sababun labare
- Labarai » Laccar Assayid Adil-Alawi kai tsaye cikin dandali sadar da zumunci na Instagram
- Labarai » Muhadarorin Samahatus Assayid Adil-Alawi cikin watan Ramadan Mai albarka a shekara ta 1442 hijiri
- Labarai » Allah ya farantawa kwanakinmu da naku, muna farin cikin nuna murna da farin ciki ga al’umma musulmi shi’a da sunna kan haihuwar Imam Mahadi
- Labarai » MUNA TAYA KU MURNAR TUNAWA DA RANAR HAIHUWAR IMAM HUSAINI A.S
- Labarai » Allah ya faranta kwanakinku da namu cikin tunawa da ranar da aka aiko da Annabi
- Labarai » Allah ya girmama ladanku da namu bisa tunawa da shahadar kofar samun biyan bukatu Imam Musa Alkazim (A.S)
- Labarai » muna taya gurguzun al’ummar musulmi murnar zagayiwar ranar haihuwar Sarkin Muminai Aliyu BN Abu Talib amincin Allah ya tabbata a gareshi
- Labarai » Allah ya girmama ladanku da namu bisa shahada wafatin Assayida Zainab diyar Sarkin Muminai amincin Allah ya tabbata a gareshi
- Labarai » Muna taya ku murna da farin ciki da haihuwar Imam Muhammad Jawad amincin Allah ya tabbata a gareshi.
- Labarai » Sabon littafi mai suna (Ruhul Inaba fi Tafsiril Du’a Sari’ul Ijaba) wallafar Samahatus Assayid Adil-Alawi
- Labarai » Ubangiji ya faranta kwanakinku bisa zagayowar ranar haihu war Assayada Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata a gareta
- Labarai » Munasabar tunawa da nasarar juyin juya halin muslunci a cikin Iran
- Labarai » Cikin taimakon Allah da talalfinsa Assayid Adil ya fara bada bahasul Karijul Usuli cikin sabuwar Daura a shekara ta 1442 hijiriya
- Labarai » Shahadar Fatima Azzahra A.S
- Labarai » Lokutan shiryye-shiryen Aklak da Akidu na Samahatus Assayid Adil-Alawi da zai kasance a tashar Alkausar ta tauraron `dan Adam
Labarun da ba tsammani
- Labarai » Litatafan da aka buga
- Labarai » Laccar Assayid Adil-Alawi kai tsaye cikin dandali sadar da zumunci na Instagram
- Lacca » MUNA TAYA DAUKACIN AL'UMMAR MUSULMI MURNAR HAIHUWAR SAYYADA FATIMA MA'ASUMA AMINCIN ALLAH YA TABBATA GARETA
- Labarai » ziyarar sayyid a kasar astiraliya
- Labarai » ALLAH YA GIRMAMA LADANKU DA NAMU BISA SHAHADAR IMAM HASSAN ASKARI A.S
- munasabobi » Muna taya daukacin al’ummar musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Imam Jawad (as)
- Labarai » Mujallar kausar adadi na 33 ta samu fitowa
- munasabobi » Muna taya daukacin al'ummar musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Imam Bakir amincin Allah ya kara tabbata a gareshi
- Labarai » An wallafa jaridar sautul kazimin na 206/207 da ke fitowa a ko wacce wata
- Labarai » Godiya ga dukkanin wanda yayi tarayya cikin zaman makoki na shekara-shekara karo na 36 dangane da tunawa da wafatin Allah ya jikan rai Ayatullah Sayyid Ali Alawi.
- Labarai » muna taya daukacin al’ummar musulmi murnar tunawa da ranar haihuwar jarumar cikin hashimawa Sayyada Zainab amincin Allah ya kara tabbata gareta.
- Lacca » bahasul karij bahasi kan kiran sallah da ikama
- Labarai » Hai’atu Ashura ta birnin Bagadaza zasu karbi bakunci Samahatus Sayyid Adi-Alawi
- Labarai » Majalisin ta’aziyya da zaman makokin shahadar sayyada Fatima zahara (as) tareda halartar shaik muntazar wa’izi da fadilatul Sayyid Adil-Alawi (h) da kuma mawakin Ahlil-baiti Husaini Ammar kinani
- Labarai » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amicin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
Labarai wanda akafi karantawa
- munasabobi » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- Labarai » Imam mahadi(af) da tsawon rayuwa a binciken sabuwar mahanga-tareda alkalamin sayyid adil alawi
- Sanarwa » Bude Bajakoli na litatafai na duniya karo na bakwai
- Labarai » juyayin wafatin sayyida zainab Alkubra
- Labarai » Muna taya daukacin al’ummar musulmi murnar haihuwar imam mai tausayi sarki aliyu ibn musa arrida amincin Allah ya tabbata gare shi
- Labarai » Litatafan da aka buga
- Labarai » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amicin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- Labarai » Sayyid Adil Alawi ya halarci wurin karatun Al’qurani
- Labarai » jan hankali ko fadakarwa ga masu wa'azi
- Labarai » SIRRIN RANAR ASHURA
- Labarai » Sakon ta'aziyya
- Labarai » An wallafa mujallar kazimain me lamba 204/205 na watan rajab da shaaban na shekaran 1437H wanda yayi dai dai da shekaran 2016
- Lacca » Fatima zahara madubin kyawun Allah girmansa ya girmama
- Labarai » Sakon ta'aziyya
Daga cikin abinda yake shiryarwa zuwa ga ismarta
1-ayat tadhir cikin fadinsa madaukaki
:
(إنَّمَا يُرِيدُ اللهُ لِيُذْهِبَ عَنْكُمُ الرِّجْسَ أهْلَ البَـيْتِ وَيُطَهِّرَكُمْ تَطْهِيرآ) ،
Kadai Allah yana nufin tafiyar muku da datti ya kuma tsarkakeku tsarkakewa sosai.
Allah tsarkakakke ne da iradarsa takwiniya ya tsarkake Ahlil-baiti: daga cikinsu akwai Fatima amincin Allah ya kara tabbata gareta ya kuma katangesu da isma mudlaka wajiba a hankalce da nakali.
2-lallai ita tsaran kur’ani ce mai girma dogaro da hadisi da shi’a da sunna sukai ittifaki kansa, yayinda kur’ani ya kasance ma’asumi to haka ma tsaransa Ahlil-baiti tsatso manzo Mustafa suma ma’asumai ne.
3-lallai ita Fatima itace tsaran Ali ba da ban shi ba da bata da tsara daga bil adama baki dayansu, babu mai aurar ma’asuma sai ma’asumi,lallai mazaje sune masu tsayuwa kan mata, Fatima idan muka cire imamanci tana da dukkanin wata falala da Ali yake da ita dukkanin abinda ya tabbata ga Ali amincin Allah ya kara tabbata gareshi to ya tabbata ga Fatima bisa lazimci, sannan dukkanin wani abu d aya tabbata ga Fatima da mudabaka to ya tabbata da dalala iltizamiyya ga sarkin muminai Ali (as)
4-lallai ita hurul ini da ta zo da surar mutane, mala’iku ma’asumai ne hakama Fatima haura’ul insiya.
5-dayantuwar iradar Allah da ta Allah, lallai Allah yana yarda da yardarta yana kuma yin fushi da fushinta, lallai Allah bai yi fushi domin Yunus ma’abocin kifi ba, bari dai kadai yana fushi da fushinta, dayantuwar iradarta da Allah dalili ne kan ismarta.
6-lallai itace shugabar mataye duniya da lahira, ta yaya zata kasance shugabar matan farko dana karshe ba idan ba da ban ita ma’asuma bace.
7-ayar mubahala, ta gabatar da mata kan kawuka, mai yiwu hakan ya zama ishara ya zuwa lallai cewa kawuka fansarta ne, {babanki ya fansheki} babanta ya fansheta da ransa.
8-itace madaukakiyar duniya da makaskaciyar duniya da kausul su’udi da nuzuli.
9-itace kirjin annabi tsira da amincin Allah yak ara tabbata gareshi wand wanda yake dauke da kur’ani karo daya kuma cikin daren lailatul kadari, wanda shi daren lailatul kadari shine Fatima zahara (as).
10-baban wanda ya san daraja sai wanda ya girmamata, babu mai sanin asraranta face wanda ya halicceta da wanda Allah yayi masa izini.
11- lallai ita biyayyar ta wajibi ce kan dukkanin halittu, ta yay aba zata kasance wajibi ba saki babu kaidi alhalin ita fa ma’asuma ce.
12-ita hujjar kan hujjojin Alllah kuma itace abar koyinsu kamarcv yadda ya zo cikin hadisai masu daraja.
13-mahadar haske biyu da hadisin Aflak, tana dauke da asraran annabta da imamanci, lallai ita babar babanta.
14- mikakkiyar igiyar Allah dole ta kasance ma’asumiya, idan bata zama ma’asumiya ta yaya za ai riko da ita mudlakan ba tareda kaidi ba
«قال رسول الله صلى الله عليه واله وسلم : فاطمة بهجة قلبي وحبله الممدود بينه وبين خلقه ، من اعتصم به نجا، ومن تخلّف عنه هوى.
Manzon Allah tsira da amincin Alla su kara tabbata gareshi da iyalansa yace: Fatima ce farin ciki zuciyata kuma itace igiyar Allah mikakka tsakaninsa da halittunsa, duk wanda yayi riko da ita ya tsira duk wanda ya barta ha halaka.
15-jarrabata da hakuri wacce itace asasin kamala da Akhlak wanda daga cikinsa akwai zuhudu
16-iliminta daga wurin Allah yake.
17-ijma’i yankakke mai shiryarwa kan ismarta, kamar yadda wurin shehunnai Saduk da mufid da Dusi da wasunsu.
18-ayoyi da riwayoyi masu tarin yawa da suke shiryarwa zuwa ga falalarta da girmanta, da ratayuwarta da duniyar gaibu.
19-tarihinta da yadda ta rayu kamshin ismar Allah na tashi daga gareshi
Akwai wasu fuskokin da mai
dandake bincie zai iya tsinkayarsu, ya sami da yakini da yankewa da cewa lallai
babu kokwanto babu shakka lallai Fatima zahara amincin Allah ya kara tabbata
gareta babbar ismar Allah ce.