b FASALI NA SHIDA - SIRRIKAN AIKIN HAJJI DA ZIYARA
فهرست کتاب‌‌ لیست کتاب‌ها
■ SADAUKARWA
■ DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN QAI
■ FASALI NA FARKO : MALHAMOMI NA FARI GAME DA
■ FASALI NA BIYU
■ FASALI NA UKU
■ DAGA FALSAFAR HAJJI CIKIN ALQUR'ANI
■ DAGA CIKIN SIRRIN AYAR HAJJI
■ KUFAIFAYIN HAJJI DA UMARA CIKIN DUNIYA DA LAHIRA KAMAR YADDA YA ZO CIKIN HADISAI
■ JIKKANTUWAR HAJJI GA ASALAN ADDINI
■ HAJJIN JAZZURU(RAQUMI) DA HAJJIN USFURI(TSATSTSEWALA
■ FASALI NA HUDU
■ DAGA SIRRIKAN HARAMIN MAKKA
■ Daga cikin sirrikan miqatai
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN MAKKA MAI KARAMACI DA MASALLACIN HARAMI
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN DAKIN KA'ABA MAI DARAJA
■ DAGA SIRRIKAN DUTSEN HAJARUL ASWAD
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN MUQAMU IBRAHIM
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN HADIMU DA WANDA AKE LAZIMTA
■ DAGA CIKIN SIRRKAN HAIMA (DAKIN) ISMA'IL(AS)
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN MUSTAJAR DA RUKUNUL YAMANI
■ DALILIN SHAFAR RUKUNUL YAMANI
■ FALALAR MUSTAJAR DA LADUBBANSA
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN RIJIYAR ZAMZAM
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN DUTSEN SAFA DA DUTSEN MARWA
■ SIRRIKAN HAJJI WAJEN IMAMU SADIQ(AS)
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN MIQATI
■ FASALI NA BIYAR
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN HAJJI
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN TALBIYYYA(FAXIN LABBAIKA
■ DAGA SIRRIKAN BARIN ABUBUWAN DA AKA HARAMTA
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN XAWAFI
■ DAGA CIKIN FALSAFAR XAWAFI
■ Daga cikin falsafar xawafin nisa'i
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN SALLAR XAWAFI
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN SA'AYI
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN SIRRIKAN SAISAYE DA ASKI
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN TARWIYYA
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN ARAFAT
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN MAHS'ARUL HARAM
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN MINA
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN JIFAN JAMARAT
■ DAGA CIKIN SIRKAN HADAYA
■ DAGA CIKIN SIRRIKAN IBADUN CIKIN HAJJI
■ FASALI NA SHIDA
■ ku cika hajji da umara
■ XAWAFIN BANKWANA DA LADUBBANSA
■ KARBUWAR HAJJI DA HASKENSA
■ ADADIN HAJJIN DA ANNABI YA YI DA UMARARSA
■ HAJJIN ANNABAWA
■ TSUGUNARWAR DA IBRAHIM (AS) YA YIWA XANSA DA MATARSA A GARIN MAKKA
■ XAGA HARSASHIN GININ XAKIN KA'ABA DA HANNUN IBRAHIM DA ISMA'IL(AS)
■ QISSAR YANKAN IBRAHIM GA XANSA ISMA'IL{AS}
■ KHATMA
■ CIKIN ZIYARAR ANNABI MAFI GIRMA MUHAMMADU DA IYALANSA TSARKAKA.
■ DAGA CIKIN LADUBBAN BIRNIN MADINA HASKAKKA.
■ DAGA CIKIN FALALOLIN ZIYARA DA SIRRIKANTA
■ DANGANTAKAR MANZON ALLAH(S.A.W) DA AL'UMMA

FASALI NA SHIDA

 

Da sunan Allah mai rahama mai jin qai.

1-Allah maxaukakin sarki na cewa:

 (وَأَتِمُّوا آلْحَجَّ وَآلْعُمْرَةَ للهِ) [1].

Ku cika hajji da umara domin Allah.

Haqiqa cikawa yana kasancewa bisa la'akari da miqewar zamani kamar yadda ya zo cikinh faxinsa maxaukaki:

 (ثُمَّ أَتِمُّوا آلصِّيَامَ إِلَى آللَّيْلِ )[2]

Sannan kui cica azumi zuwa dare.

Wani lokacin kuima bisa la'akari da cikar sharuxxa da juzu'ai da rashin afkuwar shinge kamar yadda ya zo cikin ayar cika hajji da umara, bayan cika hajji zuwa ihrami da daga miqati.[3]

2-kamar yadda ya zamanto daga cikin cikar hajji da umara a baxini da abin da ya buya daga ayyukan hajji shi ne saduwa da imami ma'asumi (as) kamar yadda hakan ya zo cikin hadisi ingantacce

«من تمام الحجّ لقاء الامام »

Daga cikin cikar shi ne saduwa da imami.

Ma'anar hakan shi ne imani da xa'arsa da wilayarsa da saninsa, lalle yadda lamarin yake shi ne duk wanda yam utu bai san imaminsa ba to ya mutu mutuwar jahiliya, mutuwa cikin kafirci da bata.

3-daga cikin cikar hajji watsi da aikata fasiqanci da jima'I da jayayya.

عن الإمام الصادق  7 : «إتمامهما أن لا رفث ولا فسوق ولا جدال في الحجّ[4] .

Daga iama sadiq (as) cikar hajji shi ne watsi da aikata jima'I da fasiqanci da jayayya.

4-daga cikin cikar hajji kamar yadda ya zo daga imam sadiq (as)

«إذا أحرمت فعليک بتقوى الله وذكر الله كثيراً، وقلّة الكلام إلّا بخير، فان من تمام الحجّ والعمرة أن يحفظ المرء لسانه إلّا من خير[5] .

Idan ka xaura ihrami to wajibinka ka lazimci tsoron Allah da yawaita ambaton Allah, da karanta yin surutai face cikin alheri, haqiqa cikin cikara hajji da umara shi ne mutum ya kiyaye harshensa face daga alheri.

5-ya zo cikin hadisi mai daraja sulaimanu ya cewa imam sadiq (as) qaqa yin kabbara yake tafiyar matsatsi wa wancan wajen? Sai imam yace: saboda faxin bawa Kalmar Allahu akbar ma'anarsa shi ne Allah ya girmama daga kasantuwa misalin gumakan da aka kerasu da ubangijian da aka bautawa koma bayansa,lalle iblis cikin shaixancinsa yak an quntacewa mahajjata hanyarsu a wannan bigire, iadan ya ji sautin kabbara  sai take ya tashi sama tare da shaixancinsa mala'iku su korasu har sai sun afka cikin koren rami.

Ina cewa ya zo cikin hadisai ingantattu cewa yin salati ga muhammadu da iyalnsa da xaga sauti yana korar munafuni ya nesanta shih aka ma yana korar shaixanu cikin kowanne cunkoso musammam a cikin wurare masu tsarki da daraja kamar wurin xawafi da sa'ayi da Arafat da mash'arul haram hakan a taron jifan shaixan, haka cikin kaburbura masu daraja, idan mutane  suka yi salati ga annabi da iyalansa musammam m idan sunyi da da xaga sautinsu lalle zai tafiyar da dukkanin qunci da matsi ya kawar da da dukkanin cunkoso cikin kwanciyar hankali da lafiya da yayewa, wannan yana daga abin da muka jarraba lokuta da dama, godiya ta tabbata ga Allah bisa ni'imar wilaya da shiriya mai girma.

6-mustahabbi ne ga wanda yayi hajjinsa na farko na wajibi da ya shiga cikin ka'aba mai daraja sirri cikin hakan kamar yadda ya zo daga hadisi:

عن سليمان قلت للامام الصادق  7 : وكيف صار الصرورة يستحب له دخول الكعبة دون من قد حجّ ؟ فقال : لأن الصرورة قاض فرض مدعوّ إلى حجّ بيت الله، فيجب أن يدخل البيت الذي دُعي إليه ليكرم فيه .

فقلت : وكيف صار الحلق عليه واجباً دون من قد حجّ ؟ فقال : ليصير بذلک موسماً بسمة الآمنين ، ألا تسمع قول الله عزّوجل يقول : (لَتَدْخُلُنَّ آلْمَسْجِدَ آلْحَرَامَ إِن شَاءَ آللهُ آمِنِينَ مُحَلِّقِينَ رُؤُوسَكُمْ وَمُقَصِّرِينَ لاَ تَخَافُونَ [6] .(

فقلت له فكيف صار وطء المشعر الحرام عليه فريضة ؟ قال : ليستوجب بذلک وطء بحبوحة الجنّة .

Daga sulaimanu ya ce na tambayi imam sadiq (as) me ya sanya wanda  yayi hajji farko na wajibi ya zama mustahabbi kansa ya shiga xakin ka'aba? Saboda ma hajjin farko ya hukunta farillal da aka kira ya zuwa xakin Allah, wajibi ya shiga xakin da aka kira shi zuwa gare shi domin a karrama shi cikinsa, sai nace to ta yayya aske gashi ya zama farilla kansa koma bayan waninsa wanda ya rigaya yayi hajji? Sai yace: saboda ya siffantu da alamar amintattu, ashe baka ji faxin Allah mai girma da xaukaka ba da yake cewa: ( lalle zaku shiga masallacin harami da yardarm Allah kuna amintattu kawukanku a aske da saisaye baku jin tsoro.

() 7 ـ روى عن إرشاد القلوب ومشارق الأنوار في حديث طويل انّه سئل أميرالمؤمنين  7 فيما سُئل : (أين بكّة من مكّة ؟) فقال : مكّة أكناف الحرم ، وبكّة مكان البيت ، قال السائل : ولم سمّيت مكّة ؟ قال : لأنّ الله مکّ الأرض من تحتها، أي دحاها، قال : فلم سمّيت بكّة ؟ قال : لأنّها بكّت عيون الجبّارين والمذنبين[7] .

قال : صدقت .

7-an rawaito daga littafin irshadul qulub wa mashariqul anwar cikin wani dogon hadisi cewa an tambayi sarkin muminai ali (as) cikin abin da aka tambaye shi shi ne ina bakkata take daga makka? Sai ya ce:  makka na kewaye da haram bakkatu kuma nan matsugunin ka'aba, sai mai tambayar yace: to me yasa ake kiranta da makka? Yace: saboda an shimfxa qasa daga qarqashinta, ya qara tambayarsa to me yasa ake kiranta da bakkatu? Sai yace: saboda ta rugu rugu da jabberai da masu  zunubai. Sai yace kayi gaskiya.

Ya zo cikin irshad: saboda ita tana rugu rugu da wuyan jabberai da masu zunubi. .

() 8 ـ توبة آدم : عن أبي عبدالله 7 قال : فمكث آدم  7 بذلک ما شاء الله أن يمكث لا يكلّمه الله، ولا يرسل إليه رسولاً، والربّ سبحانه يباهى بصبره الملائكة ، فلمّا بلغ الوقت الذي يريد الله عزّوجلّ أن يتوب على آدم  7 فيه ، أرسل الله جبرئيل  7 فقال : السلام عليک يا آدم الصابر لبليته التائب عن خطيئته ، انّ الله عزّوجلّ بعثني إليک لأعلّمک المناسک التي يريد الله أن يتوب عليک بها.

8- tuban adamu: daga baban Abdullah (as) sai adamu ya zauna da haka ya zuwa yadda Allah ya so ya zauna Allah bai masa Magana bai aika masa da xan aike, ubangiji matsarkaki ya kasance yana yiwa mala'iku alfahari da haqurin adamu yayi da lokacin da Allah ke son karbar tuban adamu ya yi, sai Allah ya aiko da mala'ika jibrilu (as) yace: amincin Allah ya tabbata gareka ya adamu mai haquri kan jarrabawarsa mai tuba daga kuskurensa, haqiqa Allah mai girma da xaukaka ya aiko gareka da in kyar maka ibadojin da Allah zai karbi tubanka da su.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

1-daga cikin ayyunakn mustahabbi masu qarfi akwai xawafin bankwana wda wasu malamai ma sun tafi kan kasantuwarsa daga wajibai, lokacin da alhaji da hajiya ke qoqarin barin makka da fita daga ciki sai suyi xawifi su kewaya xakin ka'aba da niyyar xawafin bankwana.

2-xawafinbankwan na isahara da nuni kan cewa shi aikin hajji ya fara da sunan Allah matsarkaki ya kuma kammalu da sunansa, haqiqa alhaji cikin farkon fara aikin hajjinsa yana faraway ne da faxin labbaika daga qarshe kuma ya qaare da yinn xawafin bankwana, tsarki ya tabbatrsa masa shi ne farko kuma shi ne qarshe shi ne zahiri shi ne baxini, ma'abocin girma da xaukaka haqiqa yana kyawawan sunaye.

 3-daga cikin ladubban addu'a da addu'a xawafin bankwana:

 (اللّهمّ إقلبني مفلحاً منجحاً مستجاباً لي بأفضل ما يرجع به أحد من وفدک من المغفرة والبركة والرضوان والعافية ممّا يسعني أن أطلب ...  .

Ya Allah ina roqonka ka karbeni ina rabautacce ma'abocin nasara kana mai amsa mini addu'a ta da mafificin abin da wani ke samu daga maziyartanka daga gafara da albarka da yarda da lafiya daga abin da zai yalwaceni daga nema…..

4-yayin fita daga harami mai daraja cikin qarshen bankwana alhaji zai sanya hannunsa kan xakin Allah ya ce : ga wani matsiya a bakin qofarka ka masa sadaqa da aljanna.

وفي الفروع : عليّ بن إبراهيم ، عن أبيه ؛ ومحمّد بن إسماعيل ، عن الفضل بن شاذان ، عن صفوان بن يحيى ؛ وابن أبي عمير، عن معاوية بن عمّار، عن أبي عبدالله 7 قال : إذا أردت أن تخرج من مكّة وتأتي أهلک فودّع البيت وطف بالبيت اُسبوعاً وإن استطعت ان تستلم الحَجَر الأسود والرُّكن اليماني في كلّ شوط فافعل ، وإلّا فافتتح به واختم به ، فإن لم تستطع ذلک فموسّع عليک ، ثمّ تأتي المستجار فتصنع عنده كما صنعت يوم قدمت مكّة وتخيّر لنفسک من الدّعاء، ثمّ استلم الحَجَر الأسود،

5- ya zo cikin furu'ul kafi: daga aliyu ibn Ibrahim daga babansa, daga muhammadu ibn isma'il daga fadalu ibn shazanu daga sufwanu ibn yahaya daga ibn abu umairu daga mu'awiayatu ibn ammar daga baban Abdullah (as) yace: idan ka nufio fita daga garin makka ka jewa iyalinka ka yi bankwana da xakin ka'aba kayi xawafi sati iadan ka samu damar sunbatarhajarul aswad da rukunul yamani cikin kowanne kewaya to ka aikata hakan, iadan kuma b aka samu damar hakan ba to ka fara da sumbatarsa ka kammala da sumbatar, idan kuma hakan ma bai samu ba to a yalwace yake gareka duk yadda kayi, sannan sai ka tafi wajen rukunul mustajar a wajen sai kayi abin da kayi lokacinka da ka shiga makka, ka zaarwa kanka addu'ar da zaka yi, sannan ka sumbaci hajarul aswad.

 ثمّ ألصق بطنک بالبيت تضع يدک على الحَجَر والأخرى ممّا يلي الباب واحمد الله وأثن عليه وصلّ على النبيّ 6 ثمّ قل  : «اللّهمّ صلّ على محمّد عبدک ورسولک ونبيّک وأمينک وحبيبک ونجيبک وخيرتک من خلقک اللّهمّ كما بلّغ رسالاتک وجاهد في سبيلک وصدع بأمرک وأوذي في جنبک وعبدک حتى أتاه اليقين ، اللّهمّ اقلبني مفلحاً منجحاً مستجاباً لي بأفضل ما يرجع به أحدُ من وفدک من المغفرة والبركة والرّحمة والرّضوان والعافية ، اللّهمّ إن أمتني فاغفر لي وإن أحييتني فارزقنيه من قابل ، اللّهمّ لا تجعله آخر العهد من بيتک ، اللّهمّ إنّي عبدک وابن عبدک وابن أمتک ، حملتني على دوابّک وسيّرتني في بلادک حتّى أقدمتني حرمک وأمنک وقد كان في حسن ظنّي بک أن تغفر لي ذنوبي فإن كنت قد غفرت لي ذنوبي فازدد عنّي رضآ وقرّبني إليک زلفآ ولا تباعدني وإن كنت لم تغفر لي فمن الآن فاغفرلي قبل أن تنأى  عن بيتک

Sannan sai ka manna cikinka jikin xakin ka'aba ka xora hannunka kan hajarul aswad ka xora xayan daga abin da yake kusa da qofa ka godewa Allah kayi salati ga annabi (s.a.w) sannan ka ce: ya Allah ka yi salati ga muhammadu bawanka manzonka da annabinka amintaccenka masoyinka zababbenka daga halittunka ya Allah kamar yadda ya isar da saqonninka ya kahadi cikin tafarkinka ya tsage lamarinka aka cutar da shi cikin gefanka da bawanka har sai da yaqini ya riskeshi, ya Allah ka karbeni ina rabautacce ma'abocin nasara iana cikin kasancewa wand aka amsawa addu'arsa da mafificin abin  da mai ziayararka ke samu daga gafara da albarka da rahama da yarda da lafiya, Allah idan ka qaddara karbar raina to kai mini gafara idan kuma ka rayani to azurta ni har zuwa zagayowar shaekara, Allah kada ka sanya wannan hajjii nawa qarshen alkawari daga xakinka, ya Allah lalle ni bawanka ne xan bawanka xan baiwarka, ka xora kan dabbarka ka kawo ni garinka hark a kaini haraminka da amincinka, lalle cikin kyawunta zatona kanka ya kasance ka gafarta mini dukkanin zunbaina, sannan idan ka gafarta mini zunubaina to qara mini yard aka kusanta ni gareka kada ka nesanta ni idan kuma baka gafarta mini ba to yanzu gafarta mini gabanin nesantar gidana daga xakinka,

داري فهذا أو ان إنصرافي إن كنت أذنت لي غير راغب عنک ولا عن بيتک ولا مستبدل بک ولا به ، اللّهمّ احفظني من بين يدي ومن خلفي وعن يميني وعن شمالي حتى تبلّغني أهلي ، فإذا بلغتني أهلي فاكفني مؤونة عبادک وعيالي فإنّک وليُّ ذلک من خلقک ومنّي ». ثمّ ائت زمزم فاشرب من مائها، ثمّ اخرج وقل  : «آئبون تائبون عابدون لربّنا حامدون إلى ربّنا راغبون إلى الله راجعون إن شاء الله»: قال : وإنّ أباعبدالله 7 لمّا ودّعها وأراد أن يخرج من المسجد الحرام خرّ ساجداً عند باب المسجد طويلاً، ثمّ قام فخرج . [8]

Ko kuma juyawata, idan ka kasance kai mini izini ba ina mai kyamatar k aba ko kyamatar xakinka ko mai canjawa da kai ko da xakinka, Allah ka kiyaye ni daga gabana da bayana daga daman a da haguna har sai ka isar dani zuwa ga iyalina, idan ka isar dani ga ahalina to ka isar mini arziqin bayinka da iyalina  lalle kai majibancin haka ne daga bayinka da ni kaina, sannan sai ka tafi rijiyar zamzam ka sha daga ruwanta sai ka fito kana mai cewa(masu komawa masu tuba masu ibada masu godiya ga ubangijinmu zuwa ga ubangijinmu suke kwaxayi ya zuwa ga Allah zasu koma da yardarm Allah) ya ce: haqiqa baban Abdullah (as) yayinda yayi bankwana ya nufi fita daga masallacin harami sai ya faxi yana mai sujjada daidai qofar masallacin ya xan tsawaita sujjadar sannan ya tashi ya fita.

وفي الفروع : محمّد بن يحيى ، عن أحمد بن محمّد، عن إبراهيم بن أبي محمود قال : رأيت أبا الحسن  7 ودّع البيت فلمّا أراد أن يخرج من باب المسجد خرّ ساجداً، ثمّ قام فاستقبل الكعبة فقال : «اللّهمّ إنّي أنقلب على ألّا إله إلّا أنت » .

6- ya zo cikin furu'ul kafi: daga muhammadu ibn yahaya daga ahmad ibn Muhammad daga Ibrahim ibn ibn abi Mahmud yace: nag a baban Hassan (as) yay i bankwana da xakin Allah yayin da ya yunkqri fitowa daga qofar masallaci sai ya faxi yana mai sujjada sannan ya tashi ya miqe ya nufi alqibla ka'aba yace: allah ni ina juyawa  kan babu abin bautawa da gaskiya sai kai kaxai.

()وفي الفروع : عدّة من أصحابنا، عن أحمد بن محمّد؛ وأبوعلىّ الأشعريّ، عن الحسن بن عليّ الكوفيّ، عن علي بن مهزيار قال : رأيت أباجعفر الثاني  7 في سنة خمس وعشرين ومائتين ودّع البيت بعد إرتفاع الشمس وطاف بالبيت ، يستلم الرّكن اليماني في كلّ شوط ، فلمّا كان في الشوط السابع استلمه واستلم الحَجَر ومسح بيده ، ثمّ مسح وجهه بيده ، ثمّ أتى المقام فصلّى خلفه ركعتين ، ثمّ خرج إلى دبر الكعبة إلى الملتزم فالتزم البيت وكشف الثوب على بطنه ، ثمّ وقف عليه طويلاً يدعو، ثمّ خرج من باب الحنّاطين وتوجّه : قال  : فرأيته في سنة سبع عشرة ومائتين ودّع البيت ليلاً يستلم الرّكن اليماني والحَجَر الأسود في كلّ شوط فلمّا كان في الشوط السابع التزم البيت في دبر الكعبة قريباً من الرُّكن اليماني وفوق الحَجَر المستطيل وكشف الثوب عن بطنه ، ثمّ أتى الحَجَر فقبّله ومسحه وخرج إلى المقام فصلّى خلفه ، ثمّ مضى ولم يعد إلى البيت وكان وقوعه على الملتزم بقدر ماطاف بعض أصحابنا سبعة أشواط وبعضهم ثمانية[9] .

7-ya zo cikin furu'ul kafi: daga wasu adadi daga sahabbanmu daga ahmad ibn Muhammad daga abu ali al'ash'ari daga Hassan ibn ali alkufi daga aliyu ibn mahaziyar ya ce: nag a baban jafar na biyu (as) a shaekara ta 225 yana bankwna da xakin ka'aba cikin xagawar rana sannan yayi xawafi ya shafi rukunul yamani cikin kowanne kewaya yain da ya kai ga kewaya ta bakwai sai ya rungumeshi ya rungumiئه hajarul aswad ya shafe shi da hannunsa, sannan ya shafi fuskarsa da hannunsa, sannan ya tafi muqamu ya yi sallah bayansa raka'a biyu, sannan ya fita ya zuwa bayan ka'aba ya lazimci xakin ka'aba ya yaye tufafi kan cikinsa, sannan ya tsaya kansa ya xan tsawaita tayuwar yana addu'a, sannan ya fito ta qofar ya fuskanta yace: sai na ganshi a shekara ta 217 yana bankawana da xaklin ka'aba da daddare ya sumabatar rukunul yamani da hajarul aswad cikin kowanne kewaye ya yayin da da ya tuke a kewaye na bakwai sai ya lazimci bayan xakin ka'aba kusada rukunul yamani kan dogon dutse miqaqqe yay aye tufafi daga kan cikinsa sannan ya tafi wajen hajaru ya sumabce shi ya shafa shi ya fita zuwa muqamu yayi sallah bayansa, sannan ya wuce bai dawo zuwa ga xakin ka'aba ba afkuwarsa kan multazam ta kai gwargwadon xawafin ba'arin sahabban mu kewaye bakwai wasunsu kuma takwas

ـ وفي الفروع : الحسين بن محمّد، عن محمّد بن أحمد النهديّ، عن يعقوب بن يزيد، عن عبدالله بن جبلة ، عن قثم بن كعب قال : قال أبوعبدالله 7 : إنّک لتدمن الحجّ ؟ قلت : أجل ، قال : فليكن آخر عهدک بالبيت أن تضع يدک على الباب وتقول : «المسكين على بابک فتصدّق عليه بالجنّة [10] .

8- yazo cikin furu'ul kafi: daga husaini ibn Muhammad daga Muhammad ahmad nuhudi daga yaqubu ibn yazidu daga Abdullah ibn halabatu daga qadamu ibn ka'ab ya ce: baban Abdullah ya ce: haqiqa kai zaka lazimci aikin hajji? San nace masa eh haka ne, yace: to qarshen alkawalinka ya kasance wajen xakin ka'aba ka sanya hannunka kan qofa ka ce: almajiri matsiyaci a bakin qofarka kai masa sadaka da gidan aljanna.

ـ وفي العيون : حدثنا ابي  2، قال : حدثنا احمد بن ادريس ، عن محمد بن احمد بن يحيى بن عمران الاشعري ، قال : حدثني محمد بن احمد، عن الحسن بن علي بن كيسان ، عن موسى بن سلام ، قال : اعتمر ابوالحسن الرضا7 فلما ودع البيت وصار إلى باب الحناطين ليخرج منه وقف في صحن المسجد في ظهر الكعبة ، ثم رفع يديه فدعا، ثم التفت الينا فقال : نعم المطلوب به الحاجة اليه ، الصلاة فيه أفضل من الصلاة في غيره ستين سنة أو شهراً، فلما صار عند الباب قال : «اللّهم إني خرجت على أن لا إله إلّا أنت [11] .

 

 8- ya zo cikin littafin uyunu akhbarul rida: babana (rd) ya zantar dani ahmad ibn idris daga Muhammad ibn ahmad ibn yahaya ibn imrana ash'ari ya zatar damu, ya ce: muhammadu ibn ahmad daga Hassan ibn ali kisani daga musa ibn salam, yace:  baban Hassan ali rida (as) ya yi umara  yayain da yay i bankwana da xakin ka'aba ya tafi zuwa qofar hannatun domin ya fito daga gareta  ya tsaya filin masallaci cikin bayan ka'aba sai ya xaga hannayensa ya yi addu'a  sannan ya waiwayo mu ya ce: madalla da abin da ake neman buqata gareshi, sallah cikinsa ta fi falala daga yi cikin waninsa da tsawon shekaru 60 ko watanni, yayin da ya je wajen qofa sai ya ce: (ya Allah haqiqa ni na fito bisa cewa babu wani abun bautawa da gaskiya face kai kaxai)

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Kowanne abu na da alama da aya

 (وَعَلاَمَاتٍ وِبِالنَّجْمِ هُمْ يَهْتَدُونَ )[12]

Kuma da alamomi su da taurari suke neman shiriya cikin tafiayrsu ta fatauci.

Daga cikin ayoyin da ke nuna karbuwar hajji da alalomin hakan shi ne aga alhaji da hajiya bas u koma aikata sabo ba.

 قال الامام الصادق  7: قال رسول الله 6: من علامة قبول الحجّ اذا رجع الرجل عمّا كان عليه من المعاصي ، هذا علامة قبول الحجّ ، وإن رجع من الحجّ ، ثمّ إنهمک فيما كان عليه من زنا وخيانة أو معصية ، فقد رُدّ عليه حجّه .

1-imam sadiq (as) yace: manzon Allah (s.a.w) yace: daga cikin alamomin karbuwar hajji shi ne idan mutum ya dawo yayi watsi daga abin da yak e aikatawa daga sabo, to wannan na adaga alamar karbuwar hajji, idan kuma ya dao daga hajji ya zakke wa abin da ya bari a da daga aikata zina da ha'inci da sabo to lalle an wurga masa hajjinsa kansa.

وقال  7: الحاج لا يزال عليه نور الحجّ ما لم يلمّ بذنب . [13]

2-a wani wajen kuma yace: shi alhaji hasken akin hajji bai gushewa kansa matuqar bai aikata zunubi ba.

Ka da mu bata wahalarmu da muka sha cikin hajji da biyewa sha'awa mai gushewa ko kuma gulma ko qarya ko dukkanin aikata zunubi babba ko qarami, bari dai ya kamata mu kiyaye wannan haske da muka tsiwirwiro shi cikin kwanakin hajji daga idaunta da ayyukanta da ladubba na baxini da boyayyun sirrika, mu nemi tsari daga Allah da yin haquri da sallah hakan ya kasance mana haske da zai dinga kai kawo gabanmu ranar qiyama

 () 3 ـ عن الحسين بن خالد قال : كتبت لأبي الحسن  7 كيف صار الحاج لا يكتب عليه ذنب أربعة أشهر من يوم يحلق رأسه ؟ فقال : ان الله أباح للمشركين[14]

الحرم أربعة أشهر، إذ يقول : فسيحوا في الأرض أربعة أشهر، فأباح للمؤمنين اذا زاروه حلاً من الذنوب أربعة أشهر. وكانوا أحق بذلک من المشركين .

3-daga husaini ibn Khalid ya ce: na rubutawa baban Hassan (as) ta qaqa alhaji ya kasance shi ba a rubuta masa zunubi tsawon watanni huxu tun daga aranar da ya aske gashin kansa? Sai ya ce: haqiqa Allah ya halastawa mushrikai harami tsawon watanni huxu lokacin da yak e cewa: ( ku yawata ban qasa watanni huxu) sai ya halstawa muminai idan suka ziyarce shi don su fita daga zunubai watanni huxu su kuma muminai su suka fi cancantuwa da haka daga mushrikai.

Sannan ba boye yake kan cewa zunuban da ake nufi anan shi ne qananan zunabai sune waxanda ba a rubutawa mahajjaci cikin watanni huxu waxanda ake kira da da lamamu (qananan zunubai)

، ففي خبر الامام الصادق  7: ولما تكتب عليه الذنوب أربعة أشهر وتكتب له الحسنات ، إلّا أن يأتي بكبيرة .

Kamar yadda ya zo cikin hadisi daga imam sadiq (as) ba za a rubuta masa zunubai ba tsawon watanni huxu za kuma a rubuta masa ladan kyawawan ayyuka face idan ya zo da babban zunubi.

 

 

 annabi (s.a.w)  tsawon rayuwarsa mai daraja yayi hajji xai xai har 22 da umara xaya daga cikin hajjin yayi shi ne bayan hijrarsa daga makka zuwa madina haskakka.

A zul qa'ada manzon rahama yayi hijra na da shekara 6 wadda aka fi sani da umarar hudaibiya, sannan ya qara yin umara hijra na da shekara 7 wadda aka fi sani da uamarar qada'u, haka ya qara yin umara hijra na da shekaru takwas. 

 Amma hajjinsa wadda yay i ta bayan hijra lalle ta kasance shekara 10 daga hijra sannan ta shahara da sunan hajjin bankwana haka ana kiranta da hajjin isar da saqo

قال  6: خذوا عنّي مناسككم[15] .

(s.a.w) ya ce: ku karbi ibadunku daga gareni.

Cikin hajjin bankwana manzon rahama yayi huxuba da shahararriyar huxabannan tasa wadda ta tattaro dukkanin sirrikan hajji wadda ciki yake cewa :

(فليبلغ الشاهد منكم الغائب) [16] .

Wanda ya halarta ya gayawa wanda bai halarta ba.

في حجّة الوداع وفي غدير خم نصب رسول الله محمّد  6، بأمر من الله سبحانه (بَلِّغْ مَا أُنزِلَ إِلَيْکَ) إمام المسلمين علي بن أبي طالب أميراً على الناس

وخليفته من بعده وقال : «من كنت مولاه فهذا عليّ مولاه ، اللّهمّ وال من والاه ، وعاد من عاداه ، وأُنصر من نصره ، وأُخذل من خذله [17] .

Cikin hajjin bankwan a mahallin gadir kum manzon Allah (s.a.w) ya nasabta halifansa da umarnin Allah matsarkaki ( ka isar da abin da aka saukar maka daga ubangijinka) imamin musulmi ali ibn abu xalibi sarkin kan dukkanin musulmi halifan manzon Allah a bayansa, yace: ya Allah ka jibanci wanda ya jebance shi ka qi wanda ya qi shi ka taimaki wanda ya taimaka mas aka tozarta wanda ya nemi tozarta shi.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Haqiqa aljannu sun kasance suna zaune cikin wannan duniya gabanin saukowar adamu (as) sai suka aikata fasiqanci suka sabawa umarnin ubangijinsu sukayi barna a ban qasa, sai Allah ya umarci mala'ikunsa da su yaqi waxannan aljannui sai mala'iku suka sauko daga sama ayari ayari yaqi mai tsanani ya gudana tsakanin mala'iku da aljannu daga qarshe mala'iku sukai nasara da galaba kansu suka kama iblis a fursunan yaqi suka tafi da shi sama wanda shi iblis a da can ya kasance daga cikin malaman aljannu saboda ma girmama iliminsa ne ya sanya mala'iku basu kashe shi ba kaxai dai sun kama shi a fursunan yaqi sun tafi da shi zuwa sama, lalle shi iblis ya kasance yana bautar Allah cikin sujjadarsa da ruku'unsa tsawon shekaru dubu shida  har ya zamanto xawisun mala'iku ta hanyar yawan ibadarsa, sai iblis ya tsinkayi cewa Allah a da wani kebantaccen ilimi da bai kyautarsa sai ga kebantattun bayinsa sai iblis ya dinga ibada domin samun wannan ilimi sai dai cewa hikimar Allah ta hukunta cewa a halicci wani mutum madaidaici daga turbaya sai aka halicci adamu (as) bayan aiko azra'ilu domin ya damqa daga fatar qasa- domin ya sanar da shi sai aka umarci mala'iku da russunawa adamu da kuma yi masa sujjada bayan ya sanar da shi sai dukkaninsu suka yi masa sujjada face iblis da yaqi yi yayi girman kai da xagawa ya kasance daga kafirai, ya yiwa adamu hassada bisa ilimin da Allah ya kebance shi da shi, sai iblis ya nemi Allah da ya bashi ladan ibadar da yayi da ya wanzu a ban qasa har zuwa tashin qiyama domin ya samu damar batar da `ya`yan adamu, kamar yadda ya nufi da yayi iko cikin gabban adamu da `ya`yansa, sai Allah y aba shi izini ya kasance yana shiga ta idonsa ya fito ta hancinsa haka dai har ya gudana cikin dukkanin jijiyoyi da gabbai na zahiri da baxini har ya kai ga zuciya ya nufi shiga ciki da gudana sai Allah ya hana shi domin cewa ita zuciyar mumini haramin Allah ce da karagarsa, lalle shi wannan gidana ne.

Kamar yadda zanyi masa tsimayi har zuwa sananniyar rana ranar bayyanar imam mahadi(aj) kamar yadda hakan yya zo cikin hadisai masu daraja daga ahlul baiti (as) sannan Allah ya fitar da iblis daga aljanna lalle kai jefaffe ne , zaunar da adamu da matarsa cikinsa aljanna ya hane su daga kusantar bishiya, sai iblis yayi musu waswasi domin ya kusanta su zuwa ga wannan bishiya da aka hane su da cewa ita bishiya ce ta dawwama , sai adamu da matarsa suka ci daga wannan bishiya take tsiraicinsu ya bayyan, sai suka sayyana ganyen aljanna kai domin sututra tsiraicincu, sai Allah ya umarce su da su da shaixan da dukkaninsu su sauko zuwa wannan duniya ba'arinsu na qiyayya da ba'ari, qasa ta kasance masaukar adamu da iblis, sai ya zamanto tun daga wannan rana xauki ba daxi ya ruru tsakanin rahmanu wanda yayi tajalli ckin adamu da kuma iblis da yayi tajalli cikin shaixan tsinanne. 

 () 1 ـ وفي تفسير العياشي : عليّ بن الحسين في قوله : (وَإِذْ قالَ رَبُّکَ لِلْمَلائِكَةِ إِنِّي جاعِلٌ فِي الاْرْضِ خَليüفَةً قالُوا أَ تَجْعَلُ فيüها مَنْ يُفْسِدُ فيها وَيَسْفِکُ الدِّماءَ...)  ردّوا على الله فقالوا: (... أَ تَجْعَلُ فيها مَنْ يُفْسِدُ فيüها وَيَسْفِکُ الدِّماءَ...)

1-ya zo cikin tafsiri ayyashi: daga aliyu ibn husaini cikin faxinsa: (lokacin da ubangijinka ya cewa mala'iku lalle ni zan sanya halifa a ban qasa * sai ska ce shin zaka sanya wanda zai barna cikinta ya zubda jinni) mala'iku sunyi martini ga Allah suka ce ( yanzu zaka sanya wanda zai barna cikinta ya zubda jinni)

وانما قالوا ذلک بخلق مضى يعني الجانّ بن الجنّ (... وَنَحْنُ نُسَبِّحُ بِحَمْدِکَ وَنُقَدِّسُ لَکَ ...)  فمنّوا على الله بعبادتهم ايّاه ، فأعرض عنهم ، ثم (... عَلَّمَ آدَمَ الاْسْماءَ

كُلَّها...) ثم قال للملائكة : (أَنْبِئُوني بِأَسْماءِ هوُلاءِ...)  قالوا: (لا عِلْمَ لَنا...)

(قالَ يا آدَمُ أَنْبِئْهُمْ بِأَسْمائِهِمْ ...)  فأنبأهم ، ثم قال لهم : (... اسْجُدُوا لآِدَمَ

فَسَجَدُوا...)  وقالوا في سجودهم في أنفسهم : ما كنا نظنُّ ان يخلق الله خلقاً أكرم

عليه منّا نحن خزّ ان الله وجيرانه . وأقرب الخلق اليه فلما رفعوا رؤوسهم قال : الله يعلم (... ما تُبْدُونَ ...)  من ردّكم عليّ (وَما كُنْتُمْ تَكْتُمُونَ )

Abin da ya sanya mala'iku faxin hakan kasantuwar ada aljannu su zauna cikin duniyar ( bayan mu muna tasbihi da godiyarka muna tsarkake ka) sai mala'iku sukaiwa Allah gori da ibadar da sukai masa sai ya kau da kai daga garesu, sannan ya sanar da adamu ( sai ya sanar da adamu sunaye dukkaninsu) ( y ace ya adamu ka basu labari da sunayensu) sai adamu ya basu labari, sannan ya ce musu: ( kuyi sujjada ga adamu sai sukayi sujjada) cikin sujjadarsu suka dunga cewa zuciyarsu bamu kasance muna tsammani Allah zai halicci wata halitta ba da ta fi mu karamci gareshi lalle mu ne taskokin Allah maqotansa, mafi kusanci gareshi cikin halittunsa yayinda suka xago kawukansu sai yace: ( Allah masani ga abin da kuke bayyanawa) daga martaninku kaina ( da abin da kuke kasance kuna boyewa)

 ظنا ان لا یخلق الله خلقاً أكرم عليه منّا، فلمّا عرفت الملائكة أنّها وقعت في خطيئة لاذوا بالعرش وانّها كانت عصابة من الملائكة ، وهم الذين كانوا حول العرش ، لم يكن جميع الملائكة الذين قالوا ما ظنّنا أن يخلق خلقاً أكرم عليه منّا وهم الذين امروا بالسجود، فلاذوا بالعرش وقالوا بايديهم وأشار باصبعه يديرها فهم يلوذون حول العرش إلى يوم القيامة ، فلما أصاب آدم الخطيئة جعل الله هذا البيت لمن اصاب من ولده خطيئة أتاه فلاذبه من ولد آدم كما لاذوا اولئک بالعرش ، فلمّا هبط آدم إلى الأرض طاف بالبيت ، فلما كان عند المستجاردنا من البيت فرفع يديه إلى السماء فقال : يا ربّ اغفر لي فنودي : اني قد غفرت لک ، قال : يا ربّ ولولدي قال : فنودي : يا آدم من جاءني من ولدک فباء بذنبه  بهذا المكان غفرت له .

Sakamakon zatonsu kan cewa Allah ba zai halicci wata halitta mafio karamic gareshi daga garesu, lokacin da mala'iku suka fuskanci cewa sun tafka kuskure sai suka fake da al'arshi lalle waxanda suka fake xin sun kasance wani adadi daga mala'iku bawai dukkanin mala'ikun bane suka tafka kuskuren kuma suna dai waxanada aka umarata da yiwa adamu sujjada suka fake da ala'arshi sukai Magana da hannuwansu yayi ishara da xan yatsansa yana jujjuyata  lalle su za su yi ta fakewa da al'arshi har zuwa tashin qiyama.

Lokacin da adamu afka cikin aikata kuskure sai Allah ya sanya wannan xaki mai alfarma ga dukkanin waxanda suka aikata kuskure daga `ya`yan adamu su samu damar fakewa da shi kamar yadda mala'iku suka fake da al'arshi, lokacin da adamu ya sauko qasa yayi xawafi ya kewaye xaki mai alfarma yayin da ya isa ga mustajar sai a kusanci xakin ka'aba ya xaga hannayensa ya zuwa sama y ace: ya ubangjina kai mini gafara sai aka kirashi aka masa an maka gafara, sai adamu ya ce: ya uabngiji ka gafartawa `ya`yana sai aka kiranshi aka ce masa ya adamu cikin `ya`yenka duk wanda ya zo da zunubinsa ya tuba ya fake da wannan waje na gafarta masa.

وفي المستدرک : سعيد بن هبة الله الراوندي في قصص الانبياء باسناده إلى الصدوق باسناده إلى وهب قال : كان مهبط آدم  7 على جبل في شرقي أرض الهند يقال له : باسم ، ثم امره ان يسير إلى مكة فطوى  له الأرض

فصار على كل مفازة  يمرّ به خطوة ، لم يقع قدمه على شيء من الأرض الآثار

عمر انّا وبكى على الجنة مائتي سنة فعزاه الله  بخيمة من خيام الجنة فوضعها له

بمكة في موضع الكعبة .

وتلک الخيمة من ياقوتة حمراء لها بابان شرقي وغربي من ذهب معلق فيها ثلاث قناديل من تبر  الجنة تلتهب نوراً ونزل الركن وهو ياقوتة بيضاء من

ياقوت الجنة وكان كرسياً لآدم  7 يجلس عليه وان خيمة آدم لم تزل في مكانها حتى قبضه الله تعالى اليه ، ثم رفعها الله تعالى اليه وبني بنو آدم في موضعها بيتا من الطين والحجارة ولم يزل معموراً واعتق من الغرق ولم يخربه حتى انبعث الله ابراهيم  7 .

2-ya zo cikin littafin mustadrak wasa'il : daga sa'idu ibn hibatullah rawandi cikin qissoshin annabawa da isnadinsa zuwa saduq da isnadinsa zuwa wahab yace: masaukin adamu ya kasance wani dutse a gabashin qasar indiya wanda ake kira da sunan basim, sannan Allah ya umarce wannan dutse da yin tafiya ya zuwa garin makka sai aka nannaxe masa qasa sai ya kasance kan kowacce bakin iyaka da daji yana gifta cikin taku guda bai xora qafarsa ba daga qasa fakon rayuwa  yayi adamu yayi kuka bisa rabuwarsa da aljanna har tsawon shkaru xari biyu sai Allah ya xaukaka shi da wata haima daga hemomin aljanna ya sanya masa ita  a makka  daia dai mahallin da ka'aba take, wannan hema da aka kaow masa daga aljanna ta kasance daga jan yaqutu tana qofofi biyu na gabas da yamma daga zinariya wadda cikin fitilu biyu ke rataye wadda suke daga zinariyar da ba a qera ta ba wadda aka xauko ta daga aljanna tana ruruta haske sai rukunul ya sauka wanda shi ma wani farin yaqutu ne  daga yaqutun aljanna ya kasance karaga ga adamu da yake zama kai , haqqiqa wannan hema ta adamu ba ta gushe daga inda take ba  har Allah ya qaddara karbar ransa, daga nan ne Allah ya xaga ta zuwa gareshi sai `y`ayan adamu suka gina xaki daga yunbu da duwatsu a mahallin wannan hema bai gushe ba rayye `yantacce daga nutsewa bai rusa his ba har zuwa lokacin da Allah ya aiko da annabi Ibrahim (as)  

وفي تفسير العياشي : عن أبي سلمة ، عن أبي عبدالله 7 انّ الله انزل الحجر الاسود من الجنّة لآدم وكان البيت درّة بيضاء فرفعه الله إلى السماء وبقي أساسه فهو حيال هذا البيت وقال : يدخله كل يوم سبعون ألف ملک لا يرجعون اليه أبداً، فامر الله ابراهيم واسماعيل يبنيا البيت على القواعد .

3 ya zo cikin tafsirin ayyashi: daga abu salamtu daga baban Abdullah{as} haqiqa Allah ya saukar hajarul aswad daga aljanna domin adamu xakin ya kasance daga farar lu'ala'a sai Allah ya xaga shi zuwa sama sai harsashinsa ya wanzu yana kan saitin xakin ka'aba ya ce: dukkanin kowacce rana mala'iku dubu saba'in abs u komawa gareshi har abada, sai Allah ya umarci Ibrahim  da isma'il da su gina xakin ka harsashensa.

وفي تفسير العياشي : عن أبي الورقاء قال : قلت لعلي بن أبي طالب  7: أوّل شيء نزل من السماء ما هو؟ قال : أوّل شيء نزل من السماء إلى الأرض فهو البيت الذي بمكّة ، أنزله الله ياقوتة حمراء، ففسق قوم نوح في الأرض فرفعه حيث يقول : (وَإِذْ يَرْفَعُ إِبْراهيمُ الْقَواعِدَ مِنَ الْبَيْتِ وَإِسْماعيلُ رَبَّنا تَقَبَّلْ مِنّا إِنَّکَ أَنْتَ السَّميعُ الْعَلیمُ. [18][19]

4 ya zo cikin tafisrin ayyashi daga warqa'u ya ce: na cewa aliyu ibn abu xalibi {as}menene farkon abin da ya sauka daga sama? Sai imam y aba shi da cewa: farkon abin da ya fara sauka daga sama zuwa qasa shi ne xakin nan da yake a makka, Allah ya saukar da jan yaqutu, sai mutanen nuhu suka aikata fasiqanci a ban qasa sai Allah ya xauke shi  cikin faxinsa { lokacin da Ibrahim ya xaga harshahin ginin xakin da isma'il ya ubangijinmu ka karba daga garemu lalle kai mai jinni masani}.

Qissar Ibrahim badaaxin Allah a takaice a jumlace: Ibrahim masoyin Allah ya kasance a garin kan'anu tare da matarsa saratu, ita saratu ta kasance daga gidan annabta daga mataye muminai. Sai Ibrahim ya quduri ziyartar xakin Allah mai alfarma ya kuma zauna a sham ma'ana falasxinu, lalle shi Ibrahim ya kasance mutum mai tsananin kishi yana xora matarsa kan haudaji {rumfar da ake xora kan raqumi}ya na rufe qofofin haudajin yayin da ya isa qofar garin falasxinu a wannan lokaci sarki azzalumi ke mulkin sham sai dogaran hukuma suka hana Ibrahim shiga garin sai sunga wacce take cikin wannan haudaji da ke kan raqumi, sai ya gaya musu cewa matarsa saratu ce ciki amma fa bai buxe musu haudajin sun ganta ba, sai suka kafe kan sai ya buxe har labari ya isa ga sarki sai sarki ya taso ya zo wurin da kansa, Ibrahim masoyin Allah (as) cikin rashin i sanin ibrahim sarki sai ya umarci ibrahim da ya buxe masa qofa ya tilsata shi da sai ya buxe  wannan qofa yayin da Ibrahim ya buxe wannan qofa sai sarki ya gigita da ganin kyawun saratu har shaixani yayi masa waswasi, sai ya nemi kai mata hannu take Ibrahim ya fusata ya xaga kai zuwa sama take Allah ya daskarar da hannun wannan sarki azzalumi hanun ya bushe, sai sarki ya fukanci cewa hakan fan a daga albarkar wannan bawa nagari salihi sai sarki ya nemi da ya yafe masa yayi masa afuwa  sai ya yafe masa take hannunsa ya koma yadda yake ada, sai dai cewa shaixan ya qara yiwa wannan basarake waswasi karo na biyu sai ya qara miqa hannunsa ga saratu take hannun ya qara bushewa, sai ya qara roqon Ibrahim afuwa Ibrahim ya qara yi masa afuwa hannun ya qara daidaita ya dawo kamar yadda yake da, sai dai cewa duk da haka ya qara miqa hannunsa karo na uku abion da ya faru da shi a baya ya qara faruwa, sai dai cewa daga qarshe ya tuba ya kuma yi kyautar baiwa ga ita saratu wadda itab wannan baiwa ana kiranta da hajara, ta wanzu tana hidima ga saratu, sai saratu bayan shuxewa wani lokaci ta nni Ibrahim da ya auri hajara saranta ya iya samun zuriya daga hajara da sharaxin lamarin hajara ya kasance hannunta, sai Ibrahim ya yarda da sharaxinta  ya auri hajara ta haifar masa isma'il, sai saratu ta nemi fita da xanta daga gidanta sai Ibrahim ya riqeta da umarni daga ubngiji har sai ya sauketa ya tsugunar da ita a wani kwazazzabo da bai da shuka, abin da ya kasance ya kasance cikin qissar hajara da isma'il da raya ka'aba mai daraja da zama makka ma'abociayr karamci.

.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

قال الله تبارک وتعالى : (رَبَّنا إِنِّي أَسْكَنْتُ مِنْ ذُرِّيَّتيü بِوادٍ غَيْرِ ذüي زَرْعٍ عِنْدَ بَيْتِکَ الْمحَرَّمِ رَبَّنا لِيُقيمُوا الصَّلاةَ فَاجْعَلْ أَفْئِدَةً مِنَ النّاسِ تَهْوüي إِلَيْهِمْ وَارْزُقْهُمْ مِنَ الَّثمَراتِ لَعَلَّهُمْ يَشْكُرُونَ  [20](

Allah sarki maxaukaki na cewa : ( ya ubangijinmu lalle ni na tsugunar daga zuriyata a wani kwazazzabo dai bai da shuke shukeba a xakika mai alfarama ya ubangijinmu domin su tsayar da sallah ka sanya zukatan mutane su karkata garesu ka azurta su daga `ya`yan itaciya tsammaninsu sayi godiya)

() 1 ـ وفي تفسير العياشي : عن الفضل بن موسى الكاتب عن أبي الحسن موسى بن جعفر 7 قال : انّ ابراهيم صلوات الله عليه لمّا اسكن اسماعيل صلوات الله عليه وهاجر مكة ودّعهما لينصرف عنهما بكيا، فقال لهما ابراهيم : ما يبكيكما فقد خلّفتكما في أحبّ الأرض إلى الله وفي حرم الله؟ فقالت له هاجر: يا ابراهيم ما كنت أرى انّ نبيّاً مثلک يفعل ما فعلت ؟ قال : ما فعلت ؟ فقالت : انّک خلّفت امرأة ضعيفة وغلاماً ضعيفاً لا حيلة لهما بلا أنيس من بشر ولا ماء يظهر، ولا زرع قد بلغ ، ولا ضرع  يحلب ؟ قال : فرقّ ابراهيم ودمعت عيناه عند ما

سمع منها فأقبل حتّى انتهى إلى باب بيت الله الحرام فأخذ بعضادتي  الكعبة ، ثم

قال : (رَبَّنا إِنِّي أَسْكَنْتُ مِنْ ذُرِّيَّتيü بِوادٍ غَيْرِ ذüي زَرْعٍ عِنْدَ بَيْتِکَ الُْمحَرَّمِ رَبَّنا لِيُقيüمُوا الصَّلاةَ فَاجْعَلْ أَفْئِدَةً مِنَ النّاسِ تَهْوüي إِلَيْهِمْ وَارْزُقْهُمْ مِنَ الَّثمَراتِ لَعَلَّهُمْ يَشْكُرُونَ ) .

1-ya zo cikin tafsirul ayyashi: daga fadalu ibn musa alkatib daga abu Hassan ibn musa ibn jafar (as) haqiqa Ibrahim amincin Allah ya tabbata gareshi lokacin da ya tsugunar da isma'ail amincinci Allah ya tabbata gareshi da hajara a garin makka yayi bankwana da su yana mai juyawa sai suka fashe da kuka da zubar da hawaye, sai ya ce musu: mai ke sanya ku yin kuka haqiqa na barku cikin mafi soyuwar qasa gurin Allah cikin haramin Allah? Sai hajara ta ce: ya Ibrahim banyi tsammanin wani annabi misalinka zai iya aikata abin da ka aikata ba? sai ya tambayeta me na aikata? Sai ta ce masa lalle kai ka bar rarruana mace  tare da rarraunan xa qarami basu da wata dabara ba tare da mai xebe haso daga mazaje ba babu ruwa da ke bayyana babu shuka, babu nonon tatsa?  Ya ce: sai tausayi ya kama Ibrahim da jin wannan kalamai nata hawaye ya kwarara daga idaniyarta sai ya fuskanto har ya tike bakin qofar xakin Allah mai alfarma ya rike katakon xakin ka'aba ya ce: : ( ya ubangijinmu lalle ni na tsugunar daga zuriyata a wani kwazazzabo dai bai da shuke shukeba a xakika mai alfarama ya ubangijinmu domin su tsayar da sallah ka sanya zukatan mutane su karkata garesu ka azurta su daga `ya`yan itaciya tsammaninsu sayi godiya)

قال أبوالحسن : فأوحى الله إلى ابراهيم ان اصعد أباقبيس فناد في الناس : يا معشر الخلائق انّ الله يأمركم بحجّ هذا البيت الذي بمكّة محرماً (... مَنِ اسْتَطاعَ إِلَيْهِ سَبيüلاً...)  فريضة من الله: قال : فصعد ابراهيم اباقبيس فنادى في الناس

بأعلى صوته يا معشر الخلائق انّ الله يأمركم بحجّ هذا البيت الذي بمكّة محرماً (... مَنِ اسْتَطاعَ إِلَيْهِ سَبيلاً...) فريضة من الله، قال : فمدّ الله لابراهيم في صوته حتى أسمع تبه أهل المشرق والمغرب وما بينهما من جميع ما قدر الله وقضى في أصلاب الرجال من النُطف وجميع ما قدر الله وقضى في أرحام النساء إلى يوم القيامة ؛ فهناک يا فضل وجب الحجّ على جميع الخلائق ، فالتلبية من الحاجّ في أيام الحجّ هي اجابة لنداء ابراهيم  7 يومئذ بالحجّ عن الله[21] .

Abu Hassan yana cewa: sai Allah yayi wahayi zuwa ga Ibrahim da kaho kan duten abu qabisu ka kira mutane kace: yak u taron halttu lalle Allah na umartarku da ziyartar wannan xaki da yake makka mai alfarma domin hajji.( ga dukkanin wanda ya samu dama zuwa gareshi) farilla ne daga Allah, yace sai ya miqar da sautin Ibrahim har ya iya jiyar mutanen gabas da yamma da abin da ke tsakaninsu daga dukkanin abin da Allah ya qaddara ya hukunta cikin mahaifar mata da tsatson mazaje daga xigon maniyyi ha r zuwa tashin qiyama. Ya fadalu daga nan hajji ya wajaba kan dukkanin halittu, ita talbiya faxin labbaika amsa kira daga alhaji matsayin amsa kiran da Ibrahim yayi ne tun wannan rana.

() 2 ـ وفي المحاسن : احمد بن أبي عبدالله البرقي ، عن أبيه ، عن ابن أبي عمير، عن بعض أصحابه ، قال : سألته عن السّعي بين الصّفا والمروة فقال : إنّ هاجر لمّا ولدت إسماعيل  7 دخلت سارة غير شديدة فامر الله إبراهيم  7 أن يطيعها، فقال : يا إبراهيم احمل هاجر حتّى تضعها ببلاد ليس فيها زرع ولا ضرع ، فأتى بها البيت وليس بمكّة اذ ذاک زرع ولا ضرع ولا ماء ولا أحد، فخلّفها عند البيت وانصرف عنها إبراهيم  7 فبكى

2 ya zo cikin littafi almahasin: daga ahmad ibn abi Abdullah albaraqi daga babansa daga ibn abi umairu daga ba'arin sahabbanmu, yace: na tambaye shi game da sa'ayi tsakanin safa da marwa sai yace: lalle hajara lokacin da haifi isma'il {as}kishi mai tsanani ya shiga zuciyar saratu, sai Allah ya umarci Ibrahim da yiwa saratu biyayya, sai yace: ya Ibrahim xauki hajara  ka kaita garin da babu shuka ciki babu nonon sha, sai Ibrahim ya xauketa ya kai xakin ka'aba a wannan zamani babu ruwa babu nono babu mutum ko guda ckin garin makka ya barta wannan gari ya juya ya tafi ya fashe da kuka.

وفي الفروع : عليّ بن إبراهيم ، عن أبيه ؛ والحسين بن محمّد، عن عبدويه بن عامر؛ وغيره ؛ ومحمّد بن يحيى ، عن أحمد بن محمّد جميعاً، عن أحمد بن محمّد بن أبي نصر، عن أبان بن عثمان ، عن أبي العبّاس ، عن أبي عبدالله 7 قال : لمّا ولد إسماعيل ، حمله إبراهيم وأمّه على حمار وأقبل معه جبرائيل حتّى وضعه في موضع الحِجر ومعه شيء من زاد وسقاء فيه شيء من ماء، والبيت يومئذ ربوة  حمراء من مدر ، فقال إبراهيم لجبرائيل  7: ههنا

اُمرت ؟ قال : نعم ، قال : ومكة يومئذ سلم  وسمر  وحول مكّة يومئذ ناس من

العماليق  .

 3 ya zo cikin furu'ul kafi: daga aliyu ibn Ibrahim daga babansa daga husaini ibn Muhammad daga abdawaihi ibn amir da waninsa daga Muhammad ibn yahaya daga ahmad ibn Muhammad baki xayansu, daga ahmad ibn Muhammad ibn abu nasar daga abban ibn usman daga ibn abbas daga baban Abdullah {as} yace: lokacin da aka haifi isma'il Ibrahim ya xauke shi tare da mahaifiyarsa jibrilu ya tarbesu har sai Ibrahim ya ajiye su a wani muhallin xan xaki tare da xan guzurin da ke tare da shi da wata `yar salka da ruwa ke cikinta a wannan zamani xakin aka'aba ya kasance jar jiga daga qasa, sai Ibrahim ya cewa jibrilu {as\} nan ne inda aka umarce ni? Sai jibrilu yace na'am, makka a wannan zamani tana da bishiyar sulmi da samar sannan daura da ka'aba kuma akwai wasu mutane daga amalikawa.

وفي حديث آخر عن ابي عبدالله 7 أيضاً قال : فلمّا ولّي ابراهيم قالت هاجر: يا إبراهيم إلى من تدعنا؟ قال : أدعكما إلى ربّ هذه البنية قال : فلمّا نفد الماء وعطش الغلام ، خرجت حتّى صعدت على الصفا فنادت : هل بالبوادي من أنيس ؟ ثمّ انحدرت حتّى أتت المروة فنادت : مثل ذلک ، ثمّ أقبلت راجعة إلى ابنها فإذا عقبه يفحص في ماء فجمعته فساخ  ولو تركته لساح   .

4- ya zo cikin wani hadisin daban daga baban Abdullah(as) yace: yayin da ibrahim ya juya sai hajara tace: ya Ibrahim a wajen wa ka ajiye mu? Sai yace : na ajiyeku hannun ubangijin wannan gini,yace yayin da ruwa qishirwa ta akama jijirin da ke tare da ita, sai ta fito har sai da ta hau kan  dutsen safa, sai ta yi yekuwa tace shin cikin wannan daji babu wani mai xebe haso? Sannan ta sauko ta je dutsen marwa ta yi misalin abin da ta aikata a kan dutesn safa, sannan ta sauko ta fusknto tana mai dawowa wajen xanta kwatsam sai ta samu dudduniyarsa tana yawo cikin ruwa sai tattara wannan ruwa wanda da ta barshi da ya kwarare

() 5 ـ وفي الفروع : عليّ بن إبراهيم ، عن أبيه ، عن ابن أبي عمير، عن معاوية بن عمّار، عن أبي عبدالله 7 قال : إنّ إبراهيم  7 لمّا خلف إسماعيل بمكّة عطش الصبّي  فكان فيما بين الصّفا والمروة شجر، فخرجت اُمّه حتّى

قامت على الصّفا فقالت : هل بالبوادي من أنيس ؟ فلم يجبها احد، فمضت حتى انتهت إلى المروة فقالت : هل بالوادي من انيس ؟ فلم تجب ، ثمّ رجعت إلى الصّفا وقالت ذلک حتّى صنعت ذلک سبعاً، فأجرى الله ذلک سنّة وأتاها جبرائيل فقال لها: من أنت ؟ فقالت : أنا اُمّ ولد إبراهيم ، قال لها: إلى من ترككم ؟ فقالت : أما لئن قلت ذاک لقد قلت له حيث أراد الذّهاب : يا إبراهيم إلى من تركتنا؟ فقال : إلى الله عزوجلّ ، فقال جبرائيل  7: لقد وكلكم إلى كاف ، قال : وكان النّاس يجتنبون الممرّ إلى مكّة لمكانت الماء ففحص الصبي برجله فنبعت زمزم ، قال : فرجعت من المروة إلى الصبي وقد نبع الماء، فأقبلت تجمع التّراب حوله مخافة أن يسيح الماء ولو تركته لكان سبيحاً، قال : فلمّا رأت الطير الماء حلقت عليه فمرّ ركب من اليمن يريد السفر فلما رأوا الطير قالوا: ما حلقت الطير إلّا على ماء فأتوهم فسقوهم من الماء فأطعموهم الركب من الطعام ، وأجرى الله عزوجلّ لهم بذلک رزقاً، وكان النّاس يمرّون بمكّة فيطعمونهم من الطعام ويسقونهم من الماء[22] .

5-ya zo cikin furu'ul kafi daga aliyu ibn Ibrahim daga babansa daga ibn abu umairu daga mu'awiyatu ibn ammar daga baban Abdullah(as) yace: haqiqa Ibrahim (as) lokacin da ya bar isma'il a makka isma'il ya shiga cikin qishirwa to a tsakanin safa da marwa akwai wata bishiya, sai babarsa ta fito har sai da hau kan dutse safa ta tsaya kai tace: shin a dajin nan akwai wani mai xebe haso? Babu wanda ya amsa kiranta, sai ta sauko ta tafi dutsen marwa nan ma tace: shin cikin wannan daji akwai mai xebe haso, ba ta samu wani ya amsa ba, sai ta komo dutsen safa sai ta maimaita faxin abin da ta faxa a baya, ta maimaita aikata haka har karo bakwai, sai Allah ya zartar da sunnarsa ya turo mala'ika jibrilu yace mata: wacece ke? Sai tace: ni mahaifiyar xan Ibrahim,sai yace mata: a wajen ya tafi ya barku? Sai tace amma idan ka tambaye ni haka to ni abin da na faxa masa kenan lokacin da yake yunqurin barin mu mu a ce masa ya Ibrahim wurin wa ka barmu? Sai yace na barku hannun Allah, sai mala'ika jibrili yace: lalle ya barku hannun isashshe wanda ya isa, ya ce: mutanen sun kasance suna kauracewa bin hanyar makka saboda rashin ruwa sai wannan jinjiri ya binciki ruwa da qafafuwansa sai ruwan ya bubbugo, tace sai na dawo daga dutsen marwa zuwa wajen jinjirinta dai dai lokacin da ruwa ya riga ya bubbuga take ta fuskanto tana tattara tarin qasa don tare ruwan don gudun kada ruwan ya kwarare wanda da ta barshi sai ya zama kogi, yace: yayin da tsuntsaye suka ruwa sai suka dinga fuffuka suna kewaya kansa sai wasu ayari daga qasar yaman da suke nufin tafiya suka wuce sai suka hango tsuntsaye sun san kuma tsuntsaye basa kewaye ku fuffuka a samaniya face kan ruwa daga qas, sai suka je inda hajara ta ke suka shayar da su su kuma ayari suka ciyar da su abinci, sai Allah ya zartar da wannan sunna ta shi  kansu da domin azurtawa, mutane sun kasance suna wucewa ta wajensu su shayar da su su kuma su ciyar da su  abinci.

() 6 ـ وفي المحاسن : عن أحمد بن محمّد بن أبي نصر، عن أبي الحسن الرضا 7 قال : سمعته يقول : انّ ابراهيم خليل الرحمن صلوات الله عليه سأل ربه حين أسكن ذريته الحرم قال : (إِلَيْهِمْ وَارْزُقْهُمْ مِنَ الَّثمَراتِ لَعَلَّهُمْ يَشْكُرُونَ )[23]  فأمر

الله تبارک وتعالى قطعة من الاردن حتى جاءت فطافت بالبيت سبعاً، ثم أمر الله ان تقول الطائف فسمّيت الطائف لطوافها بالبيت[24] .

 

 6 ya zo cikin almahasin: daga ahmad ibn Muhammad daga abu nasar daga baban Hassan arrida{as}yace naji shi yana cewa: lalle Ibrahim masoyin Allah amincin Allah ya tabbata gareshi ya tambayi ubangijinsa lokacin da tsugunar da zuriyarsa a harami sai yace: {zuwa garesu ka azurta su daga `ya`yan itaciya tsammaninsu sayi godiya} sai Allah mai gram da albarka ya umarci wani yanki da jodan suka yi xawafi suka kewaye xakin ka'aba har sau bakwai, sannan Allah yayi umarni da ta ce xa'if sai aka kirayeta da xa'aifa saboda xawafinta a xakin ka'aba

 

 

 

 

قال الله تبارک وتعالى : (وَإِذْ يَرْفَعُ إِبْراهيüمُ الْقَواعِدَ مِنَ الْبَيْتِ وَإِسْماعيüلُ رَبَّنا تَقَبَّلْ مِنّا إِنَّکَ أَنْتَ السَّميüعُ الْعَليمُ [25] .(

Allah maxaukakin sarki na cewa: yayin da Ibrahim da isma'il suka xaga harsashin gini daga xaki ya ubangijinmu ka karba daga garemu lalle mai ji ne masani.

() 1 ـ وفي تفسير القمي :... حدثني أبي ، عن النضر بن سويد، عن هشام ، عن أبي عبدالله 7 قال : إنّ إبراهيم  7 كان نازلاً في بادية الشام فلمّا ولد له من هاجر، اسماعيل اغتمّت سارة من ذلک غمّاً شديداً لانّه لم يكن منها ولد وكانت تؤذي ابراهيم في هاجر وتغمّه فشكى ابراهيم ذلک إلى الله عزّوجلّ ، فأوحى الله اليه انّما مثل المرأة مثل الضلع العوجاء ان تركتها استمعت بها وان اقمتها كسرتها، ثم أمره ان يخرج اسماعيل وامّه عنها فقال : يا ربّ إلى ايّ مكان ؟ قال : إلى حرمي وأمني واوّل بقعة خلقتها من الارض وهي مكة ، فانزل الله عليه جبرائيل بالبراق فحمل هاجر واسماعيل وابراهيم  : وكان ابراهيم لا يمرّ بموضع حسنٍ فيه شجر ونخل وزرع الّا قال : يا جبرائيل إلى ههنا؟ فيقول جبرائيل : لا، امض حتى وافا بمكة . فوضعه في موضع البيت وقد كان ابراهيم  7 عاهد سارة ان لا ينزل حتى يرجع اليها، فلمّا نزلوا في ذلک المكان ، كان فيه شجر فالقت هاجر على ذلک الشجر كساء كان معها فاستظلوا تحته فلمّا أسرحهم  ابراهيم  7 ووضعهم واراد الانصراف الی سارة

1 ya zo cikin tafsirul qummi … baban ya bani labari daga nazaru ibn suwaid daga hisham daga baban Abdullah (as) yace: Ibrahim (as)_ ya sauka a a dajin sham yayin da ya samu azurtuwa da xa namiji isma'il daga hajara, matarsa saratu ta shiga baqin ciki mai tsanani sakamakon xan bai kasance daga gareta ba, ta kasance tana cutar da Ibrahim cikin matarsa hajara ta dinga baqanta masa, sai Ibrahim ya kai kukan halayyarta wajen Allaha mai girma da xaukaka, sai Allah yay i masa wahayi da cewa misalin mace misalin karakataccen qashin awaga ne  idan ka kyaleta sai kaji daxi da shi idan kace sai ka miqar da shi sai ka karya shi, sannan ya umarce shi da ya fitar da matarsa da xansa isma'il, sai yace: ya ubangiji zuwa wanne waje? Sai Allah y ace masa zuwa haramina da amincina, farkon bigere da na fara halitta daga ban qasa ita ce makka, sai Allah ya aiko masa mala'ika jibrilu da taguwa ya xora Ibrahim da isma'il da hajara, Ibrahim bai wucewa ta gefen wani muhalli da yake kyawu da bishiya da dabino shuka da face yace nan ne ya jibrilu, sai jibrilu yace masa a'a,  muje gaba har suka isa ga garin makka, sai ya sauke a mahallin xakin ka'aba, haqiqa Ibrahim ya rigaya yayiwa saratu alkawari da cewa ba zai sauko daga kan taguwa take zai dawo zuwa wajenta, yayin da suka sauka wannan waje wanda akwai wata bishiya tare da shi sai saratu ta wurga mayafi kan bishiyar suka samu inuwa daga gareta yayin da yayin da Ibrahim ya kyale su ya barsu wannan waje ya nufi juyawa da komawa zuwa ga saratu,

قالت له هاجر: يا ابراهيم لِمَ تدعنا في موضع ليس فيه انيس ولا ماء ولا زرع ؟ فقال ابراهيم : الله الذي أمرني ان اضعكم في هذا المكان ، هو يكفيكم ، ثم انصرف عنهم ، فلمّا بلغ كذا وهو جبل بذي طوى ، التفت اليهم ابراهيم فقال : (رَبَّنا إِنِّي أَسْكَنْتُ مِنْ ذُرِّيَّتيü بِوادٍ غَيْرِ ذüي زَرْعٍ عِنْدَ بَيْتِکَ الُْمحَرَّمِ رَبَّنا لِيُقيüمُوا الصَّلاةَ فَاجْعَلْ أَفْئِدَةً مِنَ النّاسِ تَهْوüي إِلَيْهِمْ وَارْزُقْهُمْ مِنَ الَّثمَراتِ لَعَلَّهُمْ يَشْكُرُونَ )  ثم مضى وبقيت هاجر فلمّا ارتفع النهار عطش

اسماعيل وطلب الماء فقامت هاجر في الوادي في موضع المسعى فنادت : هل في الوادي من انيس ؟ فغاب عنها اسماعيل فصعدت على الصفا ولمع  لها

السراب  في الوادي فظنّت انّه ماء فنزلت في بطن الوادي وسعت ، فلمّا بلغت 

المسعى غاب عنها اسماعيل ، ثم لمع لها السراب في ناحية الصفا فهبطت إلى الوادي وسعت تطلب الماء فلمّا غاب عنها اسماعيل عادّت حتى بلغت الصفا، فنظرت حتى فعلت ذلک سبع مرّات ، فلمّا كان في الشوط السابع وهي على المروة نظرت إلى اسماعيل وقد ظهر الماء من تحت رجليه قعدت حتى جمعت حوله رملا فانّه كان سائلاً فزمته  بما جعلت حوله فلذلک سمّيت زمزم وكانت

«جرهم » نازلة بذي المجاز وعرفات ، فلمّا ظهر الماء بمكة عكفت الطير والوحش على الماء فنظرت «جرهم » إلى تعكف الطير والوحش على ذلک المكان واتبعوها حتى نظروا إلى امرأة وصبيّ نازلين في ذلک الموضع قد استظلا بشجرة وقد ظهر الماء لهما، فقالوا لهاجر: من أنت وما شأنک وشأن هذا الصبيّ؟

Sai hajara tace masa: ya Ibrahim me yasa zaka barmu a wannan waje da cikin babu wani aboki mai xebe haso babu ruwa babu shuke shuke? Sai Allah wanda ya umarceni da ajiyae ku a wannan waje shi ne wanda zai kareku take Ibrahim ya juya ya tafi yayin da ya kai waje kaza wanda shi ne dutse ma'abocin xuwa sai ya waiwayo y ace: {ya ubangijinmu lalle ni na tsugunar daga zuriyata a wani kwazazzabo da bai da shukaa a inda xakinka mmai alfarma ya ubangiji domin su tsayar da sallah sai ka sanya zukata daga mutane su karkata garesu ka azurta su daga `ya`yan itaciya tsammaninsu suyi godiya.

Sai Ibrahim ya tafi hajara da wanzu ta zauna yayin da rana ta xaga  sai qishurwa ta kama isma'il ya nemi ruwa sai hajara ta miqe cikin wannan rafi a muhallin sa'ayi sai tayi yekuwa shin cikin wannan rafi akwai wani mai xebe haso? Sai isma'il ya faku ga barinta sai ta hau kan dutsen safa sai kalauleniya ya walqa zuwa gareta cikin wannan rafi sai tayi tsammanin cewa ruwa ne sai ta sauko cikin wannan rafi tayi kai kawo yayinda takai inda ake sa'ayi sai isma'il ya faku daga barinta sai kalauleniya ya qara walqa mata sai ta qara saukowa ta yi kai kawo tana mai neman ruwa yayin da isma'il ya qara fakuwa ga barinta sai ta dawo hai sai da ta tuqe ga safa, ta wura idonta ta aikata hakan har karo bakwai, yayin da ta kasance a sa'ayinta da kai kawonta na bakwai daidai lokacin da take dutsen marwa sai ta hango isma'il dai dai wannan lokaci ruwa ya bayyana daga qasan qafafuwansa sai ta tsuguna ta tara yashi ta kewaye wannan ruwa da ke kwarara ta tattara daga nan ake kiransa da ruwan zamzam ma'ana wanda ak tattara aka tara, qabilar jurhum ta kasance ta sauka a mahalllin zil majaz  da Arafat lokacin da ruwa ya samu ya bayyana a makka  sai tsuntsaye da dabbobin daji suka sauka kan wannan waje sai qabilar jurhum suka bi sawun wannan tsutsaye da dabbobi yayinda da suka isa wannan waje sai suka samu wata mata tare da qaramin yaro tsugune a wannan waje sun inuwantu da wata bishiya ga kuma ruwa ya bayyana garesu, sai waxannan mutane suka cewa hajara: baiwar Allah wacece ke meye labarinki da wannan yaron?   

قالت : انا امّ ولد ابراهيم  7 خليل الرحمن وهذا ابنه ، أمره الله ان ينزلنا ههنا فقالوا لها: فتأذنينِ لنا ان نكون بالقرب منكم فقالت لهم : حتى يأتي ابراهيم فلمّا زارهم ابراهيم يوم الثالث قالت هاجر: يا خليل الله ان ههنا قوماً من «جرهم » يسألونک ان تأذن لهم حتى يكونوا بالقرب منّا افتأذن لهم في ذلک ؟ فقال ابراهيم : نعم ، فاذنت هاجر! «جرهم » فنزلوا بالقرب منهم وضربوا خيامهم فأنست هاجر واسماعيل بهم فلمّا رآهم ابراهيم  7 في المرة الثالثة نظر إلى كثرة الناس حولهم فسرّ بذلک سروراً شديداً، فلمّا تحرّک اسماعيل وكانت «جرهم » قد وهبوا لأسماعيل كل واحدٍ منهم شاة وشاتين وكانت هاجر واسماعيل يعيشان بها، فلمّا بلغ اسماعيل مبلغ الرجال امر الله ابراهيم  7 ان يبني البيت فقال : يا ربّ في أيّ بقعة ؟ قال : في البقعة التي انزلت على آدم القبّة  فاضاء لها الحرم ، فلم تزل القبة

التي انزلها الله على آدم قائمة حتى كأن ايّام الطوفان ايّام نوح صلوات الله عليه ، فلمّا غرقت الدنيا رفع الله تلک القبة وغرقت الدنيا الّا موضع البيت فسمّيت البيت العتيق لأنه اعتق من الغرق ، فلمّا امر الله عزوجلّ ابراهيم  7 ان يبني البيت لم يدر في ايّ مكان يبنيه ، فبعث الله جبرائيل  7 فخطّ له موضع البيت فانزل الله عليه القواعد من الجنة ، وكان الحَجَر الذي أنزله الله على آدم اشدّ بياضاً من الثلج ، فلمّا مسّه أيدي الكفّار، إسودّ، فبني ابراهيم  7 البيت ونقل اسماعيل الحَجَر من ذي طوى فرفعه إلى السماء تسعة اذرع ، ثم دلّه على موضع الحجر فاستخرجه ابراهيم  7 ووضعه في موضعه الذي هو فيه الاول فلمّا بني ، جعل له بابين باباً إلى المشرق وباباً إلى المغرب . والباب الذي إلى المغرب يسمّى المستجار، ثم القى عليه الشجر والاذخر. وعلقت هاجر على بابه كساءً كان معها، وكانوا يكونون تحته فلمّا بناه وفرغ عنه ابراهيم واسماعيل ونزل جبرائيل يوم التروية لثمان من ذي الحجة فقال : يا ابراهيم قم فارتو من الماء لأنه لم يكن بمنى وعرفات ماءً فسمّيت التروية لذلک ، ثم اخرجه إلى منى فبات بها ففعل به ما فعل بآدم  7 فقال ابراهيم لمّا فرغ من بناء البيت : (رَبِّ اجْعَلْ هذا بَلَداً آمِناً وَارْزُقْ أَهْلَهُ مِنَ الَّثمَراتِ مَنْ آمَنَ مِنْهُمْ بِاللهِ وَالْيَوْمِ الآْخِرِ)[26]  ليستأنسوا . [27]

 

Sai tace ni ce mahaifiyar xan Ibrahim masoyin Allah wannan kuma da kuke gani xansa ne, Allah ya umarce shi da ya kawo mu nan, sai suka ce mata: nshin za ki yi mana izini mu kasance kusa da ku  sai tace musu : bazan muku izini ba har sai Ibrahim ya zo, yayin da Ibrahim ya kawo musu ziayara rana ta uku sai hajara tace masa ya masoyin  Allah anan wajan akwai wasu mutane daga jurhum suna neman izininka da suka kasance kusa damu shin kayi musu izini ncikin hakan, sai Ibrahim yace: na'am, sai hajara tai musu izini suka sauka kusa da su suka kakkafa haima da tanti  sai hajara da isma'il suka xebe haso tare da su yayin da Ibrahim ya gansu a karo na uku  sai yaga yawaita mutane kewaye da su sai hakan ya faranta masa yayi farin cikin mai tarin yawa yayin da isma'il ya motso alhalin kowanne guda daga jurhum ya bashi akuya guda xaya zuwa biyu hajara da isma'il nsun kasance suna rayuwa tare da wannan mutane lokacin da isma'il ya girma ya kai ga zama cikakke namiji Allah ya umarci Ibrahim(as) da gina xakin ka'aba sai yace : ya ubangiji a wanne bigire? Sai ya amsa da cewa a bigiren da na saukarwa da adamu qubba sai harami ya haskaka da ita wannan qubba da Allah ya saukarwa da adamu bata gushe ba a tsaye har zuwa lokacin ruwan xugfana zamanin annabi nuhu amincin Allah ya btabbata gareshi. Lokacin da duniya ta nitse  sai Allah ya xaga wannan qubba dukkanin duniya ta nitse cikin ruwan xufana face wurin da xakin ka'aba ke tsaye da haka ne ma ake kiransa da `yantaccen xaki sakamakon ya `yantu daga nitsewa cikin ruwan xufana, yayin da Allah ya umarci Ibrahim(as) da gina xakin ka'aba sai dai cewa bai san inda zai gina shi ba, Allah ya aiko da mala'ika jibrilu(as) ya zanawa Ibrahim inda xakin ka'aba ya key a aiko masa da harsashin gini daga aljanna, dutsen da Allah ya saukarwa da adamu ya kasance mai tsananin haske daga qanqara amma lokacin da hannayen kafirai suka shafe shi sai ya juya ya koma baqir qirin, sai Ibrahim ya gina xakin isma'il xauko dutsen daga zil xuwa ya xaga shi zira'I tara 9  zuwa sama sannan ya nuna masa zuwa matsugunin dutsen  sai Ibrahim ya fito da shi  ya sanya shi a matsuguninsa wanda ya kasance cikinsa yayin da ya gina sai ya sanya masa qofa guda biyu xaya a gabas xayar kuma yammaci qofar yammaci ana kiranta da sunan mustajar, sannan ya wurga masa bishiya da tsauri, sai hajara ta rataya mayafinda ke tare da ita kan qofar, sun kasance qarqashinsa yayin da Ibrahim ya kammala ginin shi da isma'il mala'ika jibrilu ya sauko ranar tarwiyya takwas ga watan zul hijja sai yace: ya Ibrahim ya Ibrahimta shi ka tanadi ruwa saboda amina Arafat bai kasance akwai ruwa ba daga nan ake cewa tarwiyya, sannan ya kaishi mina ya kwana amina yayi masa misalin abin da yayiwa adamu(as) lokacin da Ibrahim ya kammala ginin xakin sai yace ( ya ubangijinmu ka sanya wannan gari amintacce ka azurta ahalinsa daga `ya`yan ita ce wanda yayi daga cikinsu da Allah da ranar qiyama) domin su xebe haso.   

ـ وفي الفروع : محمّد بن يحيى ، عن أحمد بن محمّد، عن ابن فضّال قال : قال أبوالحسن  7 ـ يعني الرضا ـ للحسن بن الجهم : أيُّ شيء السّكينة عندكم ؟ فقال : لا أدري جعلت فداک وأيُّ شيء هي ؟ قال : ريح تخرج من الجنّة طيّبة لها صورة كصورة وجه الانسان فتكون مع الأنبياء وهي التي نزلت على إبراهيم 7 حيث بني الكعبة فجعلت تأخذ كذا وكذا فبنى الأساس عليها[28] .

2 ya zo cikin furu'ul kafi daga Muhammad ibn yahaya daga ibn faddal yace: baban Hassan arrida{as} ya cewa: Hassan ibn jaham menene nustuwa a wurinku? Sai yace ban sani ba raina fansarka, menene nutsuwar? Sai yace wata iska ce data ke fitowa daga aljanna daddaxa tana da wata sura kamar surar fuskar xan adam sai ta kasance tare da annabawa it ace wadda ta sauka ga Ibrahim{as} a inda ya gina ka'aba sai fata kama kaza zuwa kaza sai aka gina asasi a kanta.

وفي العلل : أبي ؛ قال : حدثنا سعد بن عبدالله، عن أحمد بن محمد، عن الحسن بن علي الوشاء، عن احمد بن عائذ، عن أبي خديجة ، عن أبي عبدالله 7، قال : قلت له : لم سمي البيت العتيق ؟ قال : ان الله عزوجل أنزل الحجر الأسود لآدم من الجنة وكان البيت درة بيضاء فرفعه الله إلى السماء، وبقي أُسّه فهو بحيال هذا البيت يدخله كل يوم سبعون ألف ملک لا يرجعون اليه ابداً فامر الله ابراهيم واسماعيل يبنيان على القواعد، وإنما سمي البيت العتيق لانه اعتق من الغرق . [29]

3 ya zo cikin littafin ilalu daga babana yace: sa'adu ibn Abdullah daga ahmad ibn Muhammad daga Hassan ibn ali alwashsha'u daga ahmad ibn a'izu adag abu Khadija daga baban Abdullah{as}ya ce: na tamabaye shi me ysa ake kiran xakin ka'aba da sunan `yataccen xaki? Yace: lalle Allah mai girma da xaukaka ya saukar da dutsen hajarul aswad daga aljanna ga adamu xakin ya kasancr farar lu'alu'a sai Allah ya xaga zuwa sama asasinsa ya wanzu yana saitin xakin ka'aba kowacce rana mala'iku dubu saba'in suna shiga basu komawa gareshi har abada, sai Allah ya umarci Ibrahim da isma'il da gini kan tushensa, sannan ana kiransa da `yantacce sakamakon `yantuwarsa daga nitsewa.

() 4 ـ وفي الفقيه : قد روي أن إبراهيم  7 خط ما بين الحزورة  إلى 

المسعى ، وأول من كسا البيت إبراهيم  7 . [30]

3-ya zo cikin littafin manla yahaduruhul faqihu: haqiqa anrawaito daga cewa Ibrahim (as) ya zana abin da ke tsakanin hazuratau ya zuwa wurin sa'ayi sannan kuma shi ne wanda ya fara tufatar da ka'aba.

(وفي الفروع : محمد بن يحيى ؛ وأحمد بن إدريس ، عن عيسى بن محمّد بن أبي أيوب ، عن علي بن مهزيار، عن الحسين بن سعيد، عن عليّ بن منصور، عن كلثوم بن عبدالمؤمن الحرّاني ، عن أبي عبدالله 7 قال : أمر الله عزّوجلّ إبراهيم 7 أن يحجّ ويحجّ إسماعيل معه ويسكنه الحرم ، فحجّا على جمل أحمر وما معهما إلّا جبرائيل  7 فلمّا بلغا الحرم قال له جبرائيل : يا ابراهيم أنزلا فاغتسلا قبل أن تدخلا الحرم ، فنزلا فاغتسلا وأراهما كيف يتهيّئان للاحرام ففعلا، ثمّ أمرهما فأهلاً بالحجّ  وأمرهما بالتلبيات الأربع 

الّتي لبّي بها المرسلون ، ثمّ صار بهما إلى الصفا فنزلا وقام جبرائيل بينهما واستقبل البيت ، فكبّرَ الله وكبّر، أو هلّل الله وهلّلا، وحمد الله وحمدا، ومجّد الله ومجّدا، وأثنى عليه وفعلا مثل ذلک ، وتقدّم جبرائيل وتقدّما يثنيان على الله عزوجلّ ويمجّدانه حتّى انتهى بهما إلى موضع الحَجَر فاستلم جبرائيل ]الحجر[  وأمرهما أن 

يستلما وطاف بهما اسبوعاً. ثمّ قام بهما في موضع مقام إبراهيم  7 فصلى ركعتين وصلّيا، ثمّ آراهما المناسک وما يعملان به فلمّا قضيا مناسكهما أمر الله إبراهيم 7 بالإنصراف وأقام إسماعيل وحده ما معه أحدٌ غير اُمّه ، فلمّا كان من قابل أذن الله لابراهيم  7 وفي الحج وبناء الكعبة وكانت العرب تحجّ إليه وإنّما كان ردماً  إلّا أنّ قواعده معروفة فلمّا صدر الناس جمع إسماعيل الحجارة وطرحها في جوف الكعبة فلمّا أذن الله له في البناء قدم إبراهيم  7

5- ya zo cikin furu'ul kafi: daga Muhammad ibn yahaya daga ahmda ibn idris daga isa ibn Muhammad ibn ayyub adaga aliyu ibn mihziyar daga husaini ibn sa'id daga aliyu ibn Mansur daga kulsum ibn abdul mumini alharrani daga baban Abdullah (as) yace: Allah mai girma da xaukaka ya umarci Ibrahim(as) da yin hajji tare da xansa isma'il ya kuma tsugunar da xansa a harami, sai sukayai hajji tare a kan wani jan raqumi babu wanda ke tare da su face mala'ika jibrilu(as) yayin da suka kai ga harami sai jibrilu ya cewa Ibrahim: ya Ibrahim  ku sauko ku yi wanka kafin shigarku harami, sai suka sauko sukayi wanka jibrilu ya nuna masu yadda za su yi tanadi da kintsawa domin shiga haram, suka aikata abin da ya nuna musu, sannan ya umarce su sai suka xaga sautinsu da faxin labbaika domi xaura haramin shiga hajji,  sannan ya qara umartarsu da yin talbiyya huxu  wadda manzanni suka amsa kira da ita, sannan ya tafi da su zuwa dutesn safa sai suka sauka jibrilu ys tsaya tsakaninsu ya fuskanci xakin ka'aba ya kabbara  suma sukayi yayi hailala suma suka yi yayi hamdala suma sukayi, ya girmamam Allah ya yabe shi  suma suka aikata haka, jibrilu ya taka gaba  suma sukayi gaba suna halin yabawa Allah mai girma da xaukaka suna girmama shi har suka tuqe ga wurin dutsen hajarul aswad ya sumbace shi  ya umarce su da sumbatarsa ya kewaya da su xawafi sati guda, sannan ya tsaya da su  mahallin muqamu Ibrahim sai yayi sallah raka'a biyu suma sukayi , sannan ya nuna musu ayyukan ibada da dukkanin abin da ya klamata su aikata  yayin da suka kammala ayyukansu sai Allah ya umarci Ibrahim(as) da ya juya ya tafi  shi kuma isma'il ya zauna anan  babu wanda ke tare da shi face mahaifiyarsa hajara, yayin da shekara ta zagayo  sai Allah yayiwa Ibrahim izini cikin hajji da ginin ka'aba larabawa sun kasance suna ziyartar xakin ka'aba domin aikin hajji kaxai dai a wannan lokacin xakin ya kasance a rushe babu abin da ya rage da ganewa face harsashinsa yayi da mutane suka kwararo sai isma'il ya tattara duwatsu ya tara ya zuba su cikin tsakiyar ka'aba yayinda Allah ya yiwa Ibrahim izini gini sai ya zo , yace    

فقال : يا بني قد أمرنا الله ببناء الكعبة وكشفا عنها، فإذا هو حَجَر واحد أحمر فأوحى الله عزوجلّ إليه : ضع بناءها عليه وأنزل الله عزوجلّ أربعة أملاک يجمعون إليه الحجارة فكان إبراهيم وإسماعيل  8 يضعان الحجارة والملائكة تناولهما حتى تمّت اثنى عشر ذراعاً وهيّئا له بابين : باباً يدخل منه وباباً يخرج منه ووضعا عليه عتباً  وشرجاً  من حديد على أبوابه وكانت الكعبة عريانه ، فصدر إبراهيم وقد

سوى البيت وأقام إسماعيل فلمّا ورد عليه الناس نظر إلى امرأة من حمير أعجبه جمالها فسأل الله عزوجلّ أن يزوّجها إيّاه وكان لها بعل فقضى الله على بعلها بالموت ، وأقامت بمكّة حزناً على بعلها فأسلى الله ذلک عنها  وزوّجها إسماعيل

وقدم إبراهيم الحجّ وكانت امرأة موفّقة وخرج إسماعيل إلى الطائف يمتار لأهله طعاماً  فنظرت إلى شيخ شعث  فسألها عن حالهم فأخبرته بحسن حال ،

Sai yace: ya xan xana haqiqa Allah ya umarce mu da gina xakin ka'aba  sai suka yaye ta sai ga jan dutse kwaya xaya , sai Allah yayi wahayi da cewa ka sanya ginin xakin kansa  Allah ya aiko da mala'iko huxu  suna tara masa duwatsu, shi kuma Ibrahim da xansa isma'il sua xora dutsen su kuma mala'iku na miqowa har ta kai ga cika zira'I goma shabiyu suka sanya masa qofofi biyu  xaya na shiga ta ita xayar kuma ana fita ta cikinta sanya ma qofofin qatakon qofa da mahaxi daga qarfe, da can ka'aba ta kasance a tsiaraice a buxe sai y7a je  haqiqa ya daidaita  xakin isma'il ya tsayar  yayinda mutane suka gangara kansa  sai ya ga wata mace daga qabilar hamir wadda kyawunta ya qayatar da shi, sai ya roqi Allah da ya aura masa ita to da ashe tana da miji sai Allah ya karbi ran mijin. Ita kuma ta zauna a makka cikin baqin ciki rashin mijinta, sai Allah yay aye mata baqin cikinta  ya aura mata isma'il, Ibrahim ya qara zuwa makka ta kasance dacacciya, ismai'il ya fita xa'ifa domin nemarwa iyalansa abion da za su kai baka, sai wannan mata ta isma'il ta hango wani tsoho da yake buxu buxu sai wannan tsoho ya tambayeta halin da suke ciki ta bashi amsa da cewa suna cikin kyakkyawan hali

فسألها عنه خاصّة  فأخبرته بحسن الدّين وسألها ممّن أنت ؟ فقالت : امرأة من

حمير فسار إبراهيم ولم يلق إسماعيل وقد كتب إبراهيم كتاباً فقال : ادفعي هذا إلى بعلک ، إذا أتى إن شاء الله، فقدم عليها إسماعيل فدفعت إليه الكتاب فقرأه فقال : أتدرين من هذا الشيخ ؟ فقالت : لقد رأيته جميلاً فيه مشابهة منک ، قال  : ذاک إبراهيم فقالت : واسوءتاه منه فقال : ولم نظر إلى شيء من محاسنک ؟ فقالت  : لا ولكن خفت أن أكون قد قصّرت وقالت له المرأة وكانت عاقلة : فهلاً تعلّق على هذين البابين سترين ستراً من ههنا وستراً من ههنا؟ فقال لها: نعم فعملا لهما سترين طولهما اثنى عشر ذراعاً فعلّقا هما على البابين فاعجبهما ذلک ، فقالت  : فهلاً احوک  للكعبةً ثياباً فتسترها كلّها فإنّ هذه الحجارة سمجة ؟ فقال لها إسماعيل : بلى فأسرعت في ذلک وبعثت إلى قومها بصوف كثير تستغزلهم .

Sai ya tambayeta kebance gameda mijinta isma'il sai ta bashi labarinsa cewa mutum ne mai kyawunta addini, sai qara tambayarta ke daga wacxce qabila kike: sai bashi amsa da cewa ni mace daga qabilar hamir , sai yayi farin ciki da jin haka sai da cewa bai haxu da isma'il ba haqiqa Ibrahim ya rubuta wasiqa ya bata yace ki baiwa mijinki idan ya dawo da izinin Allah, sai isma'il ya dawo sai ta bashi wannan wasiqa ya karanta sai y ace mata kinsan wanene wannan tsohon? Sai tace na dai ganshi kykakkyawa naga kuima yana kama da kai, sai yace wannan ai Ibrahim ne, sai tace kaico na dag gareshi,  sai yace: me yasa shin ya kalli wani abu daga kyawawanki? Sai tace a'a kawai da naji tsoron ka da ya zamanto nayi qasa agwiwa, sai wata mace mai hankali ta ce masa, babu matsala ta rataya labule a waxannan qofofi ya zamanto an sanya labule xaya anan  xaya a can? Sai y ace mata na'am, sai suka sanya musu labule  wanda tsayinsa ya kai zira'I goma shabiyu, ya kuma qayatar da su, sai ta qara cewa shin zan iya saqawa ka'aba tufafi sai ka suturta ta baki xaya lalle waxannan duwatsu nada muni, sai isma'il y ace mata na'am, sai tayi gaggawa cikin saqar ta aikawa mutanenta wani gashi tana umartarsu da su kaxa shi.

قال أبوعبدالله 7: وإنّما وقع استغزال النساء من ذلک بعضهنّ لبعض لذلک ، قال : فأسرعت واستعانت في ذلک فكلّما فرغت من شقّة  علّقتها فجاء الموسم

وقد بقي وجه من وجوه الكعبة فقالت لاسماعيل : كيف تصنع بهذا الوجه الّذي لم تدركه الكسوة فكسوه خصفاً  فجاء الموسم وجاءته العرب على حال ما كانت

تأتيه فنظروا إلى أمر أعجبهم ، فقالوا: ينبغي لعامل هذا البيت أن يهدي إليه ، فمن ثَمَّ وقع الهدي ، فأتى كلّ فخذ من العرب  بشيء يحمله من ورق ومن أشياء غير

ذلک حتّى اجتمع شيء كثير فنزعوا ذلک الخصف وأتّموا كسوة البيت وعلّقوا عليها بابين وكانت الكعبة ليست بمسقّفة فوضع إسماعيل فيها أعمدة مثل هذه الأعمدة الّتي ترون من خشب وسقّفها إسماعيل بالجرائد وسوّاها بالطين ، فجاءت العرب من الحول فدخلوا الكعبة ورأوا عمارتها فقالوا: ينبغي لعامل هذا البيت أن يزاد فلمّا كان من قابل جاءه الهدي ، فلم يدر إسماعيل كيف يصنع

Baban Abdullah(as) yace: kaxai dai kaxin zaren mata ya kasance daga haka ba'arinsu ga ba'ari,yace sai tayi gaggawa da sauri ta nemi taimako kan haka duk sanda ta kammla wani yanki sai ta rataya shi sai kuma gashi taron hajji ya zagayo  daidai lokacin da wata fuska daga fusaken ka'aba ya ya wanzu ya ragu ba t6a suturce shi ba, sai ta cewa isma'il yaya zakai da wannan fuska wanda ba a ita qarasa suturce shi ba sai suka suturce shi daga ita cen dabin, taron bikin hajji ya qarato larabawa suka gabato shi suka same shi a halin da sabawa na baya sai suka kallle wani lamari da ya qayatar da su, suka ce ya kamata  abada toshi da kyauta ga wanda yayi wannan aiki, deaga aka bada hadaya, sai kowacce qabila daga larabawa  da wani abu da suke xauke da shi daga takarda da wasu abubuwa har aka taro abubuwa masu yawan gaske  sai suka cire wannan fatar dabinon suka cika da kammla tuface xakin ka'aba  suka sanya mata qofofi biyu, a wannan lokaci ka'aba ba ta kasance taa da rufi ba sai isma'ilu ya sanya mata amudai misalilin waxannan amuadan da kuke gani daga ita ce sannan isma'il yayi mata rufi ya rufe samamta da ita ce ya daidaita ta yunbu, sai larabawa suka zo daga zagayowar shekara  suka shiga xakin ka'aba sukaga yadda ta qara sabunta  sai suka ce ya dace a bada qari ga wanda yayi wannan aiki, da shekara ta zagayo sai suka zoma sa da hadaya, isma'il bai san me zaiyi ba,

فأوحى الله عزوجلّ إليه ان انحره وأطعمه الحاجّ قال : وشكا إسماعيل إلى ابراهيم قلّة الماء فأوحى الله عزوجلّ إلى إبراهيم أن احتفر بئراً يكون منها شراب الحاجّ فنزل جبرائيل 7 فاحتفر قليبهم يعني زمزم حتّى ظهر ماؤها، ثمّ قال جبرائيل  7: أنزل يا إبراهيم فنزل بعد جبرائيل فقال : يا إبراهيم اضرب في أربع زوايا البر، وقل : بسم الله، قال : فضرب إبراهيم  7 في الزاوية الّتي تلي البيت وقال : بسم الله فانفجرت عين ، ثمّ ضرب في الزاوية الثانية وقال : بسم الله فانفجرت عين ،[31] ثم ضرب في الثالثة قال : بسم الله فانفجرت عين ، ثم ضرب   

في الرابعة وقال : بسم الله فانفجرت عين وقال له جبرائيل : اشرب يا إبراهيم وادع لولدک فيها بالبركة وخرج إبراهيم 7 وجبرائيل جميعاً من البئر فقال له : افض عليک يا إبراهيم وطف حول البيت فهذه سقياً سقاها الله وله إسماعيل فسار إبراهيم وشيّعه إسماعيل حتّى خرج من الحرم فذهب إبراهيم ورجع إسماعيل إلى الحرم . [32]

Sai Allah mai girma da xaukaka yayi wahayi zuwa gareshi da soke raqumin da kuma ciyar da mahajjaci, yace: isma'il ya kai kukan qarancin zuwa ga Ibrahim, sai Allah mai girma da xaukaka yayi wahayi ga Ibrahim da ya haqa rijiya ruwan da mahajjaci zai sha zai kasance daga gareta, jibrilu ya sauko sai ya haqa zamzam har aka samu ruwanta ya bayyana , sannan jibrilu yace sauko ya Ibrahim sai ya sauko bayan jibrilu, sai ya ce: ya Ibrahim kai duka cikin zawiya huxu ta rijiyar kace ina faraway da sunan Allah, yace: sai Ibrahim ya bugi zawiya da take kusa da xakin yace ina farawa da sunan Allah sai idaniayr ruwa ta tsage , sannan ya doki zawiya ta biyu da sunan Allah ita ma idaniya ta tsage, haka ma ya doki ta ukun da sunan Allahy ita ma idaniya ta tsage, ya buga ta huxun da sunan Allah idaniya ta tsage, sai jibrilu yace masa: ka shay a Ibrahim ka bari saboda `ya`yanka cikinta akwai albarka, Ibrahim ya fita da jibrilu(as) baki xayansu, jibrilu yace masa:  ka kwarar kanka ya Ibrahim ka keawaya xakin da xawafi wannan shayarwa ne da Allah ya shayar da shi ya na da isma'il sai Ibrahim ya tafi isma'il ya rakashi har ssssya fita daga harami sai Ibrahim ya tafi shi kuma isma'il ya dawo harami    

() 6 ـ وفي الفروع : عليّ بن إبراهيم ، عن أبيه ؛ والحسين بن محمّد، عن عبدويه بن عامر؛ ومحمّد بن يحيى ، عن أحمد بن محمّد جميعاً، عن أحمد بن محمّد بن أبي نصر، عن أبان بن عثمان ، عن عقبة بن بشير، عن أحدهما 8 قال  : إنّ الله عزوجلّ أمر إبراهيم ببناء الكعبة وأن يرفع قواعدها ويرى النّاس مناسكهم

فبني إبراهيم وإسماعيل البيت كلَّ يوم سافاً  حتّى انتهى إلى موضع الحَجَر

الاسود. قال : أبوجعفر 7 فنادى أبو قبيس إبراهيم  7: إنّ لک عندي وديعة فأعطاه الحَجَر فوضعه موضعه ، ثمّ إنّ إبراهيم  7 أذَّن النّاس بالحجّ فقال : أيّها الناس إنّي إبراهيم خليل الله إنّ الله يأمركم ان تحجّوا هذا البيت فحجّوه ، فأجابه من يحجّ إلى يوم القيامة وكان أوّل من أجابه من أهل اليمن ... .[33]

6- ya zo cikin furu'ul kafi: daga aliyu ibn Ibrahim daga babansa daga husaini ibn Muhammad daga abdawaihi ibn amir daga Muhammad ib yahaya daga ahmad ibn Muhammad baki xayansu daga ahmad ibn Muhammad ibn abu nasar daga abban ibn usmanu daga aqabatu ibn bashir daga xayansu(as) lalle Allah mai girma da xaukaka ya umarci ibrahim da gina xakin ka'aba da kuma ya xaga harsashinta ya nunawa mutane ibadunsu, sai Ibrahim tare da xansa isma'il cikin kowacce rana sai su gina sashe har suka kaia ga tuqewa  wurinn dutsen hajarul aswad, baban jafar (as) yace:  sai abu qabisu ya Ibrahim(as) lalle aki kana da wata ajiya gurina sai abu qabisu ya baiwa Ibrahim dutsen hajarul aswad ya ajiye shi a matsuguninsa, sannan lalle Ibrahim  ya yekuwa ga mutane  da zuwa aikin hajji yace: yak u mutane lalle ni ne Ibrahim masoyin Allah lalle Allah ya na umartarku da zuwa ziayrara wannan xakin domin hajji saboda haka ku ziyarce shi, sai dukkanin wanda zai hajji ya amsa masa har zuwa tashi qiyama, wanda ya fara amsa kiransa daga qasar yaman yake.

Daga nan hajjin ibrahimi ya kasance sunnar Allah matsarkaki ga shari'o'I guda uku: shari'ar musa{as) yahudu sai shari'ar isa{as}masara, da shri'ar muhammadu{s.a.w} musulmi, ya sanya al'ummar musulmi mafi alherin Allah da ya fitar domin mutane ya kammala addininsa da limamn ni'imarsa ya yardarwa mutane da muslunci matsayin addini, duk wanda ya nemi wani addini koma bayan muslunci ba za a karba daga gareshi ba, godiya ta tabbata ga Allah da ya sanya mu daga al'ummar muhammadu ya karramta mu da musluncin muhammadu na asali, muna masu riqo da nauyaya biyu{littafin Allah da tsatson annabi muhammadu s.a.w} cikin zuciya da ziri duniya da lahira, duk wanda ya ji tsoron Allah zai sanya masa mafita zai azurta shi ta inda bai tsammani, ya Allah ka azurta mu da ziyartar xakinka mai alfarma cikin wannan shekara da muke ciki da dukkanin shekaru domin darajar muhammadu da iyalansa.

 

 

 

 

 

 

 

قال الله تبارک وتعالى : (رَبِّ هَبْ ليü مِنَ الصّالِحينَ * فَبَشَّرْناهُ بِغُلامٍ حَليمٍ * فَلَمّا بَلَغَ مَعَهُ السَّعْيَ قالَ يا بُنَيَّ إِنِّي أَرى فِي الْمَنامِ أَنِّي أَذْبَحُکَ فَانْظُرْ ما ذا تَرى قالَ يا أَبَتِ افْعَلْ ما تُوْمَرُ سَتَجِدُني إِنْ شاءَ اللهُ مِنَ الصّابِرنَ * فَلَمّا أَسْلَما وَتَلَّهُ لِلْجَبينِ * وَنادَيْناهُ أَنْ يا إِبْراهيüمُ * قَدْ صَدَّقْتَ الرُّوْيا إِنّا كَذلِکَ نَجْزِي الْمحْسِنينَ * إِنَّ هذا لَهُوَ الْبَلاءُ الْمُبينُ * وَفَدَيْناهُ بِذِبْحٍ عَظيمٍ.( [34]

Allah maxaukaki matsarkaki yana cewa: ubangiji ka bani daga saliahai* sai mukai masa bushara da yaro mai hakuri* yayin da ya isa aiki tare da shi sai y ace ya xana lalle ni cikin mafrki na ganni ina yank aka ka dauba mai kake gani* sai y ace ya babana ka zartar da abin da aka umarceka da shi da sannu da yardarm Allah z aka same ni daga masu haquri* yayin da suka sallama Ibrahim ya kayar da shi ga gefan goshinsa* sai muka kiraye shi cewa ya Ibrahim ka gasgata mafarkinka*lalle wannan bala'ai ne mabayyani* muka fanseshi da abin yanka mai girma.

() 1 ـ وفي الفروع : عليّ بن إبراهيم ، عن أبيه ؛ ومحمّد بن يحيى ، عن أحمد بن محمّد؛ والحسين بن محمّد، عن عبدويه بن عامر جميعاً، عن أحمد بن محمّد بن أبي نصر، عن أبان بن عثمان ، عن أبي بصير أنّه سمع أباجعفر وأباعبدالله 8 يذكر ان أنّه لمّا كان يوم التروية قال جبرائيل لابراهيم 8: تروّه من الماء فسمّيت التروية ، ثمّ أتى مني فأباته بها، ثمّ غدابه إلى عرفات فضرب خباه  بنمرة  دون عرفة  فبني مسجداً بأحجار بيض وكان

يعرف أثر مسجد إبراهيم حتّى أدخل في هذا المسجد الذي بنمرة حيث يصلّي الامام يوم عرفة فصلّى بها الظهر والعصر، ثمّ عمد به إلى عرفات فقال : هذه عرفات فاعرف بها مناسكک واعترف بذنبک فسمّي عرفات ، ثمّ أفاض إلى المزدلفة فسميّت المزدلفة لأنّه ازدلف  إليها، ثم قام على المشعر الحرام فأمره الله أن يذبح ابنه وقد رأى فيه شمائله وخلائقه وأنس ما كان إليه  فلمّا أصبح أفاض من المشعر إلى منى فقال لاُمّه :

 

1 ya zo cikin furu'ul kafi: daga aliyu ibn Ibrahim daga babansa daga Muhammad ibn yahaya daga ahmad ibn Muhammad daga husaini ibn Muhammad daga abdawaihi ibn amir baki xayansu daga ahmad ibn Muhammad ibn abu nasar daga abbanu ibn usmanu daga abu basir cewa shi ya ji baban jafar da baban Abdullah(as)  suna ambaton cewa lokacin da ranar tarwiyya  jibrilu ya cewa Ibrahim{as}  ka tanadi ruwa sai aka kirata da sunan ranar tarwiyya, sannan ya je mina sai kwanar da shi cikinta sannan yayi sammako da shi ya zuwa Arafat sai kafa tantinsa a namratu koma bayan Arafat ya gina masallaci da fararen duwatsu ya kasance ana sanin kufaifayin masallacin Ibrahim har aka shigar da shi cikin wannan masallaci da yake a namratu ta yadda limami ke jan sallah cikinsa ranar Arafat, sai yayi sallar azuhur da la'asar ciki sannan nufi Arafat da shi yace masa nanne Arafat kasan ibaduka da shi kayi iqirarin zunubanka anan daga nan ne ake kiran wajen da Arafat, sannan kuma ya kwarar zuwa muzdalifa sai aka kirashi da muzdalifa saboda ya kussanta  gareshi, sannan ya tsaya a mash'arul haram anan ne Allah ya umarce shi da yanka xansa haqiqa ya riga ya tsinkayi halayensa da kyawawn xabi'unsa sai ya xebe haso da abin da ya kasance zuwa gareshi yayinda gari yaw aye sai ya kwarara daga mash'arul haram zuwa mina ya cewa babarsa hajara

 

زوري البيت أنت وأحتبس الغلام : فقال : يا بني هات الحمار والسكّين حتّى اُقرب للقربان فقال : أبان : فقلت لأبي بصير: ما أراد بالحمار والسكّين ؟ قال : أراد أن يذبحه ، ثمّ يحمله فيجهّزه ويدفنه قال : فجاء الغلام بالحمار والسكّين فقال : يا أبت أين القربان ؟ قال : ربّک يعلم أين هو. يا بنيّ أنت والله هو إنّ الله قد أمرني بذبحک (... فَانْظُرْ ما ذا تَرى ...)[35] قال (يا أَبَتِ افْعَلْ ما تُوْمَرُ سَتَجِدُني إِنْ شاءَ اللهُ مِنَ الصّابِرينَ )  قال : فلمّا عزم على

الذبح قال : يا أبت خمر  وجهي وشد وثاقي قال : يا بنيّ الوثاق مع الذبح والله لا أجمعهما

علیک اليوم ؛ قال أبوجعفر 7: فطرح له قرطان  الحمار، ثمّ اضجعه عليه وأخذ

المدية  فوضعها على حلقه قال : فأقبل شيخ فقال : ما تريد من هذا الغلام ؟ قال  :

اُريد أن أذبحه ، فقال : سبحان الله غلام لم يعص الله طرفة عين تذبحه ؟! فقال  : نعم ، إنَّ الله قد أمرني بذبحه ، فقال : بل ربّک نهاک عن ذبحه وإنّما أمرک بهذا الشيطان في منامک قال : ويلک الكلام الّذي سمعت هو الذي بلغ بي ماترى لا والله لا أكلّمک ، ثمّ عزم على الذبح فقال الشيخ : يا إبراهيم إنّک أمام يقتدى بک فإن ذبحت ولدک ذبح الناس أولادهم فمهلاً، فأبى أن يكلّمه . قال : أبوبصير سمعت أباجعفر 7 يقول : فأضجعه عند الجمرة الوسطى ، ثمّ أخذ المدية فوضعها على حلقه ، ثمّ رفع رأسه إلى السّماء، ثمّ انتحى 

عليه فقلّبها جبرائيل  7 عن حلقه  فنظر إبراهيم فإذا هي مقلوبة فقلّبها إبراهيم على خدّها وقلّبها جبرائيل على قفاها ففعل ذلک مراراً، ثمّ نودي من ميسرة مسجد الخيف : يا إبراهيم قد صدّقت الرّؤيا واجترّ الغلام من تحته وتناول جبرائيل الكبش من قلّة ثبير  فوضعه تحته ،

: ki ziyarci xakin in tsare yaro sai yace: ya xana kawo jakin da wuqar har in kusanta da abin kusancina, abbanu yace: sai na tamabayi abu basiru me zai yi da jakin da wuqar ? sai yace ya nufi yanka xansa sannan ya shirya jana'izarsa ya xora kan jaki ya binne shi, sai yaro ya zo da jaki da wuqa ya tambayi babansa yace ya babana iana abin yankan? Sai yace masa: ubangijinka ya san inda yake, ya xana wallahi kaine abin kusancin abin yankan  lalle Allah ya umarceni da yanka ka{ka duba me kae gani}yace {ya babana ka zartar da abin da aka umarceka  da sannu da yardarm Allah zaka sameni daga masu haquri} yace: yayin da ya yunqura yanka  yace: ya baban ka lullube fuskata  ka xaurani, sai Ibrahim ya xana yanka tareda xauri wallahi bazan iya aikata biyun ba kanka ba a yau baban jafar (as) yace:  sai wurga masa shimfixar jakin sannan ya kwantar da shi kanta ya xauko kakkaifar wuqa  ya xora ta kan maqogaransa, yace: sai wannan tsoho ya fuskanto y ace amsa me kake nufin aikatawa da wannan yaron? Sai yace ,masa insaon yanka shi ne, sai tsoho yace subhanallah yaron da ko sabon Allah bai taba aikatawa ba gwargwadon qiftawar ido shi kake son yankawa? Sai yace: na'am lalle Allah ya umarceni da yanka shi, sai wannan tsoho yace bari dai ubangijinka ya haneka  ga barin yanka shi, kaxai dai shaixan ya umarceka da yankan wannan yaro cikin mafarkinka, yace: kaiconka zancen daka ji shi ya kaini inda kake gani  a'a wallahi bazan yi tattuanawa da kai ba, sai ya yunqura ga yanka shi, sai wannan tsoho y ace: ya Ibrahim ka sani fa kaifa limami ne da ake kwaikwayonka idan ka yanka xanka mutane suma za su dinga yanka `ya`yansu bisa koyi da kai ka tsaya ka dakata,  sai Ibrahim ya qi ma yarda ya tattauna da wannan tsoho, abu basir yace:  na ji baban jafar (as) yana cewa: sai ya kwantar da shi a wurin jamaratul wusxa sannan ya xauko wuqa ya xorata kan maqogaronsa sai ya xaga kansa zuwa sama sai kuma ya karkato kansa saitake jibrilu ya sauko ya juyar da wuqar daga maqogaron yaron, saiibrahim ya dubi wuaqar sai ya ganta a juye  sai Ibrahim ya juyata ya mayar da ita kan kuncinta shi kum jibriluya qara juyar da iata zuwa qeyarta sai ya aikata haka muararn, sai aka kirashi daga hagun masallacin Haifa: ya Ibrahim haqiqa ka gasgata mafarkinka saiaka janye yaron daga qarqashinsa  saijibrilu ya kawo rago daga dutsen qullatu sabiru ya sanya ragon qasan ibrahim

وخرج الشيخ الخبيث حتّى لحق بالعجوز حين نظرت إلى البيت والبيت في وسط الوادي فقال : ما شيخ رأيته بمنى ؟ فنعت نعت إبراهيم قالت : ذاک بعلي قال : فما وصيف  رأيته معه ونعت نعته ؟ قالت : ذاک ابني قال : فإنّي رأيته أضجعه وأخذ المدية ليذبحه ، قالت

: كلاً ما رأيت إبراهيم إلّا أرحم الناس وكيف رأيته يذبح ابنه قال : وربّ السماء والأرض وربّ هذه البنية لقد رأيته أضجعه وأخذ المدية ليذبحه ، قالت : لِمَ ؟ قال : زعم أنّ ربّه أمره بذبحه ، قالت : فحقّ له أن يطيع ربّه قال : فلمّا قضت مناسكها فرقّت أن يكون قد نزل في ابنها شيء

فكأنّي أنظر إليها مسرعة في الوادي واضعة يدها على رأسها وهي تقول : ربّ لا تؤاخذني بما عملت بأم إسماعيل قال : فلمّا جاءت سارة فأخبرت الخبر قامت إلى ابنها تنظر فإذا أثر السكّين خدوشاً في حلقه ففزعت واشتكت وكان بدء مرضها الّذي هلكت فيه [36]

Wannan lalataccen tsoho ya fito  har ya haxu da wata tsoho yayin da , ta dubi xakin xakin yana tsakiyar rafi, y ace: wanne tsoho ka gani a mina? sai ya siffanta siffar Ibrahim, sai ta ce masa ai wannan mijina ne , sai tsohon ya tammabayeta wanene wannan ya yaron da tare da shi sai ya siffanta mata siffar yaron? Sai ta ce masa ai wannan xana ne,  sai yace mata lalle ni na ganshi ya kwantar da wannan yaron ya xauko wuqa zai yanka shi, sai ta ce masa me yasa? Sai y ace wai yana rayawa ce ubangijinsa ne ya umarce shi da yanka shi, sai tace: wajibi ne kansa ya zartar da umarnin ubangijinsa, sai yace: yayin da ta gama ayyukanta na hajji sai ta ji tsoron ka da wani abu mara daxi ace ya sauka ga xantakaimkace ni ina kallonta tana gaggawa cikin rafi tana mai xora hannunta a kanta tana cewa: Allah ka da kakamani da abin da na aikata kan mahaifiyar isma'il, yace: yayinda saratu ta zo aka bata labari sai ta tsaya zuwa ga xanta tana kallonsa sai ga kufan wuqa ya shata a maqogaransa sai ta gigice  ta kai kuka daga nan ciwao ya fara kamata  wanda cikinsa ta halaka ta mutu.

وفي الفروع : ذكر أبان ، عن أبي بصير، عن أبي جعفر 7 قال : أراد أن يذبحه في الموضع الّذي حملت اُمّ رسول الله 6 عند الجمرة الوسطى فلم يزل مضربهم يتوارثون به كابر عن كابر حتّى كان آخر من ارتحل منه عليّ بن الحسين  7 في شيء كان بين بني هاشم وبين بنيامية فارتحل فضرب بالعرين  [37] .

2-yazo cikin furu'ul kafi: abbanu ya ambata daga abu basiru  daga baban jafar(as) yace: ya nufi yanka shi cikin wurin da da mahaifiyar manzon Allah(s.a.w) ta xau juna biyu a wurin jamratul wusxa bai gushe ba wajen buga tantinsu suna gadarssa kakannni da kakanni har qarshen wanda ya tafi daga gareshi ya kasance wato aliyu ibn husaini(as) ciki wani abu da ke tsakanin banu hashim  da banu umayya  sai ya tafi sai aka buga shi a fili farfajiya

 وفي الفروع : عليّ بن إبراهيم ، عن أبيه ، عن أحمد بن محمّد؛ والحسن بن محبوب ، عن العلاء بن رزين ، عن محمّد بن مسلم قال : سألت أباجعفر 7 أين أراد إبراهيم  7 أن يذبح ابنه ؟ قال : على الجمرة الوسطى ؛ وسألته عن كبش إبراهيم  7 ما كان لونه وأين نزل ؟ فقال : أملح  وكان أقرن  ونزل من السماء على الجبل الأيمن من مسجد منى وكان يمشي في سواد ويأكل في سواد وينظر ويبعر ويبول في سواد [38] 

3-ya zo cikin furu'ul kafi: daga aliyu ib hashim daga babansa daga ahmad ibn Muhammad daga Hassan ibn mahbub daga ula'u ibn razinu daga muhammadu ibn muslim yace: na tambayi baban jafar(as) a ina Ibrahim ya nufi yanka xansa? Sai yace a jamratul wusxa, na tambaye shi game da ragon Ibrahim yaya launinsa ya kasance a ina aka saukar da shi? Sai yace: shuxi shuxi ne mai haske an saukar da shi daga sama a kan dutsen aimanu daga masallacin mina ya kasance yana tafiya ciki baqi yana ci daga baqi yana kallo yana kashi da fitsari cikin baqi.

وفي الفقيه : سُئل الصادق  7 عن الذبيح من كان ؟ فقال : إسماعيل لأن الله عزوجل ذكر قصته في كتابه ثم قال : (وَبَشَّرْناهُ بِإِسْحاقَ نَبِيًّا مِنَ الصّالِحينَ  . [39]

4- ya zo cikin alfaqihu: an tamabyi imam sadiq(as) game da abin yankan waye ya kasance? Sai yace: isma'il saboda lalle Allah mai girma da xaukaka ya ambaci qissara cikin littafinsa sannan yace: { munyi masa bushara da is'haq annabi daga salihai}

Riwayoyi sun sassaba kan abin yankan Ibrahim daga cikin riwayoyin akwai suka bayyana cewa isma'il ne wasu kuam suka ce is'haq ne, babu hanya ga watsi da hadisi matuqar ya kasance ingantacce, abin yanka dai ya kasance isma'il sai dai cewa shi is'haq yayi buri da fatan ace shi ne wanda aka umarci babansa da yankawa, ya kasance yana haquri ga lamarin ubangiji mai girma da xaukaka yana sallama zuciyarsa gareshi kamar haqurin xan'uwansa da sallamarwarsa sai ya kasance da hakan zai samu wata darajarsa cikin lada, sai Allah mai girma da xaukaka ya san hakan cikin zuciyarsa ya sanya masa sunan abin yanka tsakankanin mala'iku sakamakon burinsa kan hakan, an ambaci sinadin hakan da ittisali zuwa ga imam sadiq{as}[40]

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

قال رسول الله 6: «المدينة قبّة الاسلام ، ودار الايمان ، وأرض الهجرة ومبوّأ الحلال والحرام.

1-manzon Allah(s.a.w) yace: madina ita ce qubbar muslunci, giga ga imani qasar hijira, masaukin halal da haram.

قال الامام الصادق  7: «إنّ مكّة حرم إبراهيم وحرم الله، والمدينة حرم رسول الله.

2-imam sadiq(as) yace: lalle makka haramin Ibrahim ce haramin Allah ce ita ko madina haramin manzon Allah(s.a.w) ce

في الحديث الشريف عن رسول الله 6: «اللهمّ بارک لنا في مدينتنا.

3-ya zo cikin hadisi mai daraja daga manzon Allah(s.a.w): (ya ka sanya mana albarka cikin madinarmu.

قال الامام الصادق  7: «إذا دخلت المدينة فاغتسل ، قبل أن تدخلها أو حين تدخلها» وهذا يعني الطهارة من الحدث والخبث .

4-imam sadiq(as) : idan z aka shiga madina to kayi wanka kafin shigarta ko kuma lokacin da kake shiga cikinta, wannan na nufin tsarkaka daga kubusi da hadasi.

5-kamar yadda ya zama mustahabbi yin wanka don ziyarta manzon Allahs.a.w) da faximatu zahara(as) da imamai(as) da suke binne cikin maqabartar baqi'a.

6 ka da ka xaure kayanka domin zuwa masallatai domin cikin kowacce qasa a akwai masallaci da ke da falala kamar ragowar masallatai, ka da ka xaure jakar safara face ga masallatai uku sakamakon fifitar falalarsu kan ragowar masallatai, lalle kamar yadda ya zo cikin hadisi mai daraja sune: masallacin harami, masallacin annabi, da masallacin al'aqsa baitul muqaddas wanda yahudawan sahayinawa suka mamaye Allah mxaukaki ya wulaqanta su.

7 sallah a masallacin harami ladan kowacce ra'ka'a daidai yake da ladan raka'a dubu xari, sannan ladan raka'a guda xaya a masallacin annabi daidai yake da ladan raka'a dubu goma.

8 cikin birnin madina haskakka akwai masallatai da suke da tarihi kamar yadda ta fifita da falala da ziyara maziyarta na ziyartar waxannan masallatai kamar misalin masallacin quba.

An karbo daga manzon Allah(s.a.w) sallah a masallacin quba kamar umara take.

Masallacin na farko da aka gina shi kan tushen taqawa shi ne masallacin quba shi ne ya fi cancanta da tsayar da sallah cikinsa

قال الامام الصادق  7: «لا تدع إتيان المشاهد كلّها: مسجد قبا فانّه المسجد الذي أُسّس على التقوى من أوّل يوم ، ومشربة اُمّ إبراهيم ، ومسجد الفضيخ ، وقبور الشهداء ومسجد الأحزاب مع المساجد السبعة المعروفة ، والمساجد الاُخرى ويصلّي في كلّ مسجد ركعتين تحيّة للمسجد، لمن لم يصلّي فيها الصلاة المفروضة .

9 imam sadiq(as) yace: ka da kuyi watsi da zuwa wurare baki xayansu: masallacin quba lalle shi ne masallaci ta aka gina kan taqawa tun ranar fari, wurin shan mahaifiyar Ibrahim, da masallacin fadik, da qaburburan shahidai da masallacin ahzab tare da sanannun masallatai bakwai, da wasu masallatan, sannan idan ya shiga cikin kowanne masallaci yayi sallah raka'a biyu domin gaisuwa ga masallacin ga wanda bai samu sallar farillah ba.

10 a masallacin annabi mai daraja akwai kayayyakin tarihi da suke tunatar da mai ziyara wasu abubuwa da suka faru a muslunci zamanin da shuxe a zamanin manzon Allah(s.a.w) daga cikinsu akwai rauza mai daraja da ke tsakanin gidansa da mimbarinsa(tsakanin qabarina da mambarina akwai wani dausayi daga dausayin aljanna) da maimbarina akwai wata magudanar ruwa daga cikin magudanun ruwan aljanna.[41]

Akwai wasu sanannun amudai kamr amudin tuba ko kuma abu lubaba, da amudin mukallaq da hananatu ammam wanda akafi sani yau shi ne amudin a'isha da amudin sariru da mukarras da sai sauransu kamar yadda yake cikin masallacin suffa da gidan Fatima(as) da wurin sallar annabi da wurin tahajjudi da mambarin annabi da wurin da bilal alhabashi ke kiran sallah da sauransu

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

قال الله سبحانه وتعالى : (وَأَتِمُّوا آلْحَجَّ وَآلْعُمْرَةَ للهِ) [42]

Allah maxaukaki matsarkaki yace: kuma ku cika hajji da umara domin Allah.

 Lalle daga cikin cikar aikin hajjib da umara akwai ziyartar annabi da ziyartar shugaban matan duniya faximatu zahara(as) da ziyartar makwancin imamai a maqabartar baqi'a garqad, ana ziayrtarsu lokacin da suke arye ta hanyar halartar majalisansu da tarukansu, sannan ana ziyartarsu bayan wafatinsu da barinsu duniya ta hanyar ziyartar makwantansu qaburburansu da yi musu sallama da addu'a da kuka a kan qabarinsu mai, alhaji da hajiya su bayyana ayarsu ga Allah da manzonsa da tsatsonsa tsarkaka.

قال رسول الله 6: «من حجّ فزار قبري بعد موتي كمن زارني في حياتي.

1-manzon Allah(s.a.w) yace: duk wanda ya je aiki hajji ya ziyarci qabarina bayan mutuwata misalinsa kamar misalain wanda ya ziyarceni ne lokacin da nake raye.

قال  6: «من حجّ ولم يزرني فقد جفاني

 2-manzon Allah(s.a.w) yace: duk wanda yaje hajji bai ziyarceni ba haqiqa yay i mini jafa'i.

وقال  6: «من زار قبري بعد موتي كان كمن هاجر إليّ في حياتي ، فإن لم تستطيعوا فابعثوا إليّ بالسلام فإنّه يبلغني

3-manzon Allah(s.a.w) yace: duk wanda ya ziyarci qabarina bayan mutuwata ya kasance daidai yake da wanda yayi hijira zuwa gareni lokacin da nake raye, idan baku samu damar hakan ba to ku biyu zuwa greni ta hnya yi mini sallama lalle sallo gareni.

وقال  6: «من زارني فقد زار الله.

4-manzon Allah(s.a.w) yace: duk wanda ya ziyarceni kamar ya ziyarci Allah ne.

Lalle yadda lamarin yakekamar yadda idan ya yi biyayya ga manzon Allah yay i masa mubaya'a ya taimake shi ya jibance shi to haqiqa yayi xa'a da mubaya'a da taimako  da jibanta ga Allah kai tsaye, domin ita annabta tauhidi ce a taqaice, ta haka lamarin yake ga wanda ya ziyarci manzon Allah kamar Allah ya ziyarta, lalle shi cikin ziyararsa ubangiji na yin tajalli ga mai ziyara, lalle halartar annabi(s.a.w) halartar Allah ne duk wanda ya kasance cikin hallarar annabi kamar ya kasance cikin hallarar Allah mai girma da xaukaka haka ga wasiyin manzon Allah(s.a.w) shi madubi ne ga kyawun ubangiji da girmansa lalle su mabayyanar kyawawan sunayen Allah ne da siffofinsa maxaukaka su halifofinsa ne  cikin halittu da xabi'a da abin da ya buya daga xabi'a daga abubuwa marasa jiki su misali ne a duniyar malakut da jabrut.

ـ قال أميرالمؤمنين علي  7: «أتمّوا برسول الله حجّكم إذا خرجتم إلى بيت الله، فان تركه جفاء، وبذلک اُمرتم ، وأتمّو بالقبور التي ألزمكم الله عزّوجلّ حقّها وزيارتها وأطلبوا الرزق عندها.

5 -sarkin muminai ali (as) yace: ku cika hajjinku da manzon Allah idan kun fito zuwa xakin Allah, lalle barinsa jafa'I ne, da haka aka umarceku, ku cika da qaburburan da Allah ya lazimta muku haqqinta da ziyararta ku nemi arziqi a wurin.

Lalle wuarae masu daraja da qaburbura masu tsarki suna daga mahallan amsa addu'a, kamar yadda ake amsa addu'a cikin wasu kwanaki da darare masu albarka kamar misalin dararen juma'a da yininta da dararen lailatul qadari da kwanakin watan Ramadan da makamantansu daga lokuta da wurare da yake son a ambace shi cikinsu.

Ka sani cewa qaburbura annabawa da wasiyyai da salihai na da haqqoqi da Allah ya lazimta su kawukanmu wanda ya tilas mu sauke waxannan haqqoqi, daga cikin waxannan haqqoqi akwai ziyarar waxannan qaburbura da raya su a baxinance ta hanyar halartarsu yau da gobe ba qaqqautawa haka raya su a zahirance ta hanyar xaga gininsu da sabunta ginin da faxaxasu da dai makamancinsu.

عن يحيى بن يسار: حججنا فمررنا بأبي عبدالله الصادق  7 فقال  : حاج بيت الله وزوّار قبر نبيّه وشيعة آل محمّد هنيئاً لكم .

6 -daga yahaya ibn yasar: munyi haje sai muka wuce ta gefan baban Abdullah sadiq(as) yace: mai ziyartar xakin Allah da maziyarta qabarin annabi da shi'ar iyalan Muhammad madallah madallah gareku.

عن عامر بن عبدالله قال : قلت لأبي عبدالله 7: إنّي زدت جمّالي دينارين أو ثلاثة على أن يمرّ بي إلى المدينة فقال : قد أحسنت ما أيسر هذا تأتي قبر رسول الله وتسلّم عليه ، أما أنه يسمعک من قريب ، ويبلغه عنک من بعيد.

7- daga amir ibn Abdullah yace: na cewa baban Abdullah(as) lalle ni ina qarawa wanda na hayi raquminsa dinare biyu zuwa uku bisa ya wuce dani ta madina sai yace: ka kyauta me yafi haka sauqi ka je qabarin manzon Allah kayi sallama gareshi amma lalle shi yan jin sallamrka daga kusa kusa sannan yana isowa gareshi daga wurinka daga nesa.

عن رسول الله 6: من أتاني زائراً كنت شفيعه يوم القيامة ، وكتبت له حجّتان مبرورتان مع رسول الله  6، وكان في جواره ودرجته في الجنّة يوم القيامة ، ويخلّصه من الذنوب ، وكذلک من زار أميرالمؤمنين علي وفاطمة الزهراء وأولادهم الأئمّة الأطهار :.

8- daga manzon Allah(s.a.w) : duk wanda ya ziyarceni lalle ni zan kasance mai cetonsa ranar qiyama, sannan za'a rubuta masa karbabbiyar hajji guda biyu tare da manzon Allah(s.a.w) zan kasance cikin maqotaka da shi da darajarsa cikin aljanna ranar qiyama, zai tsira daga zunubai, haka wanda ya ziyarci sarkin muminai ali da Fatima zahara da `ya`yansu tsarkaka(as)

 

عن الامام الباقر 7: إنّما أمر الناس أن ياتوا هذه الأحجار فيطوفوا بها ثمّ يأتونا ويخبرونا بولايتهم ، ويعرضوا علينا نصرهم[43] .

9- daga imam baqir(as): kaxai dai an umarci mutane da su jewa waxannan duwatsu suyi musu xawafi sannan su zo wajanmu su bayyana mana wilaya su bijirar da taimakonsu gareni

وعنه  7: تمام الحجّ لقاء الإمام .

10- daga gareshi(as) cikar hajji saduwa da imami

لما سئل الباقر 7 بما نبدء بمكّة أو المدينة ؟ قال : إبدء بمكّة وإختم بالمدينة فانّه أفضل .

11- yayin da aka tambayi imam baqir(as) da mai zamu fara shin da makka zamu fara ko da madina? Sai yace: ku fara da makka ku kammala da madina lalle shi yafi falala.

Bai buya baga wanda ya ziyarci madina da cewa da farko zai samu falalar xaura ihrami daga miqatin shajara wanda anan manzon Allah (s.a.w) ya xaura ihrami

 () 11 ـ قال الامام الباقر 7: ابدؤوا بمكّة وإختموا بنا.

12- imam baqir(as) ku fara da makka ku hatta da ziyartarmu.

13 lalle manzon Allah(s.a.w) shi ne haqiqar muhammadiya mafi girma lalle shi ne mafi kammalar mutum daga shi kuma sai sarkin muminai ali(as) sai kuma faximatu(as) sai imam shabiyu lalle su mabayyanar sunan Allah ne mafi girma, yayin da Allah matsarkaki ya kasance nesantar himma bai riskarsa, zurffin kaifin basira bai samunsa to haka ma sunayensa kyawawa da siffofinsa maxaukaka da mabayyanar sunansa mafi girma, cikin kowanne zamani akwai wani mabayyana da tafiyarwar Allah cikin wilayarsa ta kasantarwa ckin halittu wanda shi ne kammalallen mutum, da wannan mabayyanar

 (ليس كمثله شيء)

Babu wani abu da ke misalta shi.

Ke kasance cikin baki xayan lamurran kyawu da girma da kamala, ba zai yiwu a kwatanta ahlul baiti da kowa ba, kamar yadda bai yiwuwa ka kwatata Allah da kowa kai hatta manzon Allah da iyalnsa bai yiwuwa ka kwatatanta su da Allah matsarkaki da ragowar halittu baki xaya. Saboda haka sai ka lura.

14 daga cikin mafi muhimmancin ayyukan musulmi da musulma shi ne sanin imamai tsarkaka: lalle duk wanda yam utu bai san imamin zamaninsa bay a mutu mutuwar jahiliya, mutuwar kafirci da bata da munafunci, ya kai mai ziyara da ke mai ziyara ku san imamin zamninku lalle daga cikin cikar hajji saduwa da imami da sninsa da biyayya gareshi da wilayarsa da soyayyarsa cikin zuciya da raya kufaifayinsu da ilimansu da ilimi mai amfani da aiki na gari da gangar jiki da ruhi da zuciya da ziri, lalle tsakankaninku akwai tsatson annabinku suna linzamin gaskiya tutocin addini sunna gasgatatta saboda haka ku sauke su da mafi kyawun masaukan qur'ani ku gangara garesu kwatankwacin gangarar mai jin qishirwa kewa ruwa.[44]

Ya zo cikin ziyaratul kubra daga maulana hadi(as):

«أشرقت الأرض بنوركم ، وفاز الفائزون بولايتكم ، وبكم يسلک إلى الرضوان ، وعلى من جحد ولايتكم غضب الرحمن

qasa ta haskaka da haskenku, masu rabauta sun rabauta da wilayarku, da kune ake shiga zuwa ga yardar Allah, fushi Allah ya tabbata kan wanda yayi jayayya da wilyarku.

قال أميرالمؤمنين  7: «لا يقاس بآل محمّد من هذه الاُمّة أحد، ولا يسوى بهم من جرت نعمتهم عليه أبداً، هم أساس الدين وعماد اليقين ، اليهم يفيء الغالي ، وبهم يلحق التالي ، ولهم خصائص حق الولاية وفيهم الوصيّة والوراثة[45]  .

Sarkin muminai ali(as) yace: ba a kwatanta iyalan muhammadu da kowa cikin wannan al'umma, ba a daidaita su da wanda ni'imarsu ta gudana kansu har abada, sune tushen addini wanda yayi guluwi garesu ke dawowa wanda zai daga baya su zai riska, suna da kebantattu haqqin wilaya cikin wasiya take da gado.

15- lalle ahlul baiti da imamai tsarkaka bisa la'akari da zamani su kamar daren lailatul qadari suke,idan kuma anyi la'akri da wuri da mahalli to su kamar ka'aba ce cikin kaxaitarsu cikin muqamai da matsayi su ba'a kwatantasu da kowa.

16- lalle dangantakar ruhi da soyayya da suluki da hankali tare da su na lamintar da azurta da arabauta ta har abada, kamar yadda yake kasancewa daga kiyayae alaqawali tare da imamai wanda daga cikin kiyaye wannan alqawali akwai ziyartarsu tsarakaka.

قال الامام الرضا 7: «إنّ لكلّ امام عهداً في عنق أوليائه وشيعته ، وإنّ من تمام الوفاء بالعهد وحسن الأداء زيارة قبورهم ، فمن زارهم رغبة في زيارتهم وتصديقاً بما رغبوا فيه ، كان أئمّتهم شفعاءهم يوم القيامة [46] .

Imam rida(as)yace: lalle kowanne imami na da alqawali kan wuyan masoyansa da shi'arsa, lalle daga cika alqawali da kyautata sauke nauyi akwai ziyartar qabarburansu, duk wanda ya ziyarce su bisa qauna cikin ziyararsu da gasgatawa cikinshi, imamansu za su kasance masu cetonsu ranar qiyama.

17- lalle ziayara na nufin mai ziyara mai soyayya da qauana mai jibanta ya halarci qabarin wanda yake ziyarta, wai shin menen addini in ba soyayya ba? lalle son wanda Allah ke so na daga cikin soyayyar Allah, ita ziyara na daga ckin mafi qayatarwa da kyawu daga mabayyanr soyayyar Allah ga annabi da iyalansa, sannan daga mafi foti sararin abin da ke lazimta soyayyar haqiqa sune biyayya da sallamawa tsantsa.

 (إِن كُنْتُمْ تُحِبُّونَ آللهَ فَاتَّبِعُونِي يُحْبِبْكُمُ آللهُ .( [47]

Idan kun kasance kuna son Allah to bini Allah zai souk. Lalle daga cikin mafi amfanin abubuwa bayan muslunci da imani da Allah matsarkaki shi ne son annabi da iyalansa: mutum na tareda wanda  yake so.[48]

قال الله سبحانه : (مَن يُطِعِ آللهَ وَآلرَّسُولَ فَأُولئِکَ مَعَ آلَّذِينَ أَنْعَمَ آللهُ عَلَيْهِم مِنَ آلنَّبِيِّينَ وَالصِّدِّيقِينَ وَآلشُّهَدَاءِ وَآلصَّالِحِينَ وَحَسُنَ أُولئِکَ رَفِيقاً).[49]

Allah matsarkaki yace: duk wanda yayi xa'a ga manzon Allah waxannan suna tare da waxanda Allah yayi musu ni'ma daga annabwa da masu gaskiya da shahidai da salihai waxannan sun kyautata zama abokan tafiya

18- lalle daga cikin ladabin ziyara da halarta shi ne neman izini yayin shiga;

 (يَا أَيُّهَا آلَّذِينَ آمَنُوا لاَ تَدْخُلُوا بُيُوتَ آلنَّبِيِّ إِلاَّ أَن يُؤْذَنَ لَكُمْ )[50]  (إذا دُعيتُمْ فادْخُلوا( [51]

Ya ku waxanda sukayi imani ka da ku shiga gidaje face bayan an baku izini. Idan aka kirayeku ku shiga.

Wajibi ne kan masu ziyara da kada su sake su cutar da annabinsu da iyalansa ta hanyar zakkewa sabo da munanan zunubai.

 (وَلاَ مُسْتَأْنِسِينَ لِحَدِيثٍ إِنَّ ذلِكُمْ كَانَ يُؤْذِي آلنَّبِيَّ)[52]

Ba masu tsayawa yin hira ba lalle wannan na cutawa annabi.

Idan yin hira ya kasance yana cutawa annabi ta qaqa kuwa bazai cutu da aikata sabo ba da zunubi? Lalle wanda ya cutaway Allah da manzonsa la'anar Allah da manzonsa da mala'iku ta tabbata kansa. Ita la'ana na nufin kora daga rahamar Allah da manzonsa, Allah ka tsaremu.

Sai ka ziyarci manzo da iyalnsa tsarkaka domin tuba da istigfari.

19- daga cikin ladubban muslunci cikin halartar manzonsa Allah(s.a.w) shi ne kada ka xaga sautinka

 (يَا أَيُّهَا آلَّذِينَ آمَنُوا لاَ تَرْفَعُوا أَصْوَاتَكُمْ فَوْقَ صَوْتِ آلنَّبِيّ)[53]ِ

Ya ku waxanda kukayi imani ka da ku xaga satinku sama da sautin annabi. Lalle hakan na gurbata ayyuka.

 (إِنَّ آلَّذِينَ يَغُضُّونَ أَصْوَاتَهُمْ عِندَ رَسُولِ آللهَ أُولئِکَ آلَّذِينَ آمْتَحَنَ آللهُ قُلُوبَهُمْ لِلتَّقْوَى لَهُم مَغْفِرَةٌ وَأَجْرٌ عَظِيمٌ).[54]

Lalle waxanda ke qasa qasa da sautin wurin sautin manzon Allah waxannan sune waxanda Allah ya jarrabci zuciyarsu da taqawa suna da gafara da lada mai girma.

(وَلاَ تَجْهَرُوا لَهُ بِالْقَوْلِ كَجَهْرِ بَعْضِكُمْ لِبَعْضٍ أَن تَحْبَطَ أَعْمَالُكُمْ وَأَنتُمْ لاَ تَشْعُرُونَ[55]  .(

Ka da ku bayyanar da sauti a gareshi da Magana kamar yadda kuke bayyanarwa  sashenku ga sashe ayyukanku za su gurbace halin baku sani ba.

(إِنَّ آلَّذِينَ يُنَادُونَکَ مِن وَرَاءِ آلْحُجُرَاتِ أَكْثَرُهُمْ لاَ يَعْقِلُون)َ.[56]

Waxannan da suke kiranka daga bayan xakuna mafi yawansu basu da hankali.

(إِنَّا أَرْسَلْنَاکَ شَاهِداً وَمُبَشِّراً وَنَذِيراً * لِتُؤْمِنُوا بِاللهَ وَرَسُولِهِ وَتُعَزِّرُوهُ وَتُوَقِّرُوهُ[57]  .(

Lalle mun aikoka shaida maai bushara da gargaxi*domin kuyi imani da Allah da manzonsa ku qarfafa shi ku girmama shi)

Saboda haka girmama da karramashi annabi da iyalansa da duk wanda ya bi sawunsu lalle na daga cikin ibadar Allah

 (ذلِکَ وَمَن يُعَظِّمْ شَعَائِرَ آللهَ فَإِنَّهَا مِن تَقْوَى آلْقُلُوبِ.([58]

Waxancananka duk wanda ya girmama ibadojin Allah lalle ita tana daga taqawar zuqata.

20- Allah maxaukakin sarki na cewa:

 

 (يَا أَيُّهَا آلَّذِينَ آمَنُوا لاَ تَدْخُلُوا بُيُوتَ آلنَّبِيِّ إِلاَّ أَن يُؤْذَنَ لَكُمْ  [59].(

Ya ku waxanda kukayi imani ka da ku shiga gidaje face bayan anyi muku izini.

Bai buya ba cewa ana kafa dalili da faxin Allah maxaukaki:

 (يا أيُّها الذين آمنوا)

Ya ku waxanda sukai imani.

Lalle shi mumini ana masa izini shiga da liyafar annabi mai albaraka, kamar yadda a farko gayyatarsa ake sannan kuma ai masa izini

 (إذا دُعيتُمْ فادْخُلوا.( [60]

Idan aka gayyace ku ku shiga.

Da wannan gayyata ne mai ziyara zai zan kabakin annabi wadda cikinsa akwai abin da rai ke sha'awa da abin da idanuwa ke daxaxa da ganinsu dama abin da xan adam bai taba tunaninsa ba sai ya has ya qoshi daga daga daddaxan ruwa ya ci daga abincin ilimai da ma'arifa kamar yadda ya zo cikin faxin Allah maxaukaki:

 (فَلْيَنظُرِ آلانسَانُ إِلَى طَعَامِهِ )[61]

Mutum yayi duba zuwa ga abincinsa.

 قال الامام الباقر 7: أي إلى علمه ممّن يأخذه .

Imam baqir(as) y ace: ma'ana yayi duba ya zuwa iliminsa daga wanne mutum zai koyo ilimin.

Abincin Allah da annabi da waliyinsa, kaxai dai ana nufin ilimi da ma'arifa da abubuwa da sirrikan xabi'a da abin da ya buyar mata.

Daga cikin sharuxxan ladubban liyafa ga wanda ya nemi a ciyar da shi daga abincin annabi da iyalansa shi ne ka da ya samu natsuwa da zantukan wasunsu

فالطعام الإلهي والنبوي والولوي ، إنّما يعني العلوم والمعارف والحقائق وأسرار الطبيعة وما ورائها.

(وَلاَ مُسْتَأْنِسِينَ لِحَدِيثٍ إِنَّ ذلِكُمْ كَانَ يُؤْذِي آلنَّبِيَّ فَيَسْتَحيي مِنْكُم[62].(

Ba masu tsayuwa hira ba wannan ya kasance yana cutar da annabi shi kuma annabi yana jin kunyarku.

Abin mamaki: shin wanda ke xebe haso da kasuwanni birni da hajarsu da suka zo daga waje yake kai kawo daga shago zuwa shago, yake jin daxin bin wuraren shashanci da cin nau'I nau'I da kala kalar abincin da gantali tsakankanin otel otel anya kuwa zai daxaxa da ganawa da annabi zai samu nutsuwa kuwa da ziyartasa? Nesa nesa ina har abada.

Ka kame ckinka daga ciye ciye barkatai lalle mafi yawa yawan masu qoshi a duniya sune ska fi kowa shan yuwan ranar qiyama.

21- daga ckin saqafarmu da wayewarmu da aqidunmu cikin makarantar ahlul baiti imaman addini: lalle manzo mafi girma  da faxima zahara da imamai shabiyu rayayyu wurin ubangijinsu suna azurtuwa lalle sune shaidu kan halittu suna ji suna gani da izinin Allah matsarkaki, kamar yadda muke karantawa cikin neman izinin shiga

)وَاَعْلَمُ اَنَّ رَسُولَکَ وَخُلَفآئَکَ عَلَيْهِمُ السَّلامُ اَحْيآءٌ عِنْدَکَ يُرْزَقُونَ، يَرَوْنَ مَقامى وَيَسْمَعُونَ كَلامى، وَيَرُدُّونَ سَلامى).[63]

 Na san cewa lalle manzonka da halifofinka amincin Allah ya tabbata garesu su rayayyu ne wurinka ana azurtasu suna gani inada nake tsaye suna jin kalamina suna bada amsar gaisuwata.

22- lalle daga cikin sirrikan ziyara shi ne xaukakuwar darajoji ranar qiyama da kewayar salatin Allah da mala'iku domin mutum ya rayu cikin hasken Allah

 (هُوَ آلَّذِي يُصَلِّي عَلَيْكُمْ وَمَلاَئِكَتُهُ لِيُخْرِجَكُم مِنَ آلظُّلُمَاتِ إِلَى آلنُّورِ) . [64]

Shi ne wannan wanda yake salati gareku da mala'ikunsa domin ya fitar daku daga duhu zuwa ga haske.

Daga cikin natijojin ziyara akwai xaixaita haske da yaxa shi cikin rayuwa da tsira daga dattin xabi'a da duhunta domin kaiwa ga hasken Allah da kusanta daga gareshi mafi kusa daga zira'a biyu ko mafi kusa daga haka, kamar yadda yake cewa shi Allah kusa yake daga bawansa fiye da kusancn jjyar wuya.

23- lalle mace mai zyara da namiji mai ziayara suna daxaxa da sunayen manzon Allah(s.a.w) lalle shi yana jin sanyin wilaya da nutsuwar taqawa cikin gabbansa da zuciyarsa, aminatacce ruhi yana saukar da shi kan zuciyarka, sai ga hawaye na kwarara da shauki da yin nadama an zunabaai da gafala, ya tsira da ubuta daga bushewar zuciya da daskarar idaniya.

24- lalle karbabbiyar ziyara gasgatatta tana qara sanin Allah ga maziyarta, kaamr yadda sanin Allah ke qara falala da xaukakar darajoji, awai dangantaa tsakaninsu amar danganta tsakanin imani zurfaffa da aiki nagari sai ya qaru daga falalar Allah da falalar manzonsa da iyalansa tsarkaka

 (أَغْنَاهُمُ آللهُ وَرَسُولُهُ مِن فَضْله( [65]

Allah da manzonsa sun wadatasu daga falalarsa.

انّ الله سبحانه (وَآلَّذِي هُوَ يُطْعِمُنِي وَيَسْقِينِ )[66]  (وَأَنَّهُ هُوَ أَغْنَى وَأَقْنَى )[67]

Lalle Allah matsarkaki(wanda shi ne ke ciyar dani da shayar dani) (lalle shi ne wanda ya azurta ya wadatar)

Manzon Allah da tsatsonsa tsarkaka shi ne cikaken mutum na ainahi wanda ya kasance mabayyanar wadatar Allah,

 (وَلَوْ أَنَّهُمْ إِذ ظَلَمُوا أَنْفُسَهُمْ جَاءُوکَ فَاسْتَغْفَرَوا آللهَ وَآسْتَغْفَرَ لَهُمُ آلرَّسُولُ لَوَجَدُوا آللهَ تَوَّاباً رَحِيما)ً[68]

Da ace su yayin da suka aikata zalunci sun zo wajenka su nemi gafarar Allah manzon Allah ya nema musu gafara lalle da sun sami Allah mai karbar tuba mai jin qai.

Yakamata maziyarta maza da matansu su sadaukar da bakin qoqarinsu cikin kiyaye ladubban liyafa cikin birnin madina haskakka kuma su amfanu da ita da ganin masoyinsu manzon Allah mafi karamci da tsatsonsa tsarkaka.

25- kowanne daga ckinsu daga manzo dea faxima da imamai tsarkaka tu daga imam Hassan mujtaba da zainul abidini aliyu ibn husaini da imam baqir muhammadu ibn ali da iamam sadiq jafar ibn Muhammad sunada ziyarori masu yawa kamar yadda yake cikin littfan addu'a da ziyarori, lalle daga cikin mafi sauqin ziyarar manzon Allah(s.a.w) ita ce ziyarar da aka rawaito daga imam sadiq(as):

«اَسْئَلُ اللهَ الَّذِى اجْتَباکَ وَاخْتارَکَ وَهَداکَ وَهَدى بِکَ، اَنْ يُصَلِّىَ عَلَيْکَ صَلاةً كَثيرَةً طَيِّبَةً.

Ina roqon Allah wanda ya zabeqa ya shiryar da kai da yayi salati gareka salati mai yawa tsarkakka.

26- ya zo cikin falalar ziyarar faxima zahara(as) cewa duk wanda ya ziyarceta yanada aljanna.

Zai sallama gareta daga wurarae uku a qabarinta da qabarin manzon Allah(s.a.w) cikin raula tsarkakka da maqabartar jannatul baqi'a. qaxan dai ita faxima ta yi wasiyya da a boye kabarinta domin ta shelanta cewa an zalunceta a tarihi har zuwa bayyyna imamu mahadi (aj) domin ya xauki fansar daga waxanda suka zalunceta Allah ya la'ancesu.

27- haqiqa ya zo cikin falalar ziyarar imamai da ke kwanace a maqabartar baqi'a da dukkanin zuriyar manzon Allah(s.a.w) daga shi manzon Allah(s.a.w) cewa duk wanda ya ziyarceni ko kuma ya ziyarci xaya daga ckin zuriyata zan ziyarce shi ranar qiyama zan ceceshi daga tsorace tsoracenta.

27- daga zaidu shahham yace: na cewa baban Abdullah(as) meye ladan wanda ya ziyarci xaya daga cikinku? Sai yace: misalinsa misalin wanda ya ziayrci manzon Allah(s.a.w)

Haqiqa an rawaito kamar yadda ya gabata ccewa lalle wanda ya ziyarci manzon Allah(s.a.w) dai yake da wanda ya ziyarci Allah. Duk wanda ya ziyarci xaya daga ckin imamai tsarkaka kamar ya ziyarci Allah a al'arshinsa ta qaqa haka ba zata kasance ba ai duk wanda ya sha inuwa da tushen bishiya kai tsaye ya kamar ya sha inuwar reshenta ne.

29- imam sadiq(as) yace: duk wanda ya ziyarceni za a gafarta masa zunubansa kuma bazai mutu cikin talauci ba.

30- daga qarfafaffen mustahabbi akwai ziyartar shugabanmu hamza shugaban shahidai da shahidan yaqin uhudu lokacin ziyarar z aka ambaci jaraumtakarsu da sadaukarwarsu da irin kariyar da suka bawa addini da aqida cikin tafarkin Allah, shugabarmu faxima zahara(as) ta kasance tana ziyartar qabarin baffanta hamza cikin kowanne sati sau biyu ranar litinin da ranar alhamis.

وفي خبر: تأتي قبور الشهداء كلّ غداة سبت فتأتي قبر حمزة فتترحّم عليه وتستغفر له . [69]

Ya zo cikin hadisi: cewa faxima tana zuwa qaburburan shahidai a dukkanin safiyar asabat tana zuwa qabarin hamza ta nema masa rahama da gafara.

31- kamar yadda mustahabbi ne ziyartar rabautattu daga sahabbai maza da mata muminai kamar `ya`yan annbi da matayensa nagargaru da gwaggwansa tsaftatattu, kamar ummul banin da halimatus sadaiya, kamar yadda z aka ziyarci aqilu ibn abu xalib da Ibrahim mu'azzam xan annabi(s.a.w) da isma'il xan imam sadiq9as) da shahidan uhudu da hurratu cikin maqabartar baqi'a da sauransu daga muminai maza da mata.

Sannan ka sani cewa ita fa ziyartar qaburbura na daga cikin abin da shari'a ta rinjayar cikin dukkanin mazhabobin muslunci babu mai inkari haka sai mai qin gaskiya da wanda ke da ciwo a zuciyarsa, Allah ya qara musu ciwo.

Haqiqa wasu tsiraru daga mabiya tsarin banu umayya marasa asali amuslunci suna kafirta masu ziyartar qaburbura da masu safara zuwa ga qaburbura kai hatta maziyarta qabarin manzon Allah(s.a.w) tuni malamai suka miqe don tona masu asiri da bayanin batan da suke kai da taka musu birki cikin qarin haske kan ma'anar ziyara fiye da zamanin da ya shuxe. Da kuma tabbatar da ingancin ziyara da rinjayar da ita a shri'ance lalle ita ziyara na daga cikin ibadar kusantar Allah da xa'a. lalle qaburburan annabwa da wasiyyai da saliahan bayi mazansu da matansu yana daga cikin abubuwa dake gasgata gidan ilimi da wuraren saukar rahamar Allah shi qofar da ake zuwarwa Allah ne.

Domin qarin fa'idantuwa da basira zan xan yi ishara zuwa ga abin da babban malami mai dandaqe ilimi alnaraqi daga littafinsa mai daraja[70] ckin ziyarar wuirarae masu daraja domin bayanin ba'arin ribobinta da fa'idojinta da kufaifayinta cikin duniya da lahira, ya na cewa: ka sani lalle tsarkakkun ruhi qarfafa musammam ruhin annabawa da imamai tsarkaka idan jikkunansu masu daraja suka qare sukai fana'I suka fita daga jikkunan suka tsallaka zuwa duniya da babu jikkuna suna kasancewa ckin tuqewar kewaya da mamaya kan wannan duniya al'amuran wannan duniya ya yayewa garesu, suna qarfi da iko kan tasiri da tasarrufi cikin madar wannan  duniya, ta fuskanin wilaya takwiniyyya da izinin Allah, kamar misalin mu'ujizozi da karamomi, wanda ke halartar qaburburansu domin ziyartarsu zai kasance yana tsinkayar wannan lamari, musammam ma qaburburansu da makwantansu ruhinsu tsarkaka maxaukaka, da mhallan halartar inuwarsu haskakka ta barzahu, lalle su a wancan waje suna suke shaida faxinsa:

، (بل أحياء عند ربهم يرزقون)

Bari dai su rayayyu ne suna azurtuwa wurin ubangijinsu.

Daga abin da y aba su daga falalarsa suna farin ciki, su cikar ilimin Allah ne saqi babu qaidi ga mai ziyartarsu da mai halartar qaburburansu, da abin da ke zuba daga garesu d=daga roqo da kamun qafa tawassali da neman ceto da magiya da naci take sai iskar sanyaya ta biyan buqatarsu ta mamaye su da luxufinsu, haskensu ya kwarara kansu, su nemar musu ceton biyan buqatarsu wajen Allah da samun nasara cikin qudure qudurensu da nema musu gafara da yayaewar bala'insu. Wannan shi ne sirri cikin qafafar mustahabbancin ziyartar annabi(s.a.w) da iyalansa tsarkaka. Da abin da ke cikinta daga sadar da zumunci da su da biyyayyarsu da amsa kiransu da shigar da farin ciki kansu da sabunta alqawalin wilayarsu bisa ishara zuwa hadisin imam rida(as) cewa daga ckin alqawalin imam kan waxanda yake shugantaka shi ne ziyartarsa lokacin rayuwarsa da bayan mutuwarsa da raya lamarinsu, ishara zuwa ga ingantaccen hadisin nan da ke cewa: (ku raya lamarinmu Allah yayi rahama ga wanda ya raya lamarinmu)

Da xaukaka kalmarsu da karya maqiyansu,lalle ziyartar qaburburansu tana kasancewa kamar qaya a cikin idaniyar maqiyansu daga munafukai maza da mata, kowanne xaya daga cikin waxannan lamurra na daga cikin abubuwan da girman ladansu bai buya ba da mamakon sakamakonsu, wannan na nufin lalle qari kan ladan ziyara to za a saka masa da lada kan wannan niyyar tasa ta gari. Ta qaqa ziyararsu ba zata kasance mafi kusanci ibada ba da mafi xaukakar xa'a ba.

Tare da cewa ziyarar mumini kaxai ta fuskanin kasantuwarsa mumini ta na da lada mai yawa, lalle qarfafa da kwaxaitawa kan hakan ya zo a shari'a tsarkakakka, idan har halin mumini ya zama haka bisa kasantuwarsa mumini, to mai kake zato daga waxanda Allah ya katangeshi daga aikata kuskure ya tsarkakeshi daga aikata dukkanin sabo, ya akashi ga dukkanin halittu baki xaya, ya sanya shi hujjarsa kan talikai ya yarda shi matsayin imami ga muminai, abi kayi ga dukkanin musulmai, saboda shi ne aka halicci sammai da qassai, ya sanya shi siraxinshi tafarkinsa dalilinsa da idonsa ya kuma sanya shi qofarsa da ake zuwar masa daga gareta, ya sanya shi haskensa da ake haskaka da shi da kuma amininsa a cikin garinsa, ya sanya shi tsani tsakaninsa da bayinsa tun daga manzanni da annabawa da imamai da waliyai, Magana ta qare Allah ya xaukaka muqamin annabi.

Ina cewa: dukkanin abin da naraqi ya ambata daga siffofi kaxai dai ingantattun dalilai suna qarfafarsa daga hankali da qur'ani da sunna, kamar yadda yake tabbatacce cikin mahallinsa, kaxai dai mai ziyara daga mata da maza na qaruwa da lada da matsayi da qaruwar saninsu ga wanda suke ziyarta, duk wanda ya ziyarci manzon Allah(s.a.w) ko xaya daga ckin imamai tsarkaka ya mai sanin haqqinsa ya na mai imani da cewa shi imamin wajibi neai masa xa'a to aljanna ta wajaba kansa, bisa fuskanin hukuntawa ba da ban samuwar shamakai ba daga zunubai da sabo. Shi sanin imamishi ne gundarin ziyara saboda haka sai a lura, Allah ne abin neman taimako.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

dangantaka na nufin qarfaffiyar alaqa tsakanin muatane biyu da qauna da xa'a da rahama ke samu daga gareta idan ita alara ta kasance domin Allah da tsarkin niyya, lalle ita alaqa tsakanin manzon Allah(s.a.w) da al'ummarsa wadda akaiwa rahama matsakaiciya, kaxai dai ita alaqa ce ta addu'a da aminci.

Bayanin haka:

Haqiqa Allah matsarkaki ya umarci annabinsa yayin karbar sadaqa da zakkar wajibi da mustahabbi da yayi musu addu'a da salati, maxaukaki yace:

 (خُذْ مِنْ أَمْوَالِهِمْ صَدَقَةً تُطَهِّرُهُمْ وَتُزَكِّيهِم بِهَا وَصَلِّ عَلَيْهِمْ إِنَّ صَلاتَکَ سَكَنٌ لَهُمْ)[71] .

Ka karbi sadaqa daga dukiyoyinsu kana tsarkakesu da tabbatar da kirkinsu kuma kayi musu addu'a lalle adddu'arka natsuwa ce garesu.

Kamar yadda sarkin muminai ali(as) yayi umarni da suyi salati ga annabinsu(s.a.w) Allah ne ya fara salati ga annabinsa da kansa cikin faxinsa maxaukaki:

 (إِنَّ آللهَ وَمَلاَئِكَتَهُ يُصَلُّونَ عَلَى آلنَّبِيِّ يَا أَيُّهَا آلَّذِينَ آمَنُوا صَلَّوا عَلَيْهِ وَسَلِّمُوا تَسْلِيماً)[72]

 Lalle Allah da mala'ikunsa suna salati ga annabi yak u waxanda sukayi imani kuyi salati gareshi ku sallma sallamawa.

Sannan Allah matsarkaki maxaukaki ya umarci annabinsa mafi karamci da yin sallma ga maziyartansa sai mai girma da xaukaka yace:

 (وَإِذَا جَاءَکَ آلَّذِينَ يُؤْمِنُونَ بِآيَاتِنَا فَقُلْ سَلاَمٌ عَلَيْكُمْ [73] .(

Idan waxanda suaki imani da ayoyina suka zo maka k ace musu salamu alaikum.

Manzon Allah(s.a.w) ya kasance mai saurin yin sallama gabanin wani ya gabace shi ya kasance shi yake fara yin sallama ga mutane cikin rayuwarsa, haka lamarin yake bayan rayuwarsa tare da maziyartansa da masu yi masa sallama, wannan wata bushara ce mai farantawa ga masu masu zuwa makka da masu ziyara ga qabariin manzon Allah(s.a.w) lalle su gabanin suyi sallama gareshi shi tuni yake gabatarsu da sallama, ita sallamar annabi babu ko kokwanto cikinta akwai aminci daga dukkanin wani abu daga cuta a cikin jikkuna da ruhi, jigo shi ne suka kasance muminai domin faxinsa maxaukaki: idan waxada suaki imani suka zo maka) ba munafukai ba da waxanda suka sabawa ahlul baiti waxanda suke cutar da annnabinsu da karkata daga hanyarsa da shiriyarsa da sunnoninsa suna masu wadatuwa da bawon muslunci suna watsi da totuwarsa da madararsa. Sai Allah ya umarci muminai da yin sallama.

Daga cikin kufaifayin alfanun da mai ziyara kae samu duniya da lahira:

Lalle cikin ziyararsa da sallamrsa da salatinsa ga annabi akwai kufaifayin masu girman gaske da alfanu mai girma da fa'idoji da basu qidaituwa basu da iyaka duniya da lahira, daga cikin mafi bayyanarsu shi ne ziyartar manzon Allah(s.a.w) da ziyartar `yarsa faximatu zahara(as)  da ziyartar `ya`yansa tsarkaka a maqabartyar baqi'a, haka ziyartar rabautattu da zababbu daga sahabbai karramammu.

1-zurfaffen imani da Allah da manzonsa da ranar qiyama da abin da annabi ya zo da shi.

2-nuna soyayya wadda ita ce ladan saqon muhammadiyya:

 () 1 ـ الايمان الراسخ بالله ورسوله واليوم الآخر وبما جاء به النبي  6.

 (قُل لاَ أَسْأَلُكُمْ عَلَيْهِ جْراً إِلاَّ آلْمَوَدَّةَ فِي آلْقُرْبَى ) .[74]

Ka ce ni ban neman wani lada daga gareku face soyayya ga makusanta.

3-karramawa da girmama muqaminsu maxaukaki da matsayinsu maxaukaki.

4-godiya bisa xaukar saqon samaniya da sukayi da isarwa mutane saqon domin shiryar dasu.

5-xabi'antuwa da kuma yin ado da kyawawan xabi'unsu

(إِنَّکَ لَعَلَى خُلُقٍ عَظِيمٍ )[75]

Lalle kai kana kan xabi'a mai girma.

(لقد كَانَ لَكُمْ فِي رَسُولِ آللهِ أُسْوَةٌ حَسَنَةٌ)[76].

Haqiqa kyakkyawan abin koyi ya kasance gareku cikin manzon Allah.

6-tanadin ruhi da tunani da suluki da aqida daga ruhinsu tsarkaka da alfarmarsu wajen Allah, lalle sune tsani silar kwararar failar Allah tsakanin mahailacci da halittu, lalle suna daga mafia cikar abin da ke gasgatar da tsani,

 (وَآبْتَغُوا إِلَيْهِ آلْوَسِيلَةَ )[77]

 ku nemi tsani zuwa gareshi.

7-neman ceto daga garesu cikin duniya da lahira,

 (كنت شفيعه يوم القيامة.(  

Na kasance mai cetonsa ranar qiyama.

8-neman tuba da gafara da komawa ga Allah a wurin hubbarensu tsarkaka saboda darajar mahallin da abin ke boye cikinsa

9-neman lada da sakamako da tsira daga zunubai da munanan ayyuka ta hanyar ziyartarsu da qudurar haraminsu tsarkakka.

10-ziyararsu na daga baben dake gasgata wilaya da bara'a waxanda suna daga reshen addini.

11-neman baiwar ubangiji da kyaututtukansacikin duniya da lahira domin falala daga gareshi da abin da ba a taba xarsawa ba a zuciya.

12-sauke haqqoqinsu wadda babu wanda zai iya cika baki xayansu face da luxufi daga Allah matsarkaki, wannan kamar yayyafi daga abin  da ya kwarara, kamar xigo daga tafkin hasken ziyararsu.

في سفينة البحار: عن فرحة الغري في حديث النبي  6 قال لعلي  7: يا أباالحسن إنّ الله تعالى جعل قبرک وقبر ولدک بقاعآ من ابقاع الجنة ، وعرصة من عرصاتها، وإنّ الله جعل قلوب بحباء من خلقه ، وصفوة من عباده تحنّ اليكم ، وتحتمل المذلّة والأذى فيكم ، فيعمرون قبوركم ، ويكثرون زيارتها تقربآ منهم إلى الله، ومودةً منهم لرسوله ، أولئک يا على المخصوصون بشفاعتي والواردون حوضي ، وهم زوّاري وجيراني غدآ في الجنة . يا على من عمّر قبورهم وتعاهدها فكانها أعان سليمان بن داود على بناء بيت المقدّس ، «ومن زار قبوركم عدل ذلک ثواب سبعين حجّة بعد حجّة الاسلام وخرج من ذنوبه حتّى يرجع من زيارتكم كيوم ولدته اُمّه فابشر وبشّر أوليائک ومحبّيک من النعيم وقرّة العين بما لا عين رأت ، ولا اُذن سمعت ، ولا خطر على قلب بشر. ولكن حُثالة من الناس يعيّرون زوّار قبوركم ، كما تعيّر الزانية بزناها، أُولئک شرار اُمّتي لا أنالهم الله شفاعتي ، ولا يردون حوضي [78] .

Ya zo cikin littafin safinatul bihar: daga farhatu ibn algarri cikin hadisin annabi(s.a.w) ya cewa: ali(as) ya baban Hassan lalle Allah maxaukaki ya sanya qabarinka da qabarin `ya`yanka bigire daga bigeran aljanna farfajiya daga farfajiyarta, lalle Allah ya sanya zukatan halittunsa da zababbun bayinsa na karkata gareku tana jurewa cutuwa da qasqanta kan sha'aninku, sun kasance suna raya qaburburanku, suna yaewaita ziyartatarsu domin neman kusanci ga Allah domin qaunarsu ga m,anzon Allah, waxannan ya ali sun keabantu da samun cetona da gangara zuwa tafkina suna maziyarta ne maqotana ne ranar qiyama gobe cikin aljanna, ya Alla duk wanda ya raya qaburburansu da alqwali da ita daiadai yaje da taimakon annabi sulaimanu cikin ginin baitul muqaddis. Duk wanda ya ziyarci qaburburanku ziyararsa za tai daidai da ladan hajji dubu saba'ain sannan zai fita daga zunubinsa har dawowarsa daga ziyararku kamar ranar da babarsa ta haifeshi kai farin ciki kayi bushara da ni'ima da sanyin idaniya  da abin da idaniya ba ta taba gani ba kunne bai taba ji ba  bai kuma taba xarsuwa a zuciyar wani xan adam ga masoyanka da masu qaunarka. sai dai cewa shara da bola daga mutane suna aibata masuziyaretar qabarinku kamar yadda ake aibata mazinaciya da zinarta, waxannan sune mafi sharrin al'ummata b azan nemar musu cetona ba daga Allah ba kuma zasu gangaro tafkina ba.

Ina cewa: ya kakana ya manzon Allah  Allah  yayi salati gareka da abin da iliminsa ya kewa da shi da abin da littafinsa ya qididdige, lalle waxannan shara bola `yan iska ashararai daga al'ummarka bawai  sun aibata maziyarta qaburburanku bane kaxai kai har kafiortasu sunyi sun halasta jinanansusun dasa bama bamai domin tarwatsasu da halakasu ta hanya amfani da abin xaura a kwankwasonsu da zai fashe da su, sun ruguza qaburburan `ya`yenka tsarkaka suka kashe waxanda basu aikata kowanne laifi ba daga maza da mata da yara kai hatta jinjirin da ke shan mama bai tsira hannunsu ba, da wannan zunbine aka kashe wannan rai? da sannu waxanda suka aikata zalunci zasu san makomar da za su juya gareta, tsinuwar Allah ta tabbata kan azzalumai.

Allah ka datar da dukkanin musulmai cikin abin da zai daidaita sahunsu kna maqiyan addini, ka taimaki muslunci da ahalinsa ka kunyata kafirci da munafuncida ahalinsa, Allah ka taimaki masu kare addini da dakarun musulmai, ka kiyaye qasashen musulmai daga makircin `yan ta'adda da xagutai da azzalumai, amin ya ubangijin talikai qarshen kiranmu godiya ta tabbata ga Allah ubangijin talikai tsira da aminci su tabbata ga mafi darajar dukkanin halittu baki xaya wanda shi ne muhammadu da iyalansa tsarkaka.

 

 

 

 

 

 

فهرس المطالب

 

الاهداء        4

المقدّمة        5

 

الفصل الأوّل : ملامح عامّة عن الحجّ والعمرة

الحجّ دين ودولة          17

 

الفصل الثاني : فلسفة الأحكام وأسرارها

أقسام العلل الشرعيّة                    33

سرّ العبادة والحجّ        38

من ملامح وخصائص الكعبة والمناسک                    48

من أسرار الحجّ في تهذيب النفوس             58

ومن أسرار الحجّ السياسيّة والاجتماعيّة      61

ومن أسرار الحجّ العرفانيّة          62

ومن أهم الأسرار العرفانيّة في الحجّ           62

أنواع الحجّ وبعض السرّ في مقدّماته          68

 

الفصل الثالث : من فلسفة الحجّ في القرآن الكريم

من السرّ في آية الحجّ                  76

آثار الحجّ والعمرة في الدنيا والآخرة           82

كما جاء في الروايات                  82

تجسيد الحجّ لاُصول الدين          94

الحجّ الجزوري والحجّ العصفوري             102

 



[1] Bakara:196

[2] Bakara:187

[3] Wasa'ilul shi'a: juz 8 sh 234; juz 9 sh 110

[4] Alfakihu: juz 2 sh 238

[5] Alkafi:juz 8 sh 338

[6] Fathu:27

[7] Biharul anwar: juz 94 sh 85 h 45

[8] Furu'ul kafi:juz 4 sh 531

[9] Furu'ul kafi: juz 4 sh 532

[10] Furu'ul kafi:juz 4 sh 532

[11] Uyunu akhbaru rida(as): juz 2 sh 18

[12] Annahlu:16

[13] Wasa'ilul shi'a:juz 8 sh 68

[14] Bihar:166 h 29

[15] Awali la'ali: juz 1 sh 215

[16] Bihar: juz 21 sh 380. Alkafi: juz 1 sh 403

[17] Tarikul yakubi:juz 2 sh 259

[18] Bakara:127

[19] Tafsirul ayyashi: juz 1 sh 60

[20] Ibrahim:37

[21] Tafsirul ayyashi: juz sh 232

[22] Furu'ul kafi:juz 4 sh 202. Almahasin: juz 2 sh 338.

[23] Ibrahim:37

[24] Almahasin:juz 2 sh 338

[25] Bakara:127

[26] Bakara:126

[27] Tafsirul kummi: juz 1 sh 51…53

[28] Furu'ul kafi:juz 4 sh 206

[29] Al'ilalu: juz 2 sh 399

[30] Alfakihu:juz 2 sh 149

[31] Me yiwuwa farkon bayyanar zamzam ya kasance bisa bubbuga kafar isma'il (as) a kan qasa a sai daga baya kuma ya bushe ya kafe  sai Ibrahim ya zo ya hako shi daga wannan waje dai har ruwan ya sake bayyana a karo na biyu, ta kuma yiwu shi ibrahim yay i hakn ne domin kara ruwan, sai ya zamanto fadinsa na cewa har ruwanta ya bayyana ma'ana bayyana karara da ma'anar karuwar sa.

[32] Furu'ul kafi: juz 4 sh 203

[33] Furu'ul kafi: juz 4 sh 205

[34] Safat:100 ,107

[35] Safat:102

[36] Furu'ul kafi:juz 4 sh 207

[37]Alwafi:juz 2 kitabul hajji sh 27

[38] Furu'ul kafi:juz 4 sh 209. Alfakihu: juz 2 sh 149

[39] Safat:112

[40] Alfakihu: juz 2 sh 148. Bai buy aba cewa wannan riwayoyi tana da isnadi tareda hashiya da aka nakaltota daga littafin hajji fil kitabu was sunna.

[41] Kafi:juz 4 sh 554

[42] Bakara:196

[43] Kafi: juz 4 sh 549

[44] Nahjul balaga huduba 187

[45] Nahjul balaga huduba 2

[46] Kafi:juz 4 sh 567

[47] Alu imrana:31

[48] Bihar:juz 17 sh 13

[49] Nisa:69

[50] :1-2-3.ahzab:53

[51] Hujrat:2

[52] Hujrat:3

[53] Hujrat:2

[54] Hujrat:3

[55] Hujrat:2

[56] Hujrat:4

[57] Fatahu:8-9

[58] Hajji:32

[59] Ahzab:53

[60] Ahzab:53

[61] Abasa:24

[62] Ahzab:53

[63] Mafatihul jinan.

[64] Ahzab:42

[65] Tauba:74

[66] Shu'ara:79

[67] Najamu:48

[68] Nisa:64

[69] Alfakihu:juz 1 sh 114

[70] Jami'ul sa'adat:juz 3 sh 398

[71] Tauba:103

[72] Ahzab:56

[73] An'am:54

[74] Shura:23

[75] Kalam:4

[76]Ahzab:21

[77] Ma'ida:35

Contents

SADAUKARWA.. 4

DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN QAI. 4

Fasali na farko. 17

FASALI  NA BIYU.. 27

FALSAFAR HUKUNCE-HUKUNCE DA SIRRIKANTA.. 27

SIRRIN IBADA DA HAJJI. 41

ABUBUWA NA MUSAMMAN WAXANDA SUKA KEBANTA GA KA'ABA DA AIKIN HAJJI. 54

DAGA CIKIN SIRRAKAN AKWAI SIYASA DA ZAMANTAKEWA.. 72

DAGA CIKIN SIRRIKAN HAJJI NA IRFANI. 73

NAU'O'IN HAJJI DA BA'ARIN SIRRI CIKIN MUQADDIMARSA.. 81

FASALI NA UKU.. 87

DAGA FALSAFAR HAJJI CIKIN ALQUR'ANI. 87

DAGA CIKIN SIRRIN AYAR HAJJI. 92

KUFAIFAYIN HAJJI DA UMARA CIKIN DUNIYA DA LAHIRA KAMAR YADDA YA ZO CIKIN HADISAI  100

JIKKANTUWAR HAJJI GA ASALAN ADDINI. 117

HAJJIN JAZZURU(RAQUMI) DA HAJJIN USFURI(TSATSTSEWALA.. 127

FASALI NA HUDU.. 130

DAGA SIRRIKAN HARAMAIN MAKKA.. 130

DAGA CIKIN SIRRIKAN MIQATI. 141

DAGA CIKIN SIRRIKAN MAKKA MAI KARAMACI DA MASALLACIN HARAMI  150

DAGA CIKIN SIRRIKAN XAKIN KA'ABA MAI DARAJA.. 161

DAGA SIRRIKAN DUTSEN HAJARUL ASWAD.. 182

DAGA CIKIN SIRRIKAN MUQAMU IBRAHIM... 204

DAGA CIKIN SIRRIKAN HAXIMU DA WANDA AKE LAZIMTA.. 207

DAGA  CIKIN SIRRKAN HAIMAR (XAKIN) ISMA'IL(AS) 209

DAGA CIKIN SIRRIKAN MUSTAJAR DA RUKUNUL YAMANI. 210

DALILIN SHAFAR RUKUNUL YAMANI. 217

FALALAR MUSTAJAR DA LADUBBANSA.. 220

DAGA CIKIN SIRRIKAN RIJIYAR ZAMZAM... 223

DAGA CIKIN SIRRIKAN DUTSEN SAFA DA DUTSEN MARWA.. 227

SIRRIKAN HAJJI WAJEN IMAMU SADIQ(AS) 229

FASALI NA BIYAR.. 233

DAGA CIKIN ISRRIKAN HAJJI. 233

DAGA CIKIN SIRRIKAN TALBIYYYA(FAXIN LABBAIKA) 241

DAGA SIRRIAN BARIN ABUBUWAN DA AKA HARAMTA.. 252

DAGA CIKIN SIRRIKAN XAWAFI. 266

DAGA CIKIN SIRRIKAN SALLAR XAWAFI. 308

DAGA CIKIN SIRRIKAN SA'AYI. 309

DAGA CIKIN SIRRIKAN SIRRIKAN SAISAYE DA ASKI. 316

DAGA CIKIN SIRRIKAN TARWIYYA.. 319

DAGA CIKIN SIRRIKAN ARAFAT.. 320

DAGA CIKIN SIRRIKAN MAHS'ARUL HARAM... 326

DAGA CIKIN SIRRIKAN MINA.. 329

DAGA CIKIN SIRRIKAN JIFAN JAMARAT.. 333

DAGA CIKIN SIRKAN HADAYA.. 338

FASALI NA SHIDA.. 347

KU CIKA HAJJI DA UMARA DOMIN ALLAH.. 347

XAWAFIN BANKWANA DA LADUBBANSA.. 352

KARBUWAR HAJJI DA HASKENSA.. 357

ADADIN HAJJIN DA ANNABI YA YI DA UMARARSA.. 359

HAJJIN ANNABAWA (AS) 361

TSUGUNARWAR DA IBRAHIM (AS) YA YIWA XANSA DA MATARSA A GARIN MAKKA   367

XAGA HARSASHIN GININ XAKIN KA'ABA DA HANNUN IBRAHIM DA ISMA'IL(AS) 373

QISSAR YANKAN IBRAHIM GA XANSA ISMA'IL{AS}. 386

KHATMA.. 393

CIKIN ZIYARAR ANNABI MAFI GIRMA MUHAMMADU DA IYALANSA TSARKAKA. 393

DAGA CIKIN LADUBBAN BIRNIN MADAINA HASKAKKA. 393

DAGA CIKIN FALALOLIN ZIYARA DA SIRRIKANTA.. 395

DANGANTAKAR MANZON ALLAH(S.A.W) DA AL'UMMA.. 412ا

 

[78] Mustadarak wasa'il. Kitabul hajji babu mazar