Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Jinin da akai afuwa kansa
- Hukunce-hukunce » di ne ya kasance garin da kake
- Hukunce-hukunce » Na yi wada da matata alhalin ina azumin nafila
- Hukunce-hukunce » MENE NE HUKUNCIN CINIKIN DA AKE BIYAN KUDADE A TSINTSINKE A RARRABE DA KARO GUDA BA
- Hukunce-hukunce » YA HALASTA A YI AMFANI DA KUDADEN MAUKIBIN HUSAINI A MIKA SU GA HASHADUL SHA’ABI
- Hadisi da Qur'an » AKWAI WATA RIWAYA DA ISNADINTA DA AKA JINGINA ZUWA GA MANZON ALLAH (S.A.W)
- Aqa'id » Shin Allah ya aiko da annabawa daga jinsin da bana mutane ba, sannan idan adadin annabawa kamar yanda muka saba ji ya kasance 12400 me ya sanya yan kadna muka sani daga cikinsu
- Hanyar tsarkake zuciya » meye hukuncin amfani da Aufaku da Dalasimai kan warkar mara lafiya
- Aqa'id » Shin akwai Banbanci tsakanin kalmomin (iktirabu) da (dunuwwu) da suka zo cikin hadisin kisa’i
- Hukunce-hukunce » Ta yaya zan iya gane wane ne A’alam cikin mujtahidai
- Hukunce-hukunce daban-daban » Rigakafi da yake da amfanarwa cikin fuskantar ubangiji cikin sallah
- Aqa'id » Tambaya dangane da ayar muwadda
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hanyar tsarkake zuciya » Allah ya jarrabe ni da yawan gaggawa cikin kowanne abu
- Hadisi da Qur'an » Menene isnadin wannan riwayar da take cewa ni ne `dan yankakku biyu da aka yanka
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
menene ya sanya kowanne lokaci a cikin kur’ani Kalmar ( السماوات) sammai take zuwa a sigar j am’I gabanin Kalmar ( الارض ) wacce ita kuma take zuwa da sigar mufrad daya tal?
Menene ya sanya Kalmar (samawat) sammai take zuwa da sigar jam’I gabanin Kalmar (ardu) kasa wacce ita kuma ke zuwa da sigar mufrad daya tal a cikin kur’ani mai girma tareda cewa mun san akwai kasa har guda bakwai.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
بسم الله الرحمن الرحیم
Ta yiwu hikima cikin hakan ya kasance cewa tabbas kasa wacce dan adam ke rayuwa kan doronta yake ganinta kwaya daya yake ta sowa daga gareta zuwa mi’iraji sama, sai dai cewa sama tanada dabakoki sammai bakwai sashensu saman sashe ya zma dole daga dagawa da tasowa da nade darajoji da madukakai da imani cikakke da ilimi mai alfanu da aiki na kwarai
(يصعد إليه الكلم الطيب والعمل الصالح يرفعه)
Kyakkyawar magana na dagawa zuwa gareshi da aiki na gari yana daukaka shi.
Kamar yadda ya zo
(إقرء وارق)،
Yi karatu ka daukaka.
Ya zama dole daga a hauhau daga kasa ta daya zuwa sammai mau tarin yawa har akai ga tsakankanin zira’i biyu ko mafi kusa daga haka cikin matsugunin gaskiya a wajen sarki mai iko,.
ALLAH NE ABIN NEMAN TAIMAKO
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- KAFIN ANNABI YA SANAR DA ALI KOFOFIN ILIMI SHIN ALI YA JAHILCE SU
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- Mene ne banbanci tsakanin duniya da kasa?
- WACCE ALAKA CE TSAKANIN ZIYARAR IMAM ALIYU ARRIDA DA WATAN RAJAB
- Mene ne ra’ayin ku kan littafin (Mashra’atu Biharul Anwar wallafar Shaik Asif
- DA WADANNAN KA’IDOJI ZA MUYI RIKO YAYIN DA MUKE DUBA LITATTAFAN RIWAYOYI
- MUNA BUKATAR KARIN BAYANI KAN WANNAN RIWAYAR
- SHIN ISNADIN WANNAN RIWAYA YA INGANTA
- AKWAI WATA RIWAYA DA ISNADINTA DA AKA JINGINA ZUWA GA MANZON ALLAH (S.A.W)
- Shin kur’ani a jirkice yake