Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » Da wane adadi daga zikiri ake dacewa da tasirin sunan Allah
- Aqa'id » Shin wannan riwaya ta inganta
- Aqa'id » Tambaya dangane da ayar muwadda
- Aqa'id » Shin zamu iya tattaro dukkanin addini su zama addini daya
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin zan samu wani wuridi ko addu’a da zai taimaka nayi aure da wuri
- Hukunce-hukunce » Yana halasta mutum ya tafi jihadi ba tare da izinin Mahaifansa ba
- Hukunce-hukunce » Yana halasta mutum ya tafi jihadi ba tare da izinin Mahaifansa ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta in auri mata da yawa cikin data daya
- Hukunce-hukunce » Shin Allah zai yafe mini zunubaina da zaluncin da nayi kan wasu
- Hanyar tsarkake zuciya » Lallai na kasance mai sabawa iyayena
- Hukunce-hukunce daban-daban » Ina son shiga Hauza Ilimiyya bana son shiga Jami’a
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya dukkanin aikina da motsina zai kasance domin neman yardar Allah
- Hukunce-hukunce » Ta kaka zan iya kame kaina daga barin kallon mata
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » SHIN ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) IMAMI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya mutum zai kare kansa daga sharrin mahassada
- Aqa'id » Mene ne hukunci wanda yake inkarin imamanci
- Hukunce-hukunce » Mutum ne ya aikata sihiri
- Hanyar tsarkake zuciya » NA AIKATA WANI LAIFI DA NAKE JIN TUBANA DA ISTIGFARINA BA ZASU KARBU BA
- Hukunce-hukunce » Shekara nawa ake rainon yara a shari’ance
- Aqa'id » Shin Imami shine magajin siffofin haske daga Annabawa
- Hukunce-hukunce » Nayi auren mutu’a kume ni baliga ce rashida
- Aqa'id » Ya Ali babu wanda yan san Allah sai ni da kuma kai
- Hanyar tsarkake zuciya » SALLAR ISTIGFARI
- Hanyar tsarkake zuciya » LITATTAFAN SAIRI DA SULUKI ZUW AGA ALLAH
- Hukunce-hukunce daban-daban » yar’uwata tana fama da wani aljani da yake son ta yaya zata iya kubuta daga gareshi
- Hukunce-hukunce » Wacce mace ce take kasantuwa muharrama
- Hadisi da Qur'an » WACCE ALAKA CE TSAKANIN ZIYARAR IMAM ALIYU ARRIDA DA WATAN RAJAB
- Hanyar tsarkake zuciya » shin akwai wata hanyar magance ciwo ido
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Hassada da hanyoyin maganceta
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hukunce-hukunce » Adduar nemar aure da farincikiah
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » wata hanya akebi domin magance waswasi na SHedan?
Hakika Allah yana yafe baki dayan zunubai” shin Allah zai iya yafe mini dukkanin zunubaina da na zalunci wasu, banda mikakkar alakar da take tsakanina da ubangijina daga salla da azumi, ina nufin zunubin dana aikata daga gulmar wani domin naji labari cewa idan mutum ya tuba yayi istigfari ga wanda ya ci namansa da gulmarsa Allah zai iya yafe masa,
Salamu Alaikum.
Hakika Allah yana yafe baki dayan zunubai” shin Allah zai iya yafe mini dukkanin zunubaina da na zalunci wasu, banda mikakkar alakar da take tsakanina da ubangijina daga salla da azumi, ina nufin zunubin dana aikata daga gulmar wani domin naji labari cewa idan mutum ya tuba yayi istigfari ga wanda ya ci namansa da gulmarsa Allah zai iya yafe masa,
Yanzu idan ban tuba ba ta iya yiwuwa duk wanda ya fadi wani abu kan wani mutum shima za a fada irinsa a kansa sai ya zamana Kenan ukubar ta kasance a kaina a gidan duniya da lahira…
Shin idan na tuba ga Allah mai yawan gafara da jin kai zai iya yiwuwa in samu tsira daga kunyatar duniya da azabar lahira?
Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Ka sani da farko dai su zunubai da aka aikata kan hakkin wasu akmar misalign dukiya ce sai an fara mayar da su wurin ma’abotansu to haka lamarin yake cikin cin naman wani da gulmarsa, lallai yana daga cikin hakkin mutane da hakkin Allah sabida haka wanda akaci namansa daga gareshi za a nemi yafiya lallai hakkinsa ne idna ba a samu damar haka ba kwata-kwata sai ya nemi gafarar ubangiji gareshi dama kansa, duk wanda ya tuba taubatan nasuha ya dauki niyyar kin komawa ga abinda ya bari daga zunubi to tabbas Allah zai karbi tubansa zai kuma wayi gari kamar ranar da aka haifeshi ai babu zunubi ko daya kansa wanna ya shafi dukkanin zunuban bawa hatta tsakaninsa da Allam matsarkaki.
Na wallafa wasu litattafai kan batun tuba an buga su sannan zaka iya samunsu a Sayit din Alawy.net sai ka koma can daga cikinsu akwai mai taken Attaubatul wa Ta’ibun ala Dau’ul Kur’an was Sunna.
Haka zalika nayi wasu laccoci kan wanna batu da maudu’in kallon Iblisamci kibiya ce daga kibiyoyinsa tana kasha zuciya sai ka koma ka duba a Sayit din Alawy.net
Allah ne mai taimako
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hukunce-hukunce)
- Ta yaya za a iya sanin A’alamiyya tsakankanin maraji’ai?
- Matar da mijinta ya faku ba a kara ganin shi ba
- Mene ne matsayarku dangane da batun sabuwar nazariyar marja'iyya shumuliyya (wacce ta game komai da komai
- Shin yana halasta a yi taklidi da matacce
- Mene ne hukunci wanda ya jahilci hukunci karya da istimna’i
- Shin tattoo (zane a jiki) haramun ne, sannan wanne dalili daga kur’ani ya haramta shi? Da sunan Allah mai rahama mai jin kai Salamu Alaikum
- Lokaci cikin kulla auren mutu’a
- Halaccin wasan domino
- karanta fatiha da tasbiha a raka ta 3 da ta hudu
- Ya halasta a aske gemu gabanin cikar kwanaki arba’in daga zaman makokin mamaci?