Taambayoyin karshe
- Hukunce-hukunce » Shin ana kirga wanda ya dora saman yatsun hannunsa kan gwiwowinsa matsayin wanda yayi ruku’u
- Hanyar tsarkake zuciya » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » Da wane adadi daga zikiri ake dacewa da tasirin sunan Allah
- Aqa'id » Shin wannan riwaya ta inganta
- Aqa'id » Tambaya dangane da ayar muwadda
- Aqa'id » Shin zamu iya tattaro dukkanin addini su zama addini daya
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin zan samu wani wuridi ko addu’a da zai taimaka nayi aure da wuri
- Hukunce-hukunce » Yana halasta mutum ya tafi jihadi ba tare da izinin Mahaifansa ba
- Hukunce-hukunce » Yana halasta mutum ya tafi jihadi ba tare da izinin Mahaifansa ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta in auri mata da yawa cikin data daya
- Hukunce-hukunce » Shin Allah zai yafe mini zunubaina da zaluncin da nayi kan wasu
- Hanyar tsarkake zuciya » Lallai na kasance mai sabawa iyayena
- Hukunce-hukunce daban-daban » Ina son shiga Hauza Ilimiyya bana son shiga Jami’a
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya dukkanin aikina da motsina zai kasance domin neman yardar Allah
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » Me ke janyo rushewar aiki
- Hanyar tsarkake zuciya » ME AKE NUFI DA (YA ALLAH INA ROKONKA DA SUNAYENKA DA MAFI GIRMANSU DA DUKKANIN SUNAYENKA MASU GIRMA
- Hanyar tsarkake zuciya » ina neman wani aiki daga hannun ma'aikatar harkokin cikin gida
- Hanyar tsarkake zuciya » Da wane adadi daga zikiri ake dacewa da tasirin sunan Allah
- Aqa'id » SHIN AKWAI WATA KAIFIYA TAKAITACCIYA LA’ANA DA SALLAMA DA SUKE ZIYARAR ASHURA
- Hanyar tsarkake zuciya » Wacce hanya ce zata kai mutum zuwa ga kamala
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta a karanta sigar aure mutu’a ba tare da halartar shaidu b
- Hadisi da Qur'an » MENENE RA’AYINKU DANGANE DA MAUDU’IN ZIYARAR ASHURA DA DU’A’U TAWASSUL
- Aqa'id » Aikata zunubi bai fitar da mumini daga imanin sa shin wannan riwaya ta inganta
- Hanyar tsarkake zuciya » Yaya zan kubuta daga ciwon fusata kan `ya`yana
- Aqa'id » Shin ya halasta gare mu mu roki Allah mahaliccin sarki mai iko ya dawo mana da dan’uwanu da ya mutu
- Hukunce-hukunce » Shin Allah zai yafe mini zunubaina da zaluncin da nayi kan wasu
- Hanyar tsarkake zuciya » Nayi aure fiye da shekaru biyar da suka shude ya zuwa yanzu ban azurtu da samun zuriya ba sannan na gaji da tuntubar likitoci
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne aiki ne da ayoyi ne zasu taimakeni in kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce » Shin zai yiwu ga wanda ke fuskantar tsananin wahala cikin mikewa da zaunawa lokacin da yake sallah sakamakon radadin da yake fama da shi a gwiwarsa yayi sallah kan kujera?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Hassada da hanyoyin maganceta
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce » Adduar nemar aure da farincikiah
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » wata hanya akebi domin magance waswasi na SHedan?
Allah ya saka muku da alheri ina sauraron amsarku.
da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Ina rokon Allah subhanahu wata’ala da ya azurtaki da zuriya saliha ya kuma shiryar da mijinki zuwa ga imani kammalalle da aiki nagari,
Mutane baki dayansu suna cikin hasara face wadanda sukai imani sukai aiki nagari.
(والعصر إن الإنسان لفي خسر إلّا الذين آمنوا وعملوا الصالحات وتواصوا بالحق وتواصوا بالصبر)
Ina rantsuwa da zamani lallai mutum yana cikin hasara face wadanda sukai imani sukai aiki nagari sukai wasicci da gaskiya sukai wasicci da hakuri.
Ita hasara shine uwar kudi jari ta tafi da kuma ribarsa.
Allah ya bamu jari mai girma shine rayuwa da lokacinmu idan ya zamanto bamu amfana daga rayuwarmu ba cikin biyayyar Allah mun rabauta mun samu tsira ba cikin duniya da lahira mun shiga aljanna da koramu ma’ana mun kasance daga masu tsoran Allah cikin aljannoni da koramu wurin sarki mai ikon yi a matsugunin gaskiya ba to da mun tafka hasara ga rayuwarmu ranar kiyama lokacin da za mu ga wutar jahannama kamar yadda ya zo cikin suratu fajar da mun ce:
(ياليتني قدّمت لحياتي)
Ina ma na gabatar ga rayuwata.
Rayuwar hakika ita ce rayuwar lahira ta har abada wacce babu mutuwa cikinta, ya zama wajibi muyi tanadin guzuri da abin hawa zuwa ranar kiyama wand ashine imani cikakke da tauhidi da annabta da imamanci da aiki nagari
(إليه يصعد الكلم الطيب والعمل الصالح يرفعه)
Zuwa gareshi daddadan zance ke daukaka kuma aiki nagari yake daukaka shi.
Ki karanra wasikata wannan yar kaskantatta kan mijinki mai girma tsammani kalma ta shiga zuciyarsa ta canja rayuwarsa daga mummuna zuwa kyawu daga kyawu zuwa mafi kyawu hakai dai har ya kai ga zuwa ga Allah lallai shi mai haduw ada shine
(يا أيها الإنسان إنّك كادح إلى ربك كدحاً فملاقيه)
Ya kai mutum lallai kai mai dawainiya ne zuwa ga ubangijinka dawainiya tabbas zaka hadu da shi.
و(إلى ربّك المنتهى)
Kuma zuwa ga ubangijinka magaryar tukewa take.
و(إنا لله وإنّا إليه راجعون)
Daga Allah muke kuma gareshi zamu koma.
Dukkaninmu zamu koma zuwa ga Allah da haduwa da shi sai dai cewa daga cikinmu akwai wanda zai hadu da Allah da mafi rahamar masu rahama idan ya kasance daga muminai daga cikinsu kuma akwai wanda zai hadu da shi da mafi tsananin masu ukuba cikin wurin azaba da fansa idan ya kasance daga masu sabo da fasikai da dawagitai azzalumai, babu tsimi babu dabara face ga Allah madaukaki mai girma
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hanyar tsarkake zuciya)
- meye hukuncin amfani da Aufaku da Dalasimai kan warkar mara lafiya
- Menene hakikanin irfani da falsafa?
- shin akwai wata hanyar magance ciwo ido
- Ina da `da mai tsananin fusata
- Me ake nufi da iman Al- mustaqir
- MUNAJATUL MUHIBBIN (YA ALLAH WANE NE YA DANDANI ZAKIN KAUNARKA SAI YA ZAMANTO YANA NEMAN WANINKA
- WANNE AIKI NE ZAI TAIMAKENI KAN KIYAYE FARILLA DA KAURACEWA HARAMUN
- MECECE NASIHARKU DOMIN KUBUTA DAGA HASSADA DA TAKE BOYE A CIKIN ZUCIYA
- ya inganta in dangata bala’in da ya same ni da cewa sakamakon sa idon mutane ne
- Menene magani da mafita daga rashin samun aikin yi da rashin karbuwa wajen mutane tare da cewa ni lazimci wasu ayyukan ibanda na mustahabbi cikin neman arziki kamar misalign neman arziki