sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)
- » WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- » Ayoyin samun nutsuwa
- » Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- » Haqiqanin Ruhi
- » Kin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
- » MUTUMIN DA YA NEMI TAIMAKO
- tafsir » Albarkacin wahalar wasu
- » FUSKOKIN DA AYAR GAFARTA ZUNUBI ZATA IYA KARBA
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- » Abuta ko qawance
- Tarihi » Raya ambaton Ashura
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- Fikhu » taklidi shine riko da ra’ayin wani domin aiki da shi a far’aiyyat ko kuma lazimtarsa cikin akidu
- » Bakon dakin Allah
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Ya zo a wata hikaya cewa akwai wani mutumi da yazo Madina daga wani gari mai nisa ya wanzu yana aiki cikin Madina ayyuka daban-daban har ya samu damar tara yan wasu kudade ya sayi Saniya yana tatsar nonanta ya sayar, Allah ya Albarkanci wannan Saniya da ya siya ya kara samun wasu kudaden ya sayo wata Saniyar ya kara sayo wata har sai da takai an wayi gari yanada da gona cike da shanu, sai dai cewa wannan mutumi ya jarrabtu da masifar kwadayi da buri har wannan hali ya kai shi ga ya fara yin algus ya na cudanya nono da ruwa ya wayi gari ya tara dukiya mai yawan gaske daga haramun ya kuma zama daga masu kudi, wata rana wata wasika ta zo gareshi da cikinta aka bashi labari cewa yayi gaggawa ya shirya ya taho yanzu haka mahaifiyarsa bata da lafiya ya taho tun kafin ta mutu, sai wannan mutumi yaji tsoran barin dukiyarsa yayi tafiya ya barsu haka nan, sai kawai ya siyar da gonar da shanunsa, sai ya tafi yaje yah au jirgin ruwa ya nufi garinsu, bayan kwanaki kadan yana cikin tafiya cikin jirgin ruwa sai kawai kakkarfar iska ta taso da fara girgija jirgin dama da hagu sama da kasa tana juya shi, ya zama dukkanin wadanda suke cikin jirgin maza da mata yara a manya sun sami kansu a saman ruwa, wasu cikinsu suna rike da wani abu kamar barin katako ko allako da zai taimaka musu kada su nutse wasu kuma sun nutse kasan ruwa sun mutu.
Amma wannan mutumi sai ya zama shima ya samu wani alloy a rike gam-gam yana iyo har ya samu ya kai ga gabar tafkin cikin aminci, sai ya godewa Allah kan tseratar da shi da yayi, bayan ya dan huta sai ya fito da jakar kudinsa ya bincika ta sai ya ga ya samu kasan da rabin kudin da ya zuba ciki, sai ya fadi shahararriyar maganar nan tasa yace: (dukiyar ruwa ta ruwa ce) ma’ana kudin ruwan da ya kasance yana algus da shi cikin nono ta koma cikin ruwa iya kudin nono tsantsa sun wanzu.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
- Tambaya a takaice: ya zo cikin hadisi hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) ta yi shaukin ganin Salmanul Farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadisi
- SIRRIN SALATI
- Ili yasin cikin kur’ani_tareda Assayid Muhammad Alawi
- Shawarwarin Ayatollah samahatus sayyid Adil-alawi kan ilimin sanin halayyar dan adam
- KARIJUL FIKHU 7 GA RABIU AWWAL SHEKARA 1441, KAN MUSTAHABBANCIN BAYYANARWA CIKIN AZUHUR DA LA’ASAR
- rayuwa bayan mutuwa
- Wasiyyai da tsarkakakken tsatso
- MA’ANAR ABOTA