (آل عمران: 117)

 ﴿وَمَا ظَلَمَهُمْ اللهُ وَلَكِنْ أَنْفُسَهُمْ يَظْلِمُونَ ﴾ (آل عمران: 117).

4 ـ النفس الآثمة:

﴿وَمَنْ يَكْسِبْ إِثْماً فَإِنَّمَا يَكْسِبُهُ عَلَى نَفْسِهِ﴾ (النساء: 111).

5 ـ  النفس السفيه:

﴿وَمَنْ يَرْغَبُ عَنْ مِلَّةِ إِبْرَاهِيمَ إِلاَّ مَنْ سَفِهَ نَفْسَهُ﴾ (البقرة: 130)

6 ـ النفس البخيلة:

 ﴿وَمَنْ يَبْخَلْ فَإِنَّمَا يَبْخَلُ عَنْ نَفْسِهِ وَاللهُ الْغَنِيُّ وَأَنْتُمْ الْفُقَرَاءُ﴾ (محمد: 38).

7 ـ  النفس الناكثة:

﴿فَمَنْ نَكَثَ فَإِنَّمَا يَنْكُثُ عَلَى نَفْسِهِ﴾ (الفتح: 10).

8 ـ النفس الموسوسة:

﴿وَلَقَدْ خَلَقْنَا الإِنْسَانَ وَنَعْلَمُ مَا تُوَسْوِسُ بِهِ نَفْسُهُ﴾(ق: 16).

9 ـ النفس المسوّلة:

﴿ وَكَذَلِكَ سَوَّلَتْ لِي نَفْسِي ﴾(طه: 96)  (قصة موسى والسامري)

﴿ قَالَ بَلْ سَوَّلَتْ لَكُمْ أَنفُسُكُمْ أَمْراً فَصَبْرٌ جَمِيلٌ وَاللهُ الْمُسْتَعَانُ﴾ (يوسف: 18)

 ﴿ قَالَ بَلْ سَوَّلَتْ لَكُمْ أَنفُسُكُمْ أَمْراً فَصَبْرٌ جَمِيلٌ ﴾ (يوسف: 83) (قصة يعقوب مع ولده ويوسف الصديق×).

10ـ  النفس الضّالة:

﴿ قُلْ إِنْ ضَلَلْتُ فَإِنَّمَا أَضِلُّ عَلَى نَفْسِي﴾(سبأ: 50)

 ﴿ وَمَا يُضِلُّونَ إِلاَّ أَنْفُسَهُمْ وَمَا يَشْعُرُونَ ﴾ (آل عمران: 69).

11 ـ النفس الشحيحة:

﴿وَأُحْضِرَتْ الأَنفُسُ الشُّحَّ﴾ (النساء: 128)

 ﴿لَهَمَّتْ طَائِفَةٌ مِنْهُمْ أَنْ يُضِلُّوكَ وَمَا يُضِلُّونَ إِلاَّ أَنفُسَهُمْ﴾ (النساء: 113)

12ـ  النفس الهاوية:

﴿إِنْ يَتَّبِعُونَ إِلاَّ الظَّنَّ وَمَا تَهْوَى الأَنْفُسُ﴾ (النجم: 23).

13 ـ  النفس الناسية:

﴿أَتَأْمُرُونَ النَّاسَ بِالْبِرِّ وَتَنسَوْنَ أَنفُسَكُمْ﴾ (البقرة: 44)

﴿وَلا تَكُونُوا كَالَّذِينَ نَسُوا اللهَ فَأَنْسَاهُمْ أَنْفُسَهُمْ﴾ (الحشر: 19).

14ـ  النفس المستكبرة:

﴿ أَفَكُلَّمَا جَاءَكُمْ رَسُولٌ بِمَا لا تَهْوَى أَنفُسُكُمْ اسْتَكْبَرْتُمْ﴾ (البقرة: 87)

﴿ لَقَدْ اسْتَكْبَرُوا فِي أَنفُسِهِمْ وَعَتَوْا عُتُوّاً كَبِيراً﴾ (الفرقان: 21).

15 ـ  النفس الخائفة:

﴿عَلِمَ اللهُ أَنَّكُمْ كُنتُمْ تَخْتَانُونَ أَنفُسَكُمْ فَتَابَ عَلَيْكُمْ ﴾(البقرة: 187)

 ﴿وَلا تُجَادِلْ عَنْ الَّذِينَ يَخْتَانُونَ أَنفُسَهُمْ إِن﴾ (النساء: 107).

 

16 ـ  النفس السيئة:

﴿ أَوَلَمَّا أَصَابَتْكُمْ مُصِيبَةٌ قَدْ أَصَبْتُمْ مِثْلَيْهَا قُلْتُمْ أَنَّى هَذَا قُلْ هُوَ مِنْ عِنْدِ أَنْفُسِكُمْ إِنَّ اللهَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِير﴾ (آل عمران: 165)

﴿فَقَالُوا رَبَّنَا بَاعِدْ بَيْنَ أَسْفَارِنَا وَظَلَمُوا أَنفُسَهُمْ﴾ (سبأ: 19).

17 ـ النفس الخاسرة:

 ﴿ الَّذِينَ خَسِرُوا أَنفُسَهُمْ وَضَلَّ عَنْهُمْ مَا كَانُوا يَفْتَرُونَ ﴾ (هود: 21)

﴿ قُلْ إِنَّ الْخَاسِرِينَ الَّذِينَ خَسِرُوا أَنْفُسَهُمْ وَأَهْلِيهِمْ يَوْمَ الْقِيَامَةِ﴾ (الزمر: 15)

﴿إِنَّ الْخَاسِرِينَ الَّذِينَ خَسِرُوا أَنْفُسَهُمْ وَأَهْلِيهِمْ يَوْمَ الْقِيَامَةِ﴾ (الشورى: 45).

18 ـ النفس الحاسدة:

 ﴿لَوْ يَرُدُّونَكُمْ مِنْ بَعْدِ إِيمَانِكُمْ كُفَّاراً حَسَداً مِنْ عِنْدِ أَنفُسِهِمْ ﴾ (البقرة: 109).

19ـ النفس الأنانية المهتمة بنفسها:

 ﴿وَطَائِفَةٌ قَدْ أَهَمَّتْهُمْ أَنْفُسُهُمْ يَظُنُّونَ بِاللهِ غَيْرَ الْحَقِّ﴾ (آل عمران: 154).

20 ـ النفس الكافرة:

﴿ وَلا يَحْسَبَنَّ الَّذِينَ كَفَرُوا أَنَّمَا نُمْلِي لَهُمْ خَيْرٌ لأَنْفُسِهِمْ﴾(آل عمران: 178)

﴿وَشَهِدُوا عَلَى أَنفُسِهِمْ أَنَّهُمْ كَانُوا كَافِرِينَ ﴾ (الأنعام: 130)

 ﴿ قَالُوا ضَلُّوا عَنَّا وَشَهِدُوا عَلَى أَنْفُسِهِمْ أَنَّهُمْ كَانُوا كَافِرِينَ ﴾ (الأعراف: 37).

21 ـ النفس المزكيّة:

 ﴿أَلَمْ تَرَ إِلَى الَّذِينَ يُزَكُّونَ أَنفُسَهُمْ بَلْ اللهُ يُزَكِّي مَنْ يَشَاءُ ﴾ (النساء: 49).

22 ـ النفس المكذّبة:

﴿كُلَّمَا جَاءَهُمْ رَسُولٌ بِمَا لا تَهْوَى أَنفُسُهُمْ فَرِيقاً كَذَّبُوا وَفَرِيقاً يَقْتُلُونَ﴾  (المائدة: 70).

23 ـ  النفس المغضوب عليها:

 ﴿لَبِئْسَ مَا قَدَّمَتْ لَهُمْ أَنفُسُهُمْ أَنْ سَخِطَ اللهُ عَلَيْهِمْ﴾ (المائدة: 80).

24 ـ النفس المفترية:

 ﴿ انظُرْ كَيْفَ كَذَبُوا عَلَى أَنفُسِهِمْ وَضَلَّ عَنْهُمْ مَا كَانُوا يَفْتَرُونَ ﴾  (الأنعام: 24).

25 ـ النفس الهالكة:

 ﴿وَإِنْ يُهْلِكُونَ إِلاَّ أَنفُسَهُمْ وَمَا يَشْعُرُونَ﴾(الأنعام: 26).

26 ـ النفس الماكرة:

﴿وَمَا يَمْكُرُونَ إِلاَّ بِأَنفُسِهِمْ وَمَا يَشْعُرُونَ﴾ (الأنعام: 123).

27 ـ النفس المخذولة:

 ﴿لا يَسْتَطِيعُونَ نَصْرَكُمْ وَلا أَنفُسَهُمْ يَنصُرُونَ﴾ (الأعراف: 197).

28 ـ نفس الآلهة المخذولة:

 ﴿أَمْ لَهُمْ آلِهَةٌ تَمْنَعُهُمْ مِنْ دُونِنَا لا يَسْتَطِيعُونَ نَصْرَ أَنفُسِهِمْ﴾ (الأنبياء: 43)

﴿تَتَوَفَّاهُمْ الْمَلائِكَةُ ظَالِمِي أَنفُسِهِمْ﴾ (النحل: 28)

﴿ وَمَا ظَلَمَهُمْ اللهُ وَلَكِنْ كَانُوا أَنْفُسَهُمْ يَظْلِمُونَ﴾ (النحل: 33)

﴿وَمَا ظَلَمْنَاهُمْ وَلَكِنْ كَانُوا أَنفُسَهُمْ يَظْلِمُونَ﴾ (النحل: 118)

﴿فَرَجَعُوا إِلَى أَنفُسِهِمْ فَقَالُوا إِنَّكُمْ أَنْتُمْ الظَّالِمُونَ﴾(الأنبياء: 64)

﴿وَجَحَدُوا بِهَا وَاسْتَيْقَنَتْهَا أَنْفُسُهُمْ ظُلْماً وَعُلُوّاً﴾ (النمل: 14)

﴿فَمَا كَانَ اللهُ لِيَظْلِمَهُمْ وَلَكِنْ كَانُوا أَنفُسَهُمْ يَظْلِمُونَ﴾ (الروم: 9)

 ﴿ َقَدْ اسْتَكْبَرُوا فِي أَنفُسِهِمْ وَعَتَوْا عُتُوّاً كَبِيراً﴾ (الفرقان: 21).

 

Bayani a takaice:

Allah cikin littafinsa me girma nacewa:

﴿هُوَ الَّذِي خَلَقَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ وَجَعَلَ مِنْهَا زَوْجَهَا﴾

Wannan shine abinda Allah ya fada cikin littafinsa me girma game da halittar Rai, domin ya halicci mutane daga Rai daya ne, sannan ya sanya su ma’aurata, don haka zamu iya cewa Rai ta ya kasu kasha gida biyu: Na maza da Na mata, daya baya cika sai da daya.  

Matakan Ruhi

Ruhi na da matakai da kuma darajoji, mafi dauka a ciki shine: Nafsil malakut wato ruhi wacce ta samu daga umurnin ubangiji ﴿قُلْ الرُّوحُ مِنْ أَمْرِ رَبِّي﴾, Allah ya halicce ta ne da fadin sa ﴿كُنْ فَيَكُونُ﴾، shine ma’ika wanda yafi jibra’il matsayi, bisa bayanan da yazo cikin hadisai. Muka hura wannan rai cikin dan adam wacce aka nisbanta ta da Allah, domin a nuna matsayinta da girmanta da kuma karshen darajan ta, duk abin da aka nasabta shi da Allah, darajar sa ake nunawa kamar, baitullahil haram, littafin Allah, ranakun Allah, da kudin Allah wato Humusi (فالله خُمسه), hakan na gwada cewa wannan kudi shine mafi tsarkakan kudin mutane, wanda Allah ya kebence a gare shi da annabin sa, da makusantan sa, da miskinai, da marayu, da matafiyan da guziri yak are musu, wanda suka fito ta zuri’an bani hashim da kuma zurriyar annabi Muhammad .

A dalilin ruhi za’a iya sa mutum cikin abubuwa masu tsarki, kuma me daraja cikin halittun Allah ta hanyan ruhi.

Akwai wani ruhi da ke haihuwa, yana ci yana sha, kamar dukkanin dabbobi, sannan mutum ya kamata ya ke kula da ita tun daga haihuwar sa har mutuwarsa bisa darajojin ta, idan ya kula da ita ta hanya da ta dace, ba shakka zai samu sa’ada da kuma rayuwa na kwarai duniya da lahira, ba kwai zai samu darajan mala’iku ba, har mala’iku zasu kasance suna masa hidima kuma suna sa masa Albarka, kamar yadda suke sa wa dalibin ilimi Albarka yayin da yake neman ilimi, domin shi dan adam tun farkon halittarsa mala’iku suka masa sujada.

Alqur’ani  me girma na yabo da jinjina wa ruhi, akan girma da daukaka da take dashi, daga karshe zata isa zuwa ga Allah ubangijin talikai.

وهذه النفس هي التي تطمئن بذكر الله، وتكون راضيةً بما قسم الله سبحانه لها، ومرضيّة عنده، فترجع إلى الله لتدخل في جنته وتدخل في عباده ﴿يَا أَيَّتُهَا النَّفْسُ الْمُطْمَئِنَّةُ (27) ارْجِعِي إِلَى رَبِّكِ رَاضِيَةً مَرْضِيَّةً (28) فَادْخُلِي فِي عِبَادِي (29) وَادْخُلِي جَنَّتِي﴾.

Wannan ruhi itace take samin nutsuwa da zikirin Allah, sannan ta kan kasance gamsashshiya da abin da Allah ya bata, kuma Allah zai gamsu da ita, zata koma ga Allah ta shiga cikin aljannarsa sannan ta shiga cikin masu bauta masa:

 ﴿يَا أَيَّتُهَا النَّفْسُ الْمُطْمَئِنَّةُ (27) ارْجِعِي إِلَى رَبِّكِ رَاضِيَةً مَرْضِيَّةً (28) فَادْخُلِي فِي عِبَادِي (29) وَادْخُلِي جَنَّتِي﴾.

Zata shiga cikin aljannanr sa tare da salihan bayayin Allah.

Ko da zamu dukufa akan sirrin ruhi tun farkon fari, wani lokaci zamuga na mata ne wani lokaci kuma na maza, sannan duk daya da ga cikin su ko ta kasance da ga cikin ruhi na gari wacce itace ruhi malakuti wanda mutum na gari kuma me tsarki ya ke tattare da ita, kamar yadda a ke laqabi ma wasu malamai:

(قدس الله نفسه الزكية ـ قدّس الله سِرّه، أي نفسه، فإنّها من سرّ السّر).

Ko kuma ruhi na banza, itace ruhi na me sigan dabba wace bacacciya ce, كالأنعام بل أضلّ سبيلاً, bata biyayya ga ayoyin Allah, a cikin hanyoyi zuwa ga Allah makauniya ce kamar bata ganin ayoyin Allah, kamar yadda yusuf da Ibrahim suka ga hujja azahiri, sai Allah ya saukaka musu sharrin da ake nufan su da shi, sannan sun kasance da ga cikin bayin Allah masu ikilasi kuma salihai, wanda shaidan baya da ikon wawantar da su, duk wanna ga wanda ya ke da ikilasi da Allah ne, amma wanda ya zabi sauran hanyoyi na zu ga Allah to yasani hanyoyin suna da yawa. Allah kuma zai taimake shi.

Wannan duk na da ga cikin hikiman sanin ruhin dan adam, Allah yayi rahama wa mutumin da yasan daga ina yake, kuma ina zai je, kuma a ina yake?. Sanan Allah yayi albarka ma wanda yasan ruhin sa, domin yasan Allahn sa kenan, kuma yasan komai da komai.

 اللّهم عرّفني نفسي، اللّهم عرفني نفسك، فإنّك أن لم تعرّفني نفسك لم أعرف نبيّك، اللّهم عرّفني رسولك فإنّك ان لم تعرّفني  رسولك لم أعرف حُجّتك، اللّهم عرّفني حجّتك، فإنّك إن لم تعرّفني حُجتك ضللتُ عن ديني، اللّهم لا تمتني ميتة الجاهلية...

وآخر دعوانا أن الحمد لله رب العالمين وصلّى الله على محمد وآله الطاهرين، لا سيما بقية الله في الأرضين عجل الله فرجه الشريف.

 

Tura tambaya