TARBIYYAR HALITTA DA MUSLUNCI 9
WANENE MAI TARBIYA ? 10
KASHE KASHEN TARBIYA 12
ABUBUWAN DA SUKA RATAYU DA ITA 13
IYALI CIKIN MA'ANAR LUGGA DA ISDILAHI 13
IYALI A LUGGANCE : 14
■ AUREN DABI'A 24
KASHE KASHEN AURE: 41
ADADIN MAZAJE: 44
HANYOYIN TABBATAR AURE : 46
5 - KASANTUWAR MIJI DAYA RAK MACE DAYA RAK: 46
SAMUN CIKAR KAMALA CIKIN AURE 54
DALILAN YIN AURE CIKIN SUNNA MAI DARAJA 60
1 TAUHIDI: 61
2-TAQAWA : 62
3- MAFI SOYUWAR GINI WAJEN ALLAH: 62
4- SUNNAR ANNABI: 63
5 - QARUWAR ARZIQI : 65
6 – QARUWAR IMANI : 69
7- ALFAHARI : 70
8- QARUWAR IBADA : 71
9- GARKUWA : 71
10 – SADAR DA ZUMUNCI 72
11- ADDINI : 72
12- DEBE HASO: 73
1- ASALI 76
2- WATA CIKIN BURUJIN AQRABU : 76
HUKUNCIN ILIMIN BUGA QASA CIKIN SHARI'A MAI TSARKI 77
MAHALLIN DA MUTUM KE RAYUWA CIKI 84
SON MATA 84
MATA MASU MUTUNCI DA DARAJA 88
1 MATAYE MAFI KYAWUN FUSKOKI MAFI QARANCI SADAKI 90
2- QARANCIN BUQATU DA SAUQAQE HAIHUWA: 91
3- KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALINSU 91
TSARA CIKIN AURE 116
FAFUTIKA CIKIN AURE 133
AUREN WURI 134
HUDUBA 136
SADAKI 142
HADARIN TSADAR SADAKI : 148
AUREN SHARI'A 150
DAREN ANGONCI 150
AYYUKAN DAREN ANGONCI : 154
ZAMA TARE DA AMARYA HAR TSAWON KWANAKI BAKWAI : 155
WALIMA 155
RARRABA ALEWA KO DABINO 157
LADUBBAN SADUWA DA IYALI 158
1- MAFI DADIN DADADA 160
2- WASA DA MATA GABANIN JIMA'I : 160
4 – HUKUNCIN AZALO : 174
5 – ADDU'A YAYIN KUSANTAR IYALI 175
35 – daga abu rabi'i ashshami, ya ce 175
1 – HAQURI 178
2 – KAMEWA DAGA ZALUNCI DA CUATARWA 179
HAQQOQIN MATA 180
CIYARWA DA YALWATAWA 185
TAUSAYAWA DA KAMEWA DAGA ZALUNCI 187
KAMEWA DAGA BARIN DUKA MAI CUTARWA 187
UMARNI DA KYAKKYAWA DA HANI DA MUMMUNA 193
GARKUWA 196
8 – KYAUTATAWA : 196
9 - KYAWUNTA ZAMANTAKEWA 197
3 – TAUSAYAWA MIJI : 208
4 – HIMMATUWA DA KULA DA CIKIN GIDA DA KAYYAKINSA : 209
5 - HIMMATUWA CIKIN SAUKE HAQQOQI 209
6 – JIMA'I 210
7 - ADO 213
8 – KAMEWA CIKIN MAGANA : 219
SHUGABANTAR IYALI 225
DALILAI DA SUKE SANYA DAWWAMAR AURE 227
1 – SON JUNA 228
2 – YAWAITA AIKATA ALHERI: 228
4 – SANYA FARIN CIKI: 229
5 – BIYAYYA DA NEMAN YARDAR MIJI: 230
6 – KIYAYE MUTUNCI DA DUKIYA : 230
7 – TAIMAKO DA TALLAFAWA 230
8 – TARBAR MIJI DA KYAWUNTA BANKWANA DA SALLAMA : 231
9 – KALAMIN AQIDOJI MAI KYAWU DA QARFAFAFFEN FURUCI. 232
10 – KARBAR UZURI DA YIWA JUNA UZURI : 232
11 – BINSU SANNU SANNU CIKIN KOWANNE HALI : 233
12 – KYAWUNTA LAFAZI CIKN KOWANNE YANAYI : 233
13 – RASHIN SAURARON KYAUTATA AIKI DARI BISA DARI 233
14 – RASHIN IKON DAUKAR NAUYI A RAYUWANCE : 234
15 – RASHIN GORI KAN MIJI : 234
16 – RASHIN QAURACEWA AL'AMARIN SHIMFIDA: 235
17 - YIN SHAWARA DA MATA BANDA BIYE MUSU: 235
18 – TAKA TSAN TSAN DA KUMA FARKAWA : 238
19 – HANKALTA 239
20 - MIJI SHI NE MUTUNCIN MATARSA 240
21 – KISHI 240
22 – TAIMAKEKENIYYA 242
23 – DADADAWA IYALI 243
27 – WATSI DA BOAKANCI DA TSAFE TSAFE : 244
28 - HIDIMA MADAWWAMIYA 245
29 – GODIYA 246
29 – QAUNAR JUNA 247
TSINTUWA GUDA BIYU GIDAN ALI DA FATIMA (AS) 248
SON `YA`YA DA QANAN YARA 252
MUQAMI NA 2 254
MUQAMI NA 3 260
NEMAN HAIHUWAR DA NAMIJI 260
MUQAMI NA 4 266
RAINON CIKI DA LADUBBNSA 266
TASIRIN ABINCI KAN MATA MASU CIKI DA YARA DA JIMA'I 267
MUQAMI NA 6 269
HAIHUWA 269
MUQAMI NA 7 270
SHAYARWA 270
MUQAMI NA 8 273
RAINON YARO 273
MUQAMI NA TARA 279
TAYA MURNA DA SAMUN DA 279
MUQAMI NA 10 281
AQIQA 281
WASU AYYUKAN MUSTAHABBAN NA DABAN 286
MUQAMI NA 11 287
KACIYA 287
MUQAMI NA 12 290
KAMANCECENIYAR DA DA MAHAIFINSA 290
MUQAMI NA 13 292
MATAKAN TARBIYYYAR YARA 292
MUQAMI NA 14 298
ADALCI TSAKANIN `YA`YA 298
MUQAMI NA 15 300
SUMBATA NA DAGA ALAMOMIN SO 300
FASALI NA 9 302
FASALI NA 10 317
BATUTUWA DABAN DABAN 317
FASALI NA 11 325
SAKI 325
GABATARWA 327
HAQIQANIN LADABI KAN HASKEN MAZHABAR IYALN GIDAN ANNABI ( AS ) 329
WAYE ME LADABTARWA ? 336
MEYE LADABI ? 338
ASALAN LADUBBA 341
MASADIR CIKIN LADUBBA 347
MASADIR DIN LARABCI 349
TABLE OF CONTENTS 355
- CIKIN HALLARAR ALHERI
- HUJJOJIN HALASCIN YIN TAKIYYA A MUSLUNCI DAGA MAHANGAR MANYAN MALAMAI GUDA BIYU
- FARKAR DA MAI BACCI CIKIN TABBATUWAR GANIN IMAM KA'IM A.S
- ALAMOMIN ANNABI CIIKIN KUR'ANI MAI GIRMA
- HAKURI DA FUSHI
- Bada'u tsakanin hakika da kagen makiya
- FALALAR DAREN LAILATUL KADRI
- WAHABIYANCI A TSAKANIN GUDUMA DA
- HASKEN SASANNI CIKIN SANIN ARZIKI
- AQIDUN MUMINAI
- FATIMA TAGAR HASKAYE
- SIRRIKAN AIKIN HAJJI DA ZIYARA
- TARBIYYAR IYALI A MAHANGAR ALKUR'ANI DA AHLULBAITI
Dukkkanin ma'abocin hankali da fahaimta ya a buqatuwa ga ladabi domin shi ladabi nadaga ribar hankali babu hankali idan babu ladabi . me ladabtarwa na farko shi ne Allah matsarkaki lalle ya ladabtar da annabinsa muhammadu (saw).
ويقول الإمام الصادق 7: (إنّ الله عزّ وجلّ أدّب نبيّه فأحسن أدبه
imam sadiq (as) na cewa : ( Allah mai girma da daukaka ya ladabtar da annabinsa ya kyawunta ladabinsa yayin da ya kammala masa ladabi sai y ace masa:
وَإنَّکَ لَعَلى خُلُقٍ عَظيم[1]
lalle kai kana kan dabi'a mai girma)
sannan ya miqa al'amarin mutane gareshi da al'umma don ya jagoranci bayinsa
wannan riwaya mai daraja da farko ta na ishara kan cewa kowanne daya daga cikin mu na buqatar wanda zai masa ladabi hatta annabi (saw) na biyu kadai dai za'a yi masa ladabi kan kyawawan ladubba na uku bayan kammala da ladabi ya cancanta ya ladabtar da mutane da shiryar da su da shugabantakar su , shugaba ya zama tilas da farko ya zama ya ladabtu da kyawawan ladubba har ya zma ya na cancanta shugabantar mutane kamar yadda koyon kyawawan ladubba na buqatar zamani mai tsayi ba kuma abu ne mai sauqi ba.
قال الإمام الصادق 7 أيضآ: (إنّ الله عزّ وجلّ أدّب نبيّه حتّى إذا أقامه
على ما أراد قال له : (وأمر بالعرف واعرض عن الجاهلين )[2] فلمّـا فعل ذلک
رسول الله 9 زكّاه الله تعالى فقال : (إنَّکَ لَعَلى خُلُقٍ عَظيم ). وقال النبيّ
الأعظم : (أدّبني ربّي فأحسن تأديبي ). وقال : (أنا أديب الله، وعليّ أديبي ). وقال أمير المؤمنين علي 7: (إنّ رسول الله 9 أدّبه الله عزّ وجلّ ، وهو أدّبني ، وأنا أؤدّب المؤمنين ، واُورّث الأدب المكرّمين[3] ).
imam sadiq (as) : Allah matsarkaki ya ladabtar da annabinsa (saw) ya zuwa klokacin da ya tsayar da shi kana bin da ya so sai y ace masa: ( kayi umarni da aeri ka kau da kai daga jahilai ) yayin da annabi (saw) ya aikata haka sai Allah ya tsarkake shi ya ce: ( lalle kai ka na kan dabi'a mai girma ) 2 annabi (saw) ya ce: ni ne wanda Allah da kansa yay i mini tarbiyya ) Allah ya ladabtar da ni ya kyawunta ladabina, a wani wajen kuma y ace: ni Allah ne yay i tarbiyya ni kuma na yiwa ali.
sarkin muminai ali (as) ya ce: shi Allah da kansa ya yi masa ladabtarwa ni kum ashi ya ladabtar da ni ni kuma zan ladabtar da muminai , zan gadar da ladabin ma'abota karamci.
mai tarbiyantarwa na fari shi ne Allah, sannan annabawa, sannan wasiyyansu sai kuma malamai nagargaru masu taqawa wadanda sune magada annabawa da dai misalsalansu, sannan iyaye mata da mazansu , kowanne cikinsu a muqamin ladatarwa da tarbiyyya sai ya fara da kansa tukuna gabanin waninsa ya ladabtu da tarbiyantuwa da ladubban Allah da manzonsa da waliyyansa rabautattu.
قال أمير المؤمنين علي 7: (تولّوا من أنفسكم تأديبها، واعدلوا بها من ضرورات عادتها). وقال 7: (زکِّ قلبک بالأدب كما يزكّى النار بالحطب ، ولا تكن كحاطب الليل وغُثاء السيل . وأفضل الأدب ما بدأت به نفسک ، ومعلّم نفسه ومؤدّبها أحقّ بالإجلال من معلّم الناس ومؤدّبهم[4] )[
sarkin mumainai ali (as) ya ce: ku jibanci ladantar da kawukanku ku yi adalci da ita daga larurar al'adarta.
a wani wurin kuma ya ce: ka tsarkake zuciyarka da ladubba kamar yadda a ke tsarkake wuta da qirare, ka da ka zamnato kamar mai itacen dare da tarkacen ambaliyar tafki, mafi falalar ladabi shi ne wand aka far da kanka, mai kyar da kansa shi ne mai ladabtar da ita shi ne ya fi cancanta da girmamawa daga mai ladabtar da mutane.
من تأدّب بآداب الله عزّ وجلّ أدّاه إلى الفلاح الدائم[5]
ali (as) ya ce : duk wanda ya ladabtu da ladubban Allah mai girma da daukaka zai kaishi zuwa ga rabauta madawwamiya.
wannan aya mai daraja ta sauka :
لا تَمُدَّنَّ عَيْنَيْکَ إلى ما مَتَّعْنا بِهِ أزْواجآ مِنْهُم[6]ْ )[
( ka da miqa idanunka zuwa ga abin da muka jiyar da matayen aure da cikinsu ).
أمر النبيّ 9 مناديآ ينادي : مَن لم يتأدّب بآداب الله تقطّعت نفسه على الدنيا حسرات
annabi (saw) ya umarce mai yekuwa ya yi yekuwa : duk wanda bai ladabtu da ladubban Allah ba zuciyarsa ta yanke kan hasarar duniya.
وقال 7: (إنّ الله تعالى أدّب عباده المؤمنين أدبآ حسنآ)، فقال جلّ من قائل : (يَحْسَبهُمُ الجاهِلُ أغْنِياءَ مِنَ التَّعَفُّفِ )[7]. وقال : (من لم يُصلح على أدب
الله لم يصلح على أدب نفسه ).
imam (as) ya ce: Allah matsarkaki ya ladabtar da bayinsa muminai ladabi mai kyawu ) sai madaukaki y ace: ( jahilai za su dinga tsammaninsu mawadata sakamakon kamewa )
a wani wajen ya ce : duk wanda bai gyaru da ladabin Allah ba bazai gyaru da ladabin kansa ba.
ladabi na daga ni'momin Allah kan bayinsa ya kamaci kowa da kowa ya nemi wannan ladabi.
فإنّ الإمام الرضا 7 يقول : العقل حباء من الله، والأدب كلفة ، فمن تكلّف الأدب قدر عليه ، ومن تكلّف العقل لم يزدد بذلک إلّا جهدآ.
lalle imam rida (as) na cewa hankali kyauta ce daga kyaututtukan Allah, ladabi kuma kallafa ne, duk wanda ya kallafantu da ladabi zai samu iko kansa, duk wanda ya kallafantu da hankali babu abinda zai qareshi face wahala.
wannan na nuni da cewa fagen neman fafala da koyon ladabi lalle fage ne mai fadi, mutum wajen kewayata ya na buqatar zage dantse da kallafawa kai da jurewa wahalhalu don samun shi da adontuwa da shi har ya zamanto kyawawan ayyukansa sun yawaita munansa sun qaranta.
فإنّ أمير المؤمنين 7 يقول : من كلّف بالأدب قلّت مساويه .
lalle sarkin muminai ali (as) yana cewa: duk wanda ya kallafantu da ladabi munanansa za su qara.