mauro,i daban-daban Taambayoyin karshe Wasu daga cikin tambayoyi Tambayoyin da akafi karantawa

Shin kwai wata hanya da take taimakawa cikin ganin mamaci a mafarki

Shin kwai wata hanya da take taimakawa cikin ganin mamaci a mafarki ... Ganin amsa

Mutumin da ya gano cewa matarsa tana cin amanarsa

Salam Alaikum
Zuwa ga sayyid Adil-Alawi Allah ya tsawaita rayuwarsa ya sanya shi daga bayinsa masu iklasi, Sayyid ni ina dag cikin masoyanka, mas’alar shine mutum ne ya ganio cewa matarsa tana ha’intarsa ba tareda wani dalili sannan da aka matsa mata sai da kanta tayi ikirari cewa eh ta ci amanarsa, bayan wnai lokaci sai ijinta ya tambayeta me ya sanyata ha’intarsa sai tace: na tsinci kaina na kadaita da wani namiji na to shine shaidan ya zama ukun mu shine abinda ya faru ya faru, sai dai cewa mijin ya tambayeta tambayoyi da yawa da ta gaza amsa su, ... ... Ganin amsa

Shin manzon Allah (s.a.w) yana da diya mace fiye da guda daya

Shin manzon Allah (s.a.w) yana da diya mace fiye da guda daya?
Madaukakin sarki yace:
(يَا أَيُّهَا النَّبِيُّ قُلْ لِأَزْوَاجِكَ وَبَنَاتِكَ وَنِسَاءِ الْمُؤْمِنِينَ يُدْنِينَ عَلَيْهِنَّ مِنْ....)
Ya kai annabi ka gayawa matanka da `ya`yanka da matan muminai su lullube kansu daga….
Wanne bayani ya zo cikin suratu ahzab wanda cikin ake Magana da annabi (as) da cewa da yayanka mata da sigar jam’i, shin ba za a iya kafa hujja da wannan aya mai albarka kan cewa annabi (s.a.w) yanada `ya`ya mata fiye da guda daya?
... Ganin amsa

Wadanne ayoyi wamda idan manzon Allah (s.a.w) ya ji ana karanta su sai ya fashe da kuka


Salam Alaikum/ wanne ayoyin kur’ani mai girma ne idan manzon Allah (s.a.w) yaji sautinsu sai ya fashe da kuka?
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
... Ganin amsa

Tura tambaya