sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- Tarihi » Ayyukan sakafa da hidima da gwagwarmayar Imam Sajjad
- » Darussan hauza> darasin bahasul karijul fikhu shekara ta 1438-1439 watan rabi'u awwal hijri-bayani kan cin karo da juna tsakanin riwayar sahihatu Halabi mai shiryarwa zuwa ga halascin yanke sallah gabanin shiga ruku'u cikin wanda ya manta yin kiran sa
- » KARIJUL FIKHU RABI’U AWWAL 1441 CIKIN BAYYANAR DA KARATU DA BOYE SHI Qum mai tsarki-Muntada Jabalu Amil Islami tareda Assayid Adil-Alawi
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- » KARIJUL FIKHU 11 GA WATAN RABI'U AWWAL SHEKARA 1441 CIKIN BAHASIN MUSTAHABBANCIN BAYYANAR DA BISMILLA CIKIN AZUHUR DA LA'ASAR 21
- » Addu’a mabudin ibada
- » Manzon Allah (s.a.w) malami ne kuma mai ceto ne
- Fikhu » BAHASUL KARIJUL FIKHU 6 RABIUS SANI 1441 H, WANDA BA ZAI IYA KARATTU BA TAREDA KUSKURE BA KO CANJA BA'ARIN WASU HARUFFA
- » Bakon dakin Allah
- » KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
- » Imam Aliyul Hadi (as) a cikin tsakiyar Zakuna
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Kalmar Ustaz Sayyid Adil-Alawi ga daliban makarantar tadabburul kur’an
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
idan cikamakin annabawa shugaban manzanni Muhammad (s.a.w) rahama ne ga talikai, lallai kadai shi wani yanki ne daga rahamar Allah mudlaka ba tared karshe ba, lallai Allah yana kare mutumcin bawansa gaban halittu idan ya kasance daga ma'abota raya daren lailatul kadari, amma wanda ya aikata zakkewa zunubi da sabo, ya munana littafin rekodin din ayyukansa, lallai ya yi kokari ya tuba cikin wannan dare kamar yadda ya tuba a daren farkon lailatul kadari, sannan ya yi ado da da'ar ubangijinsa ya kuma nemi gafararsa, lallai Allah zai gafarta masa zai kuma karbi tubansa zai masa sassaukan hisabi, ba zai tona asirinsa ba gaban mutane bari dai zai suturta shi ya rufa msa asiri ya bayyana kyawawansa, lallai shi wannan dare dare ne na tsafatace kai da ado da kyawawan dabi'u, lallai Allah zai masa gafara zai sanya kasa ta manta daga zunubansa, kamar yadda yake mantar da gabbansa, bari dai rahama Allah mai yalwa zata mamaye shi har ta kai ga Allah ya mantar da shi zunuban da ya aikata sai ya zama bai jin kunyarsa kansa, lallai wanda ya tuba daga zunubi kamar misalin wanda bai taba aikata zunibi bane, sannan Allah zai sanya shi cikin aljanna zai shiga, ba zai dinga tunawa da zunubinsa ba domin shi tunawa da zuna na kona da sanya bakin ciki, ita kuma aljanna cikin ba babu kunan rai babu bakin ciki babu damuwa, zai kasance kamar ranar da mahaifiyarsa ta haife shi tsarkake tsarkakakke kiyayayye daga zunubi.
Kan kowanne mutum wajibi ya zama mabayyanar lailatul kadari lokacin da yake kasancewa cikin halarto da kur'ani mai girma da tsatso tsarkaka a sulukinsa da ayyukansa da tunaninsa da akida da jihadi.
Daga nan muke kara yakini da sabati cikin akidarmu, lallai dararen cikin su zalunci da akaiwa sarkin muminai shugaban masu tauhidi imamin masu tsoran Allah zakin Allah mai galaba Ali bn Abu dalib (as) ina son in dan yi ishara zuwa ga wani haske daga haskayensa (as) karkashin ma'arifa jamaliyya mai haskaka, domin mu kasance cikin fadar sahibuz-zaman imaminmu wanda muke sauraro hujjar Allah ta goma sha biyu amincin Allah ya kara tabbata shi ne Abadan abidin, Allah ya gaggauwata bayyanarsa, ya sanya mu daga zababbun shi'arsa da mataimakansa masu tallafa masa ya sanya mu masu shahada a gabansa, ubangijin talika ya amsa.
Ku taho muje mu sha bishiyar hashimawa karkashin inuwar sarkin muminai Ali (as) mu gurfanar da gwiwowinmu gaban girma da tsarkakarsa, mu nemi tallafi da taimako daga gare shi domin ya ceto wajen Allah matsarkaki (ya mai alfarma wajen Allah kasa ma mana ceto wajen Allah)
Bahasimu da maganarmu za ta kasance kan hakika siradi mikakke lallai yadda ala'amarin yake shi ne wilayar sarkin muminai Ali (as)
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- Daukakar himma
- Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa
- ME YASA YAN SHIA SUKE KIRAN SUNAN YAYAN SU DA ABDU ALI KO ABDU ZAHRA……..?
- KARIJUL FIKHU 24 MUHARRAM CIKIN MAS'ALAR HALASCIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA MUDLAKAN CIKIN SALLOLIN NAFILA KO DA KUWA YA KAI GA KARANTA RABI
- MENE NE MUSABBABIN MATSALOLIN IYALI?
- Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.