Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya dukkanin aikina da motsina zai kasance domin neman yardar Allah
- Hukunce-hukunce » Ta kaka zan iya kame kaina daga barin kallon mata
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta wacce hanya zan iya mu’amala da miyagun mutane
- Aqa'id » Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa
- Tarihi » Ina son sanin matsayar Ahlus-sunna Wal-jama’a dangane da Sahabin Annabi wato Mu’awiyatu
- Hukunce-hukunce » Neman fatawa kan kakaba takunkumin tattalin arziki
- Aqa'id » Yaya Allah ya kallafawa mutane soyayyar iyalan Annabi
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin jazabar ubangiji tana kasancewa maimaici ta hanyar barin aikata sabo
- Hanyar tsarkake zuciya » Wacce jumla ce zan maimaita ta kafa 100 daga la’ana cikin ziyarar Ashura
- Aqa'id » Risala Ilmiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne aikin ibada ne mafi muhimmacin a kwanakin tattakin Arba’in
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin motsa jiki yana bada tasiri kan hanya tarbiyar Ruhi
- Hukunce-hukunce » Menene sabubban gaza bada kaffarori uku
- Hukunce-hukunce » Balagar yara
- Hadisi da Qur'an » Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce daban-daban » ta ya za'ayi mutum ya hardace al'-qur'ani
- Hukunce-hukunce daban-daban » Matsayin mace a Al’uma
- Hukunce-hukunce » Wacce mace ce take kasantuwa muharrama
- Hadisi da Qur'an » ME AKE NUFI DAGA DARAJA TA GOMA
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta sanya sunan Mala’iku
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya zan samu malamin tarbiya cikin suluki da tarbiyyar irfani
- Aqa'id » Me ake nufi da بخالص سر الله وخالص شکره cikin fadin imam Ali ?
- Aqa'id » Ta yaya zamu iya tabbatar da imamanci Mahadi (Af) da tabbatattun dalilai da yakini
- Hukunce-hukunce » MENE NE DALILI KAN WAJABCIN TSAYAR DA GEMU
- Aqa'id » RIWAYA DAGA HISHAM IBN HAKAM CIKIN LITTAFIN AL’IHTIJAJ
- Aqa'id » Wani al’amari ya faru dani a cikin Haramin Imam Ali (as)
- Hukunce-hukunce » Mene ne ya sa Fakihai suke kokarin tsarkake ijtihadinsu da fatawowinsu
- Hukunce-hukunce » Idan iyaye suka ki yarda da matar da ka zaba zaka aura
- Aqa'id » Me ya sanya ake kiran wannan dalili da sunan (dalilul Imkan)
- Aqa'id » MENENE MA’ANAR DUK WANDA YA FAHIMCI BARCINSA YA FAHIMCI LAHIRARSA
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Hassada da hanyoyin maganceta
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce » Adduar nemar aure da farincikiah
- Hukunce-hukunce » wata hanya akebi domin magance waswasi na SHedan?
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
حَتَّى إِذَا اسْتَيْأَسَ الرُّسُلُ وَظَنُّوا أَنَّهُمْ قَدْ كُذِبُوا جَاءَهُمْ نَصْرُنَا فَنُجِّيَ مَنْ نَشَاءُ وَلَا يُرَدُّ بَأْسُنَا عَنِ الْقَوْمِ الْمُجْرِمِينَ
Har Lokacin da Manzanni suka debe tsammani suka yi tsammani an karyata su sai taimakonmu ya zo musu sai mu tseratar da wanda muka so kuma ba a mayar da azabar mu daga mutane Mujrimai.
Ta yaya za ayi ace Annabawa su hada wadannan abubuwa ina nufin ma’asumanci tareda debe tsammani da zato wadanda aka ambace su cikin aya mai daraja a kaur’ani mai girma.
حَتَّى إِذَا اسْتَيْأَسَ الرُّسُلُ وَظَنُّوا أَنَّهُمْ قَدْ كُذِبُوا جَاءَهُمْ نَصْرُنَا فَنُجِّيَ مَنْ نَشَاءُ وَلَا يُرَدُّ بَأْسُنَا عَنِ الْقَوْمِ الْمُجْرِمِينَ
Har Lokacin da Manzanni suka debe tsammani suka yi tsammani an karyata su sai taimakonmu ya zo musu sai mu tseratar da wanda muka so kuma ba a mayar da azabar mu daga mutane Mujrimai.
Da sunan Allah Mai rahama mai jin kai
Ma’anar isma a wurin Annabwa da Wasiyyai wani ludufi ne kebantacce daga ubangiji tareda la’akari da karfin hasken malakutiyya zurfaffa sai ta katange mutum cikin rayuwarsa, Annabi yana da wani kenabataccen ilimi da kebantacciyar hanya da suke baiwa ma’abocinsu malakar isma kebantacciya da sakakkiya da izinin Allah sai ya zama abin koyi da kwaikwayo
(لقد كان لكم في رسول الله أسوة حسنة
Hakika abin kwaikwayo kyau ya kasance gareku daga Manzon Allah.
Sannan su Annabawa basu da zunubu sabida su tsarkakakku ne Ma’asumai ne kamar yanda Imam Sadik (a.s) ya fada, abinda ya zo a wancan aya daka ambata kodai ba a nufin Annabawa bari dai ana Magana da muatnensu ne sabida su Annabawa sun yi yakini abn nufi shine har lokacin da Manzanni suka debe tsammani daga mutanensu, Imam Rida (a.s) yace: har lokacin da Manzanni suka debe tsammani daga mutanensu kuma mutanensu su kayi zaton hakika an jingina musu karya sai taimakonmu ya zo musu
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- Shin imami yana jin muryan mala’ika amma baya ganin sa?
- Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa
- Risala Ilmiyya
- Shin daga Azzahra (as) aka halicce mu?
- shin ya halasta ayi takalidi a aqida
- SHIN ZAMU GA ASSAYADA FATIMA (A.S) A CIKIN ALJANNA
- Shin Limami zai iya Sallar idi sau biyu, ko kuma sallar da yayi a ranar da marja’in sa ya tabbatar masa cewa Idi ne ya wadatar?
- RIWAYA DA ISNADINTA ZUWA GA MANZON ALLAH (S.A.W)
- Ta wace hanya zan bi na isah ga malaman tarbiyya?
- Shin ya halasta gare mu mu roki Allah mahaliccin sarki mai iko ya dawo mana da dan’uwanu da ya mutu