Taambayoyin karshe
- Hukunce-hukunce » Shin kun yarda da mustahabbanci karanta du’a tawajju cikin sallolin farilla bayan kabbarar harama kafin fatiha
- Hukunce-hukunce » Ko akwai yankakken dalili na ilimi kan rashin halascin karanta shahada ta uku cikin zaman tahiya da sallama
- Hukunce-hukunce » Ta yaya zan iya sanin hakikanin lokacin sallar magariba
- Hanyar tsarkake zuciya » Allah ya jarrabe ni da yawan gaggawa cikin kowanne abu
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mene ne matsayar Ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata garesu dangane da Aljanu
- Aqa'id » Mene ne ma’anar Kalmar Baduhu
- Hukunce-hukunce » Shin ana kirga wanda ya dora saman yatsun hannunsa kan gwiwowinsa matsayin wanda yayi ruku’u
- Hanyar tsarkake zuciya » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » Da wane adadi daga zikiri ake dacewa da tasirin sunan Allah
- Aqa'id » Shin wannan riwaya ta inganta
- Aqa'id » Tambaya dangane da ayar muwadda
- Aqa'id » Shin zamu iya tattaro dukkanin addini su zama addini daya
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin zan samu wani wuridi ko addu’a da zai taimaka nayi aure da wuri
- Hukunce-hukunce » Yana halasta mutum ya tafi jihadi ba tare da izinin Mahaifansa ba
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » Mene ne asalin Du’a’u Sirril Mustauda’i fiha
- Hukunce-hukunce » Me ake nufi cikin wannan hadisi: amma abubuwan da suke faruwa to cikinsu ku komawa marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojina ne akanku, ni kuma hujjar Allah ne. Su wane ne Kenan? Maraji’ai Ko kuma marawaitan hadisi?
- Aqa'id » Wace hanya ce tafi dacewa wanda zan iya sanya gidana da kuma zurriya ta cikin nutsuwa, mutunci, sadaukarwa ga Allah, zuhudu da kuma takawa?
- Tarihi » Shin ya halasta mu kira Abul Fadlul Abbas da dan Fatima a.s
- Hukunce-hukunce daban-daban » Yaya zanyi na bambanci buri na gaskiya da?na karya
- Hukunce-hukunce » Shin kashe tsaka yana wajabta yin wanka
- Aqa'id » SHIN MANZON ALLAH IYA WANDA YAKE DA DANGANTAKA DA SU KADAI ZAI CETA
- Hanyar tsarkake zuciya » SHI YA HALASTA GA WANDA YA KE SHARIFI TA BANGAREN MAHAIFIYA YA SANYA KAYAN SHARIFAI
- Hukunce-hukunce » Ta yaya zan iya sanin hakikanin lokacin sallar magariba
- Aqa'id » Neman Karin Aure
- Hanyar tsarkake zuciya » WANNE AIKI ZASU TAIMAKAWA MUMINI CIKIN RIKO DA FARILLAI DA NESANTAR HARAMUN
- Aqa'id » Me ya sanya Allah ya sanya mana shaukin saninsa a daidai wannan lokacin da ya halicce mu gajiyayyu da ba zasu iya kaiwa ga saninsa ba
- Hanyar tsarkake zuciya » ta yaya zan iya kasancewa tsakatsaki ba tareda takaitawa ba ko wuce goda
- Hanyar tsarkake zuciya » Harkokin samun abinci na da arziki na sun tsaya cak sun tabarbare me ya kamata in yi?
- Aqa'id » Shin zamu iya tattaro dukkanin addini su zama addini daya
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Hassada da hanyoyin maganceta
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Adduar nemar aure da farincikiah
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
Salamu Alaikum wa barakatuhu. Assayid muna muku fatan lafiya kwanciyar hankali, ina son sanin ra’ayin dangane da Mu’awiyatu Sarkin Muminai Allah ya kara masa yarda.
Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Sun sassaba cikinsa daga cikinsu misalign Wahabiyawa da Ibn Taimiyya sun kasance suna girmama Mu’awiyatu suna karbar kagaggun riwayoyinsa sai dai Akasarin Ahlus-sunna Wal jama’a suna inkrainsa akwai daga cikinsu wadanda suke la’antarsa sakamakon yayi tawaye ga Limamin zamaninsa ya kuma kasance yana zagin Aliyu (a.s) akn minbarori har tsawon shekaru tamanin har zuwa zamanin Umar Ibn Abdul-Aziz ya kafa kiyayya da gaba kan Ahlil-Baiti (a,s) tabbataccen abu ne ga dukkanin musulmi cewa soyayyar Ali Ibn Abu Dalib tsantsar Imani ne kuma kiyayyarsa Kafirci da munafunci ne. sannan munafukai da Kafirai suna can kasar wut, ranar lahira mutum yana tareda da abinda yake so idan ka kasance kana son Ali kuma shi yana daga Halifofin shiriya lallai za tasheka tareda shi idan kuma kuma Mu’awiya kake so wanda yake dan gidan wadanda akayi musu afuwa a fatahu Makka dan gidan Hindu mai cin hantar mutum lallai za a tasheka tareda shi (lallai mun shiryar da shi tafarki ko dai ya kasance mai godewa ko mai butulci).
Allah ne mai shiryarwa kuma shine mai taimako.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Tarihi)
- ME YASA IMAM ALI BA TASHI YA DAUKI FANSAR ZALUNCIN DA AKAIWA FATIMA A.S BA
- Mene ne ingancin maganar cewa matayen Imam Husaini (a.s) sun cire hijabi bayan kisansa
- : shin a wanne lokaci fir'auna ya bada umarni kashe yara maza daga `ya`yan banu isra'ila? Ciki kur'ani mun karanta na'uka biyu na kisan, nau'in kisa a lokacin da musa ya riga ma ya zama annabi har ma ya fara bayyanawa fir'una sakon Allah gareshi cikin sur
- Wane ne Abu Hamza Assumali
- DA WACCE KA’IDA ZAMU IYA SANIN INGANCIN WURAREN ZIYARA YA ZUWA MA’ABOTANSU
- Ina son sanin matsayar Ahlus-sunna Wal-jama’a dangane da Sahabin Annabi wato Mu’awiyatu
- WANE NE ALKADI TANNUKI MAWALLAFIN LITTAFIN (ALFARAJ BA’ADAL SHIDDA)
- Menene fata da sa rai ta yaya zamu alakanta shi da maudu’in imam Mahdi (as) da daularsa?
- Muna bukatar Karin bayani kan karya kashin awagar Zahara
- Akwai wani da yake da’awar cewa shi yana daga zuriyar imam musa bn jafar alkazim (as) sai dai cewa shi ba kabilar larabawa ba ne me nene ra’ayinku kan wannan nasabtawa ta shi