lisdin makaloli
sababun makaloli
makaloli
Mukalolin da akaranta dayawa.
sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Tarihi » Azzaluman mamaguntan Gwamnoni
- » Wasiyyai da tsarkakakken tsatso
- » Hasken haskaye nutsuwar zukata
- Fikhu » Bahasul Karij-bahasi cikin wadatarwar tasbihatus Sugra kafa daya cikin halin larura
- Akida » Kibiya ta uku
- » Son husaini ya haukatar dani
- Fikhu » KARIJUL FIKHU KARANTA A'UZUBILLLAHI KAFIN FARA KARATUN RAKA'AR FARKO
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Fikhu » Bahasul Karij-kan bahasin rashin halascin fara zikiri kafin kaiwa ga haddin ruku'u
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- » Wasikar Najashi
- Tarihi » HUSUSIYAR SAKON MUSLUNCI
- Tarihi » Gwamnatin zalunci ta Abdul-Malik ibn Marwan Iban Hakam
- » Karin karfin hadda
- » Taskar Adduoi 1
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Allah Mai rahama Mai jin ƙai
Dukkanin godiya da yabo sun tabbata ga Allah Ubangijin Talikai, tsira da aminci su ƙara tabbata ga fiyayyen halitta Muhammad da iyalansa tsarkaka.
Bayan haka:
B yi godiya ga Allah da kuma wanda ya baiwar domin ta hanyarsa ne ya samu damar zama sila da tsanin kwararar Failolin da ni'imomin ubangiji zuwa ga bawansa.
Haka zalika Mai Mai karɓa shima ya zama dole ya mutunta mai bashi ganin ya zaɓe shi zama muhallin taimakonsa.
Ƙur'ani Mai girma ya yi tsawatarwa kan haka cikin ayoyi da daman gaske ta yiwu mafi zama da bayyanuwa matsayin misdaƙin wannan ma'ana itace aya mai daraja cikin faɗinsa madaukaki:
(قَوۡلࣱ مَّعۡرُوفࣱ وَمَغۡفِرَةٌ خَیۡرࣱ مِّن صَدَقَةࣲ یَتۡبَعُهَاۤ أَذࣰىۗ وَٱللَّهُ غَنِیٌّ حَلِیمࣱ)
kyakkyawan zance da gafara yafi zama mafi alheri daga Sadaƙar da cutarwa ke biyo bayanta kuma Allah Mawadaci ne Mai Haƙuri
[Surah Al-Baqarah 263]
Ma'aruf: duk wani abu da hankali da shari'a suke Itirafi da shi kishiyan Munkari.
bugu da ƙari ciki aya da take kusa wacce ta gabata tsawatarwa ta zo kan hakan:
(یَـٰۤأَیُّهَا ٱلَّذِینَ ءَامَنُوا۟ لَا تُبۡطِلُوا۟ صَدَقَـٰتِكُم بِٱلۡمَنِّ وَٱلۡأَذَىٰ
[Surah Al-Baqarah 264]
Yaku waɗanda suka yi imani ka da ku gurɓata Sadaƙoƙinku da gori da cutarwa.
Haƙiƙa kan wannan ma'ana hadisi ya zo daga Annabi (s.a.w):
إذا سألك سائل فلاتقطعوا عليه مسألته حتى يفرغ منها، ثم ردوا عليه بوقار ولين، إما ببذل يسير، أو رد جميل، فقد يأتيكم من ليس بإنس ولا جان، ينظرون كيف صنيعكم فيما خولكم الله تعالى.
Idan Almajiri ya roƙeka ka da ku yanke masa magana ku hana shi bayanin bukatar da ta kawo shi ku jira har ya gama bayani, sannan ku bashi amsa cikin girmamawa da lausasawa, ko da bashi ɗan abinda ya samu, ko kuma bashi hakuri da kyawawan kalamai, haƙiƙa ta yiwu wanda ba mutum kuma ba Aljani ba ya zo muku domin domin ganin yanda kuke tasarrufi cikin abinda Allah ya ni'imtaku da shi.
Umar Alasan
Faroukumar66@gmail.com
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Ashura gagara misali da fahimta-tare da alkalamin sayyid Adil-Alawi (dz)
- Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- Haqiqanin Ruhi
- Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- MA’ANAR ABOTA
- Ayoyin samun nutsuwa
- Mene ne ma’anar fadin jumlar (iliminsa yafi hankalinsa yawa) shin wannan jumla za ai la’akari da ita suka zuwa ga Sayyid Kamalul Haidari?
- ?mai yasa mukeso musan Ahalulbait
- KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- daga amsar Ayatullah Sayyid Adil ya baiwa D.r Kubaisi