sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)
- » MUTUMIN DA YA NEMI TAIMAKO
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- » YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- » hikayar barbela
- Tarihi » hana dawwana hadisi da rubuta shi
- » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- » Falalar ilimi da malamai
- » KARIJUL FIKHU 7 GA RABIU AWWAL SHEKARA 1441, KAN MUSTAHABBANCIN BAYYANARWA CIKIN AZUHUR DA LA’ASAR
- » Taskar Adduoi 5
- Akida » Gamammiya Annabta da kebantacciya daga cikin hadisai masu daraja
- » SHAHARARRUN MALAMAN DUNIYAR MUSLUNCI
- » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- » Mene ne ma’anar fadin jumlar (iliminsa yafi hankalinsa yawa) shin wannan jumla za ai la’akari da ita suka zuwa ga Sayyid Kamalul Haidari?
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Akwai wata ma’arifa ta jamaliya ga Ahlil-baiti (as) : misalin Salmanu muhammadi (rd) yana tsinkayar ta, lallai shi ya san kyawuntar sarkin muminai daga abin da Abu Zar bai sani ba tare da cewa babu banbanci tsakaninsu cikin imani, lallai Salmanu yana da darajoji goma sai dai cewa tare da haka da Abu zar zai san abin da yake cikin zuciyar Salmanu da sai ya kafirta shi lallai da yace Allah ya jikan makashin Salmanu, daraje ce guda daya amma fadinta yakai nisan da ke tsakanin imani da kafirci, ya kai nisan sama da kasa.
Amma ma’arifa kamaliyya ga sarkin muminai Ali amincin Allah ya kara tabbata gare shi to abin da manzon Allah (s.a.w) ya fada yana shiryarwa zuwa gare shi kan Ali (as) :
يا عليّ لم يعرفک إلّا الله وأنا
ya Ali babu wanda ya sanka face Allah da ni.
Babu wanda ya san Allah sai manzonsa sirrin sirrin samuwa kudubin da’irar halittu, digon kan harafin ba’un din bismillah, cibiyar duniyoyi bayan manzon Allah (s.a.w) wanda aka tsago sunansa mai albarka daga Aliyul A’ala mafi tsarkakar haske daga hasken muhammadi, sai cimma daukakada kamalarsa ya yaye duhu da kyawunsa, dukkanin halayensa sun kyawunt, sai ya shiryar da mutane da girmamarsa, kuyi salati gareshi da dan baffansa da iyalansa, Ali amincin Allah yak ara tabbata gareshi mutum ne sai dai cewa ubangininsa ya yi tajalli cikinsa ya bayyana duk wanda yayi inkarin haka ya kafirta, lallai shi ne kammalallen mutum wanda cikinsa kyawawan sunaan Allah sukai tajalli da siffofinsa madaukak, sai ya kasanse mabayyanar tauhidi, kamar yanda ya kasance cikin gasarar annabta da tacewa da madarar wilaya, dukkanin abin da ake fadi cikin falalolinsa da kyawawan halayensa da daukakar mukaminsa lallai bai daya bisa dari ba daga gare su.
Ali waliyin Allah ne hujjarsa ne halifansa manzon Allah shugaban wasiyyai cikinsa sunayen ubangijinsa sun yi tajalli, yana dauke da dukkanin siffofin annabi (s.a.w) da ilimummukansa da sirrikansa da aka ajiye cikinsa in banda annabta da manzanci, shi mai kira ne mai shiryarwa zuwa ga tafarki madaidaici, shi tsani ne zababbe bayan manzon Allah cikin sadar da fairar Allah zuwa ga bayinsa, shi hanya ce mikakka madaidaiciya labari mai girma, gare shi ilimin littafi da faifaice bayani :
فاسألوا أهلَ الذكرِ إنْ كُنْتُمْ لا تَعْلَمون
Ku tambayi ma’abota Ambato idan kun kasance basu sani ba.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Taskar Adduoi 3
- Taskar Adduoi 5
- Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- Adalci hadafin daukacin addinai
- Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- MALAMAI KAN TAFARKIN HUSAINI
- WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- Siyasar muslunci
- Malamai magada Annabawa-tarihin mohd bn Ali bn Babawaihi Alqummi Shaik Saduk
- SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI