sababun labare
- Labarai » Laccar Assayid Adil-Alawi kai tsaye cikin dandali sadar da zumunci na Instagram
- Labarai » Muhadarorin Samahatus Assayid Adil-Alawi cikin watan Ramadan Mai albarka a shekara ta 1442 hijiri
- Labarai » Allah ya farantawa kwanakinmu da naku, muna farin cikin nuna murna da farin ciki ga al’umma musulmi shi’a da sunna kan haihuwar Imam Mahadi
- Labarai » MUNA TAYA KU MURNAR TUNAWA DA RANAR HAIHUWAR IMAM HUSAINI A.S
- Labarai » Allah ya faranta kwanakinku da namu cikin tunawa da ranar da aka aiko da Annabi
- Labarai » Allah ya girmama ladanku da namu bisa tunawa da shahadar kofar samun biyan bukatu Imam Musa Alkazim (A.S)
- Labarai » muna taya gurguzun al’ummar musulmi murnar zagayiwar ranar haihuwar Sarkin Muminai Aliyu BN Abu Talib amincin Allah ya tabbata a gareshi
- Labarai » Allah ya girmama ladanku da namu bisa shahada wafatin Assayida Zainab diyar Sarkin Muminai amincin Allah ya tabbata a gareshi
- Labarai » Muna taya ku murna da farin ciki da haihuwar Imam Muhammad Jawad amincin Allah ya tabbata a gareshi.
- Labarai » Sabon littafi mai suna (Ruhul Inaba fi Tafsiril Du’a Sari’ul Ijaba) wallafar Samahatus Assayid Adil-Alawi
- Labarai » Ubangiji ya faranta kwanakinku bisa zagayowar ranar haihu war Assayada Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata a gareta
- Labarai » Munasabar tunawa da nasarar juyin juya halin muslunci a cikin Iran
- Labarai » Cikin taimakon Allah da talalfinsa Assayid Adil ya fara bada bahasul Karijul Usuli cikin sabuwar Daura a shekara ta 1442 hijiriya
- Labarai » Shahadar Fatima Azzahra A.S
- Labarai » Lokutan shiryye-shiryen Aklak da Akidu na Samahatus Assayid Adil-Alawi da zai kasance a tashar Alkausar ta tauraron `dan Adam
Labarun da ba tsammani
- Labarai » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Fatima Ma’asuma (a.s)
- Labarai » FARA TARON BAJAKOLIN LITATTAFAI NA KASHASHE A JAMI’ATU ALU BAITI A.S
- Labarai » Labaran silsilar darussam akhlak na samahatus sayyid adil alawi a wanda zai kasance a jami’ar ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata garesu.
- Labarai » Wanne abu ne bayan ashura? `yar wata tattaunawa ce da ta kasance tare da samahatus shaik habibul kazimi. Jaridar sautul kazimaini 221-222 cikin watannin muharram da safar hijira na da shekaru 1439 wacce ta yi daidai da 2017 miladiya
- Labarai » Taron bikin bude Husainiyya fadak Azzahra (as)
- Labarai » Mujallar sautul kazimaini 222-221 watannin muharram mai alfarma da safar hijira ta shekaru 1439 wacce tayi daidai da 2017
- munasabobi » Allah ya girmama ladanku da naku bisa shahadar shugaban masu Tauhid Sarkin Muminai Ali amincin Allah ya tabbata a gareshi
- munasabobi » TUNAWA DA SHAHADAR IMAM MUHAMMAD JAWAD MUTUM NA TARA DAGA IMAMAI (AS)
- Labarai » Tsokaci dangane da zamanin Imam Alkazim (as
- Labarai » MUHADARAR SAYYID ADIL ALAWI 1438 HIJRA KAMARIYA
- Labarai » Wasika ta uku ta karshe dangane da ra’ayoyin sayyid Kamalul haidari
- Labarai » Watsa muhadarar Sayyid Adil-Alawi kai tsaye daga tashar Al’ahwaz
- Sanarwa » Majallr Kausar ta futo a ranar daya ga Jimada aUlan a shekara ta 1436 Hijira ta kunshi abubuwa kamar haka
- Labarai » Darasi da ga rayuwar imam jawad
- Labarai » Mu’assasar warisul Anbiya’i ta tarbi Samahatus Sayyid Adil-Alawi (h)
Labarai wanda akafi karantawa
- munasabobi » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- Labarai » Imam mahadi(af) da tsawon rayuwa a binciken sabuwar mahanga-tareda alkalamin sayyid adil alawi
- Sanarwa » Bude Bajakoli na litatafai na duniya karo na bakwai
- Labarai » juyayin wafatin sayyida zainab Alkubra
- Labarai » Muna taya daukacin al’ummar musulmi murnar haihuwar imam mai tausayi sarki aliyu ibn musa arrida amincin Allah ya tabbata gare shi
- Labarai » Litatafan da aka buga
- Labarai » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amicin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- Labarai » Sayyid Adil Alawi ya halarci wurin karatun Al’qurani
- Labarai » SIRRIN RANAR ASHURA
- Labarai » jan hankali ko fadakarwa ga masu wa'azi
- Labarai » Sakon ta'aziyya
- Labarai » An wallafa mujallar kazimain me lamba 204/205 na watan rajab da shaaban na shekaran 1437H wanda yayi dai dai da shekaran 2016
- Labarai » Sakon ta'aziyya
- Lacca » Fatima zahara madubin kyawun Allah girmansa ya girmama
da sunan Allah mai rahama mai jin kai
ga wasu jumloli daga kebantattun darajojin fatima (as) wadanda na fito da su daga riwayoyi masu daraja wadanda suke shiryarwa al’amuran gaibu cikin kasantuwarta cikin rayuwar mala’ikantuwa da malakutiyya, lallai ita :
1-itace jaririya ta farko data fara magana da babarta daga cikin mahaifiyarta.
2-ita ce jaririya a tarihi da bayan haihuwarta take tayi sujjada ga Allah.
3-itace uwa ga mahaifinta.
4-daukakarta ta sinadari, itace huriyya da cikin mutane
5-an tsago sunanta daga sunan Allah fadiru matsarkaki madaukaki.
6-shiriyarta kebantacciya
7-lallai ita tana daga mutanen cikin bargo ashbul kisa.
8-imam Mahadi muntazar (as)
danta ne
9-zuriyarta basa shiga wuta ba kuma sa mutuwa
suna kafirai, kallonsu ibada ne.
10-bata da tsara cikin mazaje in banda zakin Allah mai galaba Aliyu bn Abu dalib (as).
11-ita lailatul kadari ce.
12- an yantar halittu daga saninta.
13- kan saninta karnonin
farko suka tafi.
14-an rubuta sunanta a al’asrhi.
15-tana halartar wafatin dukkanin mumini da mumina.
16-tanada kebatacciya haihuwa.
17-soyayyarta tana
amfanarwa a wurare 100
18-tsiran shi’arta na hannunta mai albarka,
ceton fadimiyya zai tajalli ranar kiyama.
19-ziyararta da
hujjantakarka kan A’imma tsarkaka.
20-cikin
halittarta ta haske tana daidaita da annabi (s.a.w)
21-lallai ita
ce matattarar haskaye biyu na annabi da na Ali.
22-lallai ita an farlanta biyayyarta kan dukkanin halittu.
23-ita isma mafi girma kuma
dahara mafi girmama.
24-sunanta
mai albarka (Fatima) na jawo wadata.
25- it
ace tsatso madamaici mai albarka.
26-daurin aurenta ya
kasance a sama gabanin daura shi a kasa.
27-
zancen lauhu.
28-tasbihinta da tasirinsa.
29-Allah
yana alfahari da ibadarta kan mala’iku.
30-ikirarin annabawa da wasiyyai da falalarta da soyayyarta.
31-ana
jin kamshin aljanna daga gareta.
32-ita ce day arak da annabi ya sumabi hannunta.
33-kyautar Allah ga annabinsa.
34-mafi alherin mataye daga na farko har zuwa karshe duniya da lahira.
35- mala’iku suna kuka da kukanta.
36-wajabcin yi mata salati kamar annabi.
37-sanyin idaniyar manzon Allah (s.a.w)
38- `ya`yan itaciya marmarin zuciyar annabi (s.a.w)
39-sadakinta
40- mahaifiyar A’imma tsarkaka
41-mushafu Fatima (as)
42-tafkin annabta.
43-kausarar kur’ani.
44-shaukin annabi ga haduwa da ita lallai shi da ita yake faraway bayan ya dawo daga safara kamar yadda yake hattamawa da ita lokacin tafiya safara.
45-farkon wacce zata fara shiga aljanna.
46-hakkokinta da aka danne.
Da wasu abubuwa da ta kebantu da su wadanda da sannu zan kawo su insha Allahu ta’ala a wani mahallin tareda riwayoyinta masu daraja.
Dukkanin godiya ta tabbata ga Allah mai rainon talikai