Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya dukkanin aikina da motsina zai kasance domin neman yardar Allah
- Hukunce-hukunce » Ta kaka zan iya kame kaina daga barin kallon mata
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta wacce hanya zan iya mu’amala da miyagun mutane
- Aqa'id » Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa
- Tarihi » Ina son sanin matsayar Ahlus-sunna Wal-jama’a dangane da Sahabin Annabi wato Mu’awiyatu
- Hukunce-hukunce » Neman fatawa kan kakaba takunkumin tattalin arziki
- Aqa'id » Yaya Allah ya kallafawa mutane soyayyar iyalan Annabi
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin jazabar ubangiji tana kasancewa maimaici ta hanyar barin aikata sabo
- Hanyar tsarkake zuciya » Wacce jumla ce zan maimaita ta kafa 100 daga la’ana cikin ziyarar Ashura
- Aqa'id » Risala Ilmiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne aikin ibada ne mafi muhimmacin a kwanakin tattakin Arba’in
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin motsa jiki yana bada tasiri kan hanya tarbiyar Ruhi
- Hukunce-hukunce » Menene sabubban gaza bada kaffarori uku
- Hukunce-hukunce » Balagar yara
- Hadisi da Qur'an » Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » Wacce hanya ce sabuwa da za a iya amfani da ita cikin shiriyar da matasa da suke karkacewa tafarkin shari’a
- Hukunce-hukunce » Ina da matsalar raunin motsawar sha’awa shin ya halasta gareni in karanta litattafan batsa
- Hukunce-hukunce » Shin yin taƙlidi da sayyid mahmud hashimi da sayyid muhammad sa’id hakim na sauke nauyi taklifi?
- Hukunce-hukunce » menene hukuncin wanda ya kauracewa matarsa
- Hadisi da Qur'an » Wanene ya cewa Imam Hassan (as) Assalamu Alaika ya mai kaskantar da miminai
- Aqa'id » Me ya sanya ake kiran wannan dalili da sunan (dalilul Imkan)
- Hanyar tsarkake zuciya » HANYOYI NA TARBIYYAN YARA
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin jazabar ubangiji tana kasancewa maimaici ta hanyar barin aikata sabo
- Hukunce-hukunce » Ta yaya zan iya gane wane ne A’alam cikin mujtahidai
- Hukunce-hukunce » Na'ibanci ya halasta cikin Azumi
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin wanda ya aikata zunubi sannan ya tuba zai iya wusuli zuwa ga mukaman irfani
- Hukunce-hukunce » ladani ya kira sallah adadai lokacin da nake cikin jirgin sama daidai lokacin da jirgin isa kasata shin zanyi sallah bisa niyya sauke nauyi ko kuma da niyyar ramuwa?
- Tarihi » Muna bukatar Karin bayani kan karya kashin awagar Zahara
- Hanyar tsarkake zuciya » SHIN DA GASKE NE BACCI MAI AZUMI MATSAYIN IBADA YAKE
- Aqa'id » Wace hanya ce tafi dacewa wanda zan iya sanya gidana da kuma zurriya ta cikin nutsuwa, mutunci, sadaukarwa ga Allah, zuhudu da kuma takawa?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Hassada da hanyoyin maganceta
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce » Adduar nemar aure da farincikiah
- Hukunce-hukunce » wata hanya akebi domin magance waswasi na SHedan?
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
Yanzu mai ya kamata na yi wannan mataki zan dauka?
Salamu Alaikum. Kaka zan yi ta’ammuli da miyagun mutane dada dabakokinsu daban daban wadanda suke sabbaba matsala da takurawa ba tareda sun tsaya sun fahimci mutum ko saurarensa ba, kamar misalign karamin Yaro ko tsoho kai hatta ma samari wadanda muke shekaru daya da su ta yaya zanyi mu’amala da su , alal misali zaka samu suna zuba ruwa a kanka ko kuma su dinga tuhumarka da karya ko zaginka da kokarin bata maka rai a gaban mutane kamar misalign makaranta kai tana iya kaiwa da sun dagaeka, mi matsalata shine ban san yaya zanyi mu’amala da su ba, ina son yi mu’amala da su mai kyau da daukara matakin da ya dace in kasance mai tarbiya in samu yardar Allah, yanzu yaya mutum Mumini mai gudun duniya zai yi ciki wannan hali da ya tsinci kansa, musammam cikin mutanenmu da suke ganin mutum mai hakuri da kau a matsayin rago rarrauna zaka samu basa ganin girmansa,
Yanzu mai ya kamata na yi wannan mataki zan dauka?
Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin kai
Ya zo cikin hadisi mai daraja daga Annabi tsira da aminci su kara tabbata a gareshi da mutanen gidansa yana cewa:
Duk wanda ya hadu da yaro karami to lallaba shi yayi masa mu’amala irin ta yarinta,
Haka batun yake kan tsoho wajibi ka girmama shi ka kauracewa bakanta masa da cutar da shi a wannan lokaci da yake ciki na tsufa, kayi mu’amala da shi a matsayin mara lafiya idan ya cutar da kai ko kuma misalin mai tabin hankali idan yayi maka ta’addanci lallai sai ka kau da kai kayi ams aaddu’a Allah ya bashi lafiya ka tausaya masa cikin halin da yake ciki, ka kasance kamar misalign bishiyar dabino da take cike da `dan itaciya danye duk sanda yara kanana suka jefeta da dutse ita kuma sai ta rama da basu zazzakan dabino , kada ka damu da tunanin da mutane suke a kanka, bari dai kayi tunanin abinda yardarm da Allah lallai yardarsa wani burine da zaka cimmasa, itako yardar mutane ba a samunta kamar yanda muka karanta cikin kisser Lukumanun Hakim da `dansa da Jakinsu, abinjda yafi muhimmanci shine ka za,ma kamar sama madaukakiya mai zubar da ruwa mai yawa, rana mai haske ga mutumin kirki dama mutumin banza wata mai haskaka ga yara kanan da tsofaffi, idan ka kasance haka zaka fahimci kimar rayuwada bainda kake ciki daga farin ciki da danganewarka ga ubangjinka ko da kuwa mutane sun yanke daga barinka suna cutar da kai, sai ka godewa Allah kan wannan ni’ima bawai akdai kayi hakur, lallai wannan yana daga hali daga halayen da Arifai suke rayuwa cikinsa, farin ciki ya tabbata ga ma’abocin wannan ni’ima.
Allah ka sanya daga cikinsu.
Allah abin neman taimako.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hanyar tsarkake zuciya)
- Assalamu alaikum ya sayyyid. ni ina bukatuwa da abinda zai hanani saurin fusata wannan matsala na damu na a rayuwance.
- ni ina lazimtar wasu ba’arin ayyukan ibada
- Ina jin cewa dukkanin kofofin samun aure sun kulle a gabana
- MUNAJATUL MUHIBBIN (YA ALLAH WANE NE YA DANDANI ZAKIN KAUNARKA SAI YA ZAMANTO YANA NEMAN WANINKA
- Ban taba jin kalma mai dadi daga bakin mijina sannan yana nuna matan facebook soyayya tareda yi musu dadadan kalamai
- Ta kaka zan dace da yin sallar Asubahi
- A da can na kasance ina kiyaye yin wuridi
- MENE NE RAKA’A YUNUSIYA
- Tsarin yanayin zamantakewa yana bada gudummawa mai yawan gaske cikin karkatar da samari daga hanyar shiriya
- INA SON ALLAH INA NEMAN YARDARSA DA YARDAR MUHAMMAD DA IYALANSA A.S