Taambayoyin karshe
- Hadisi da Qur'an » KAFIN ANNABI YA SANAR DA ALI KOFOFIN ILIMI SHIN ALI YA JAHILCE SU
- Tarihi » MUNA BUKATAR KU YI MANA KARIN BAYANI DANGANE DA KARYA KWIBIN ZAHARA
- Aqa'id » SHIN ZAMU GA ASSAYADA FATIMA (A.S) A CIKIN ALJANNA
- Hadisi da Qur'an » DA WADANNAN KA’IDOJI ZA MUYI RIKO YAYIN DA MUKE DUBA LITATTAFAN RIWAYOYI
- Hadisi da Qur'an » SHIN ISNADIN WANNAN RIWAYA YA INGANTA
- Hadisi da Qur'an » RIWAYAR DA TAKE BAYANIN GIRMAMAR DUK YARINYAR DA TAKE DA SUNA FATIMA DA HANA DUKANTA DA YI MATA FADA SHIN TA HADO SAURAN SUNANNAKIN FATIMA
- Aqa'id » INA SON MALAM YAYI MINI BAYANI WANNAN RIWAYA DA ZATA ZO A KASA
- Hanyar tsarkake zuciya » SHIN DA GASKE DALASIMAI SUN ZO NE DAGA AHLIL-BAITI A.S
- Hukunce-hukunce daban-daban » HIRZI GUDA BAKWAI WANDA AKE DANGANTA SHI GA ANNABI SULAIMAN A.S
- Hanyar tsarkake zuciya » LITATTAFAN SAIRI DA SULUKI ZUW AGA ALLAH
- Hanyar tsarkake zuciya » WACCE HANYA CE ZATA ISAR DAMU ZUWA GA HALIN ARIFAI SANNAN MENE NE KA’IDA DA TA ZAMA DOLE ABI
- Hadisi da Qur'an » INA NE WURAREN DA AKA YI TARAYYA DA INDA AKE DA SABANI TSAKANKANIN MAFHUMIN SUNNA DA SIRA NABAWIYA
- Hukunce-hukunce » NI BAZAWARACE JAHILA WANI YA AURE NI AUREN DA’IMI
- Hukunce-hukunce » MENE NE HUKUNCIN AURE DA AKA TILASTA YARINYA AKANSA TAREDA RASHIN AMINCEWARTA
- Hukunce-hukunce » SHIN YA HALASTA A AURI KARAMAR YARINYA
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » Mene ne ra’ayin sayyid dangane da irfanul nazari wanda yake yawo yanzu haka a hauzozin ilimi
- Hadisi da Qur'an » Wanene ya cewa Imam Hassan (as) Assalamu Alaika ya mai kaskantar da miminai
- Hukunce-hukunce » Basukan shari’a
- Hukunce-hukunce daban-daban » Matashi ne ya kasance yana kaunar shiga Hauza sai dai kuma cewa mahaifinsa ya fi son yayi karatun zamani, shin wanne zabi zai gabatar cikin biyun
- Hukunce-hukunce » Shin daukan bashi a banki riba ne?
- Hukunce-hukunce » yin sadaka da sadukar da ladan ga iyaye
- Aqa'id » Menene ma’anar sunan baduhu
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta yin taklidi da samahatus sayyid sadik shirazi shin yin taklidina da shin a sauke nayin shari’a?
- Aqa'id » RIWAYA DAGA HISHAM IBN HAKAM CIKIN LITTAFIN AL’IHTIJAJ
- Hukunce-hukunce » shin ya halasta mutum ya sanya harshe yayii wasa da farjin matarsa hakama ita tayi masa
- Aqa'id » DAME ZAMU KAFA DALILI KAN WANDA YAKE FADIN CEWA DALILAN DA MUKE KAWO WA KAN MAFI CANCANTUWAR AHLIL-BAITI A.S DALILI NE MARA KARFI
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mutum ya juya baya ga alkibla
- Hukunce-hukunce » Nayi aure da matar aure kuma na kasance ina aikata zina da ita
- Hadisi da Qur'an » KAFIN ANNABI YA SANAR DA ALI KOFOFIN ILIMI SHIN ALI YA JAHILCE SU
- Hukunce-hukunce » meye inganci sallan idid a jam'i
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Hassada da hanyoyin maganceta
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce » wata hanya akebi domin magance waswasi na SHedan?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Kariya daga al-jannu
- Hukunce-hukunce daban-daban » .Akaramukallah inada matsala wacce nake fama da ita a rayuwanta ta neman ilimi wanna matsala kowa itace raunin kwakwalwa da yawan mantuwa
Salamu Alaikum. Shin yana halasta aka karbi riwaya daga wanda yake kan mazhabar bata
Salamu Alaikum. Shin
yana halasta aka karbi riwaya daga wanda yake kan mazhabar bata
Da sunan Allah mai Rahama mai jin aki
Akwai shubuha mai yawan gaske da Dajjalai da masu mummunar niyya wahabiya suke yawo da ita, da shubuha ek kai kawo kan maganar Allama Hurrul Amili Allah ya kara masa yarda.
Gabani kawo muku maganarsa, ina son fadin: lallai ya inganta cewa Allama Hurrul Amili yana daga Akbariyun, kuma kasance magangarar bayani mai zuwa:
1-tabbatar da ingancin hadisan ingantattun litattafai.
20 watsi da sabon taksimin hadisi wato (Assahihu, Alhassanu, muwassak, da’if)
Kan haka ne muke cewa babu laifi ayi munakashar abubuwa da ya bijiro da su cikin wadancan maudu’ai, sai dai cewa kuma ya fadi wata kalma da ake la’akari da ita cikin ba’arin lamurra, abinda yace cikin littafinsa Wasa’ilul Shi’a juz 39 sh 260 : da’awar wasu daga malamai da suka daga bayan na farko cewa Sikatu da ma’anar Adali Dabidi wannan da’awa hananniya ce, ana bukatar dalili kan haka.
Ta yaya alhalin sun yi furuci bayyane sabanin wannan da’awa inda suke wassaka wanda suka yi Imani da fasikancinsa da kafircinsa da gurbatar mazhabarsa?!
Wannan shine abinda ya fada.
Ina cewa: maganar Allama akwai ishara zuwa ga wadannan abubuwa masu zuwa a kasa:
1-hakika akwi wadanda suke wassaka kafiri da ma’abocin gurbatacciyar mazhaba.
2-idan ya kasance akwai bayani karara daga wannan nau’I, hakan yana nuni kan tausiki ya tabbatu da aiki da riwaya da ta zo daga hannun kafirai da ma’abota gurbatacciyar mazhaba.
Zahiri kamar yanda yake sanannen al’amari ana kirga Shaik Hurrul Amili daga mabiya mazhabar Akbariyu Ahlil hadis, sakamakon tarayya da juna tsakanin Akbariyun da Ahlil hadis sai aka kirga shi daga cikinsu, Allah ne mafi sani.
Abin nufi daga kafiri a wannan muhalli ba kafirin akida ba wanda ya sabawa matafiyar Ahlil-baiti ai kafiri cikin aiki cikin biye gaskiya da kafircewa wilayarsu amincin Allah ya kara tabbata a garesu, ta yiwu muradi daga kafiri da ma’abocin gurbatacciyar mazhaba shine wannan ma’ana.
Sannan wajen malamai magabata ana kasa hadisi zuwa kashi uku: Assahihu, Hasanu Da’if, malaman da sukai zamani da Allama Hurrul Amili sun kasa hadisai zuwa kashi hudu: daga akwai Karin Muwassak wanda ake nakalto shi daga wurin Sikatu ko da kuwa yana kan gurbatacciyar mazhaba kamar misali Rawi Assakuni da Naufali, daga manyan malamanmu akwai wanda baya karba riwayarsa sakamakon gurbatar mazhabarsa duk da kasancewarsa Sikatu, a wurinsa ta yaya zai zama Sikatu tareda gurbatar mazhabarsa da akida?! Sai dai cewa daga malamai akwai na baya da na wannan zamani baki dayansu suna karbar hadisin Sikatu wannan shine ra’ayin da muma muke kai, ko da kuwa yana kan gurbatacciyar akida da kafirci na aiki da boye hakkin Sarkin muminai Ali (a.s)
Sabani ne tsakani manyan malamai wanda kowa akwai maginar da ya dogara d aita da yake komawa ga dalilai wacce daga cikinsu akwai:
( ان جاءكم فاسق بنبأ فتبيّنوا )
Idan fasiki ya zo muku da labari ku bincika.
Mafhumin ayar idan wanda ba fasiki ba ya zo muku ka da ku bincika ku karbi hadisinsa kamar yanda siratul ukla’u ta tafi kan haka, sai dai muradi daga Adali shine wanda ya kasance Sikatu kuma ba ya karya ko da kuwa yana kan gurbatacciyar mazhaba, sai dai cewa a wurin wasu malamai gurbatar mazhaba yana daga manyan alamomin rashin sikkanci, mas’ala ce da ake da sabani cikinta, abind aya kamata ka koma wurin wanda kake taklidi da shi cikin ayyukan taklifi wadanda cikinsu Fakihi yana tsamo hukunci shin yana aiki da hadisin Sikatu daga masu gurbatattun mazhaba ko kuma baya yi, wannan wani abu da yake komawa garemu mu mukaddi’atu da muka yadda istinbadi zai iya dacewa da waki’u kuma zai iya sabawa mu bamu tafki ka taswibu ba da cewa duk istinbadinmu shine daidai a waki’u kamar yanda Ahlis-sunna suka tafi kai, mu wurinmu mujtahid zai iya dacewa kuma zai iya kuskurewa, idan ya dace yana da lada biyu idan kuma ya kuskure yana da lada daya.
Allah ne masani..Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- Shin kur’ani a jirkice yake
- KAFIN ANNABI YA SANAR DA ALI KOFOFIN ILIMI SHIN ALI YA JAHILCE SU
- DA WADANNAN KA’IDOJI ZA MUYI RIKO YAYIN DA MUKE DUBA LITATTAFAN RIWAYOYI
- Ya zo a hadisi cewa mafi nauyayar abinda za a dora kan mizani shine salati
- Shin dukkanin abinda ya zo a Nahjul-Balaga ya tabbata ya inganta ko za ayi binciken ingancin sa
- YAYA MUTUM ZAI IYA YIN SALLAH RAKA’A DUBU A RANA DAYA
- Me ake nufi da wanda ya tsarkake sirrin Allah wanda ya zo cikin zancen Ali a.s
- MANENE RA’AYINSU AKARAMAKALLAHU KAN WANNAN RIWAYA
- jinkirin amsa addu'a