sababun labare
- Labarai » Laccar Assayid Adil-Alawi kai tsaye cikin dandali sadar da zumunci na Instagram
- Labarai » Muhadarorin Samahatus Assayid Adil-Alawi cikin watan Ramadan Mai albarka a shekara ta 1442 hijiri
- Labarai » Allah ya farantawa kwanakinmu da naku, muna farin cikin nuna murna da farin ciki ga al’umma musulmi shi’a da sunna kan haihuwar Imam Mahadi
- Labarai » MUNA TAYA KU MURNAR TUNAWA DA RANAR HAIHUWAR IMAM HUSAINI A.S
- Labarai » Allah ya faranta kwanakinku da namu cikin tunawa da ranar da aka aiko da Annabi
- Labarai » Allah ya girmama ladanku da namu bisa tunawa da shahadar kofar samun biyan bukatu Imam Musa Alkazim (A.S)
- Labarai » muna taya gurguzun al’ummar musulmi murnar zagayiwar ranar haihuwar Sarkin Muminai Aliyu BN Abu Talib amincin Allah ya tabbata a gareshi
- Labarai » Allah ya girmama ladanku da namu bisa shahada wafatin Assayida Zainab diyar Sarkin Muminai amincin Allah ya tabbata a gareshi
- Labarai » Muna taya ku murna da farin ciki da haihuwar Imam Muhammad Jawad amincin Allah ya tabbata a gareshi.
- Labarai » Sabon littafi mai suna (Ruhul Inaba fi Tafsiril Du’a Sari’ul Ijaba) wallafar Samahatus Assayid Adil-Alawi
- Labarai » Ubangiji ya faranta kwanakinku bisa zagayowar ranar haihu war Assayada Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata a gareta
- Labarai » Munasabar tunawa da nasarar juyin juya halin muslunci a cikin Iran
- Labarai » Cikin taimakon Allah da talalfinsa Assayid Adil ya fara bada bahasul Karijul Usuli cikin sabuwar Daura a shekara ta 1442 hijiriya
- Labarai » Shahadar Fatima Azzahra A.S
- Labarai » Lokutan shiryye-shiryen Aklak da Akidu na Samahatus Assayid Adil-Alawi da zai kasance a tashar Alkausar ta tauraron `dan Adam
Labarun da ba tsammani
- munasabobi » Muna taya daukacin al’ummar musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Imam Jawad (as)
- Labarai » MUNA TAYAN BAKI DAYAN MUSULMI MURNAR ZAGAYOWAR RANAR DA AKA HAIFI UBA GA `YANTATTU ABU ABDULLAH HUSAINI IBN ALI (AS)
- Labarai » Sayyid adil alawi ya dawo daga tafiyarsa ta tabligi
- Labarai » Ganawar samahatus Sayyid Adil-Alawi (h) tare da matasan kasar Labanun.
- Labarai » Za a shirya zaman majalisin jimami har tsawon kwanaki uku bisa munasabar cika shekara talatin da bakwai da rasuwar Ayatullah Assayid Ali bn Husaini Alawi Allah ya jikan sa
- Sanarwa » Majallanna mai suna Sautil kazumai tafuto
- Labarai » tsare-tsaren laccocin Samahatus Assayid Adil-Alawi cikin watan Muharram Mai Alfarma shekara 1442
- Labarai » MUHADARAR SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI KAN MURNAR ZAGAYOWAR RANAR DA AKA HAIFI FIYAYYEN HALITTU (S.A.W) DA IMAM SADIK A.S
- Labarai » watsa laccar Assayid Adil-Alawi kai tsaye daga tashar Alma'aref
- Labarai » Mu’assasar warisul Anbiya’i ta tarbi Samahatus Sayyid Adil-Alawi (h)
- Labarai » Muhadarorin Samahatus Assayid Adil-Alawi cikin watan Ramadan Mai albarka a shekara ta 1442 hijiri
- munasabobi » MAJALISIN SHEKARA-SHEKARA DA HAI’ATU NURU ZAHARA SUKA SHIRIYA
- Labarai » Darasi da ga rayuwar imam jawad
- Labarai » RANAR IMAMANCIN SAHIBUL-ASRI WAZ-ZAMAN A.S
- Labarai » Samahatus Sayyid Adil-Alawi (h) zai yi muhadara a masallacin Jami’ul Kabir (Basara)
Labarai wanda akafi karantawa
- munasabobi » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- Labarai » Imam mahadi(af) da tsawon rayuwa a binciken sabuwar mahanga-tareda alkalamin sayyid adil alawi
- Sanarwa » Bude Bajakoli na litatafai na duniya karo na bakwai
- Labarai » juyayin wafatin sayyida zainab Alkubra
- Labarai » Muna taya daukacin al’ummar musulmi murnar haihuwar imam mai tausayi sarki aliyu ibn musa arrida amincin Allah ya tabbata gare shi
- Labarai » Litatafan da aka buga
- Labarai » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amicin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- Labarai » Sayyid Adil Alawi ya halarci wurin karatun Al’qurani
- Labarai » SIRRIN RANAR ASHURA
- Labarai » jan hankali ko fadakarwa ga masu wa'azi
- Labarai » Sakon ta'aziyya
- Labarai » An wallafa mujallar kazimain me lamba 204/205 na watan rajab da shaaban na shekaran 1437H wanda yayi dai dai da shekaran 2016
- Lacca » Fatima zahara madubin kyawun Allah girmansa ya girmama
- Labarai » Sakon ta'aziyya

Da sunan Allah me rahama me jin kai
Tsarkakakkiyar zuciya cikin sirrin ziyarar imam irida- da Alqalamin sayyid adil alawi.
Haramin imam irada gonace daga gonannakin Aljannan
Aljannan gidan hutune ga dukkanin muminai maza da mata bayan tashin alqiyama, rai takan samu dukkanin abun da take bukata, ba me shiganta sai wanda ke da wadatan zuci (وَأمَّا الَّذِينَ سعدُوا فَفِي الجَنَّةِ خَالِدِينَ فِيهَا)
Allah subahanahu wata’ala cikin ludufin sa da kuma karamcin sa ya sanya gona cikin duniyannan daga cikin gonannakin Aljannan wanda an yi alkawarin ta ga masu taqawa. Da Allah zai bude idanun mutane da sunga cewa wannan gona daga Aljannan take, sai dai kuma zunubai da sabo sun kasance Katanga da suke hana dan adam gani da kuma idrakin hakan.
waccann gonar da take duniya ta ma’ana ita gonace daga cikin gonannakin Allah, wanda ta kasane tsakanin kabarin annabi Muhammad da kuma minbarin sa, ya zo a hadisin annabi wanda dukkanin ban gorori na sunann da na shi’a sunyi ittifaqi akan hadisin Annabi na cewa tsakanin gidana da min barina gonace daga gonannakin Aljanna
kafi anyi isnadinsa ga abi Abdullah na cewa: manzon Allah yace tsakanin gidana da min barina gonace daga gonannakin Aljannah, mimbarina kuma hanyace daga cikin hanyoyin Aljannah, matakalar minbarina kuma matakin daraja ce a Aljannah
sai nace: kuna nufin wannan hamaramin da muke dashi a yau ne gonar?
yace eh da zaa yaye hijabin da kun gani.
Duk wanda ya kasance daga cikin masu saar ganin haqiqanir abu, toh kuwa ba shakka zai ga wancan Alannan da kuma maanar ta, dakuma yaya zai kasance acikin ta, zai dan dani dadinta tako wace hanya, cikin ta rai takan sami abubuwan da take so wanda baya cutar da dan adam,
Domin gidan Aljannah wuri ne da dan mumini zai sami hutu na har abada na ruhi da kuma na jiki, kuma gida ce da me imanin yake samu sabida ladan aiki na kwarai da yayi, acikin ta akwai darajoji da kuma matakai daban daban, akwai wanda zai kasan ce a mataki na farko, akwai wanda zaiyi makwabtaka da annabi bisa darajar hasken da take fuskar mutu.
Akwai Aljannoni kamar Firdausi, da Darussalam, da kuma ma’awa da sauran su wanda kuma ta fi kasance a kololuwarsu itace Aljannar Allah, itace Aljannan suna da kuma sifa, an ke bantar da ita ce kawai ga waliyan Allah , wanda zasu iya shigan ta sune mutanen da suka kasance suna nafsil mutumainna wanda zata koma ga Allah cikin yarda da yarjewa.
Duk wanda ya ziyarci dakin ka’aba da haramin Annabi (tsakanin gidan sa da mimbarinsa) da kuma haramin imamai zai sami wata gamsuwa na ruhi da kuma na zuciya, zai ji kamar yana aljannah ne.
Mala’iku suna dawafi akan sa da tulun zinariya da kuma na azurfa
Tare da kofuna na lu'u-lu'u da murjani, ba bakin ciki ko ciwo face har sai ya manta kansa, kuma zai mance damuwar duniya da duk wani masifu da wahalhalun ta, zai ji kamar yana rayuwa ne cikin wata duniya ta daban, cikin annashuwa da kuma kwanciyar hankali, nanne zai ke darkin siffofi na Aljannah da aka Ambato acikin ayoyi da hadisai, duk wannan saboda Albarkan annabi ne da kuma iyalan gidan sa, da kuma karbabbiyar ziyarar su da akeyi, domin akwai wasu daga cikin masu ziyarar su da aka basu ikon ganin zahirin abubuwa da kuma ji na hakika, don haka zai ke jin amsa sallamar da yayi wa imam, ruwa cikin cokali ya ishi me hankali wanka.
Ita wannan sassa ta Aljannah wato haramin maasumai, Allah ya daga darajar ta kuma ya karrama mutuncin ta kuma ya Albarkaci gefe da gefenta da ilimi me amfanarwa da kuma Imani na gari, hasken Allah na haskaka dukkanin kasarta, kuma wurine na saukar mala’iku da rahama da kuma albarka.
Biharul anwar, an yi isnadin sa ga abi Alhassan Arrida na cewa Khurasan wata sassace akwai zamanin da zai zo zai kasance wurin zaman mala’iku daban daban ,
Sai akace masa: ya kai dan Annabi wace sassace haka?
Sai yace itace kasar tus (طوس) wallahi ita gonace daga gonannakin Aljannah, duk wanda ya ziyarceni a wannan wuri kamar ya ziyarci annabi muhammad ne kuma Allah zai rubuta masa ladan haji dubu
Da kuma ladan karbabbiyar umara dubu, kuma a ranar gobe qiyama ni da iyaye na za mu ceceshi
Akwai wani hadisin da yayi kama da wannan wanda anyi istidlali da shi akan imamancin imamai, kuma daga cikin ruwayar gaibu ce, saboda kafin yayi shahada ya fadi wurin da za’a bissine shi, kuma wurin zai kasance wurin ziyarar masoyansa da kuma masu wilayar sa har ranar Alqiyama, mala’iku suna saukowa a wurin akai akai daga sama, me yafi haka girma?, me yasa ziyarar kabarin su ba zai yi daidai da ziyaran kabarin annabi ba? Meyasa duk wanda ya ziyarce su ba zaa ba shi ladar ziyarar hajji dubu da umara dubu ba?, me zai hana ba zai sami ceton a’imma a ranar qiyama ba? Me zai hana wannan sashe me albarka baza ta kasance tana da hukuncin haramin Allah ba? Duk wanda ya shigeta zai aminta daga zunubai da kuma tsoro a ranar qiyama.
An rawaito daga abi hashim alja’afari na cewa: yaji Aba ja’afar nacewa: tsakanin duwatsun tus akwai wani yanki, wannan yanki daga Aljannah yake, duk wanda ya shigeta zai aminta daga da wuta a ranar Alqiyam.
Me zai hana Allah ba zai daga darajar wannan wuri me tsarki ba ?
An rawaito daga imam sadiq (as) cewa akwai wasu wuri guda hudu wanda suke da daukaka agurin Allah: Baitil Ma’amur, Najafil Ashraf, Karbala da kuma Tus
Kaburburan ku kamar sauran kaburbura ne, sai dai ku Allah ya darajanta ku kuma ya mutunta ku sannan ya daukaka maqamin ku, lallai haramin ku gonace daga Aljannatul Firdausi, ba me shiganta sai wanda ya taki sa’a kuma yazo da tsarkakkiyar zuciya.