Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce » Auran mutu'a
- Tarihi » Ina son sanin matsayar Ahlus-sunna Wal-jama’a dangane da Sahabin Annabi wato Mu’awiyatu
- Hanyar tsarkake zuciya » SALLAR ISTIGFARI
- Hukunce-hukunce daban-daban » Matashi ne ya kasance yana kaunar shiga Hauza sai dai kuma cewa mahaifinsa ya fi son yayi karatun zamani, shin wanne zabi zai gabatar cikin biyun
- Hukunce-hukunce » Ina cikin `dimauta kan al’amarin zabar Marja’i
- Hukunce-hukunce » Shin halatta wanka yayin da mutum Yayi wasa da Kansa
- Hukunce-hukunce » Idda ga matar mutu'a
- Aqa'id » Tambaya dangane da ayar muwadda
- Hukunce-hukunce » Akwai wani fili da yake mallakar hukuma sakamakon bukatuwar mutanen yankinmu zuwa gareta sai muka gina Husainiya domin yin sallah shin sallar da akayi cikinta ingantacciya ce
- Hanyar tsarkake zuciya » SHI YA HALASTA GA WANDA YA KE SHARIFI TA BANGAREN MAHAIFIYA YA SANYA KAYAN SHARIFAI
- Hukunce-hukunce » Shin ziyarar makabarta a ranakun sallah kamar Babar sallah da karama mustahabice
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukunicn yin sallar gaisuwa ga masallaci cikin mikatin Madinatul munawwara idan sallar magariba da isha’I suna matsayin wajibi
- Hanyar tsarkake zuciya » Menene cikakken yakini (yakinit tam)
- Hadisi da Qur'an » Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Ina da wata `yar’uwa wacce takai shekaru 27 tana aiki matsayan mai koyarwa a daya daga cikin ma’aikatun daula, kuma ita mai riko da addini ce da dukkanin ma’anar riko da addini, sai dai cewa ta ki yarda tayi aure da fakewa da hujja cewa ita kwata-kwata ba ta ma tunanin aure yanzu ta yanda al’amarin ya kai ga ba ma ta son sanin sunan wanda ya zo baiko da neman aurenta, ina fatan sayyid Adil-Alawi zai bani wata nasiha da zan mata da zatai mata tasiri a zuciyarta da abin da ta ke rayawa sakamakon kasantuwarta yarinya ma’abociyar riko da addini
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Ya isar a wannan mukami mu zo da wasu ba’arin hadisai daga Ahlil-baiti amincin Allah ya kara tabbata gare su sai su zama su ne amsa gareka da yar’uwarka mai girma
عن الرضا عليه السلام قال :( إن إمرأةَ سألت أبا جعفر عليه السلام فقالت :أصلحك الله إني متبتلة فقال لها : وما التبتل عندك؟ قالت لااريد التزويج أبداَ ، قال: ولم.؟ قالت: ألتمس في ذلك الفضل
An karbo daga imam rida amincin Allah ya kara tabbata gare shi ya ce: wata mata ta tambayi Abu Jafar amincin Allah ya kara tabbata gare shi sai tace: Allah ya yi maka gyara lallai ni mace ce wacce ta yanke zuwa ga Allah sai ya ce mata: menene yankewa a wajenki? Sai tace: bana son yin aure har abada, ya ce: maene ne ya sanya haka? Sai tace ina neman falala da yin hakan.
فقال : انصرفي فلو كان في ذلك فضل لكانت فاطمة عليها السلام أحق به منكِ ،إنه ليس أحد يسبقها الى الفضل). فكما أن امير المؤمنين عليه السلام ميزان الاعمال وبه تقاس أعمالنا ، كذلك فاطمة الزهراء عليها السلام فهي ميزان الاعمال والافعال ، فإنها كفؤ امير المؤمنين عليه السلام ، فالعزوبة والتبتل لايوجبا الفضل والكمال.
Sai ya ce: tafi ki bawa mutane wuri da ace akwai wata falala cikin hakan da Fatima ta kasance mafi cancanta da yin hakan daga gareki, lallai yadda al’amarin yake shi ne babu wani wanda ya gabace ta cikin falala, kamar yadda lallai ya kasance sarkin muminai Ali (as) shi ne ma’aunin ayyuka lallai ita Fatima ita ce tsarar sarkin muminai Ali (as). gwauranci da yankewa bai kawo falala da kamala.
وقال (صلى الله عليه وآله وسلم) : النكاح سنتي فمن رغب عن سنتي فليس مني .وعنه ايضا: (من تزوج فقد اُعطي نصف العبادة). وقال (صلى الله عليه وآله وسلم): (ما بني في الاسىلام بناء أحب الى الله عز وجل أعز من التزويج).
Ya ce: aure sunnata ne duk wanda ya kyamaci sunnata bai daga gare ni, haka ma an karbo daga gare shi: duk wanda ya yi aure hakika an bashi rabin ibada. ya ce; ba a gina wani abu a muslunci mafi soyuwa wajen Allah mai girma da daukaka ba daga aure.
Da wasu da yawa yawan riwayoyi da suka gangaro cikin wannan mukami daga karshe muna rokon Allah ya azurtaku da taufiki
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hukunce-hukunce)
- wasu abubuwa ne zasu taimakawa mutum waajin bin Allah
- Shin ya halasta a karanta suratul Iklasi da Kafirun cikin sujjada
- Mene ne ra’ayinku kan halascin rarrabawa karbar fatawowi cikin mas’alar auren mutu’a
- Mutum ne ya aikata sihiri
- Shin ana kirga wanda ya dora saman yatsun hannunsa kan gwiwowinsa matsayin wanda yayi ruku’u
- furucin kalmomin larabci a sallah
- Idan mukallafi yayi sallah kan lokaci ya kuma nesanci zunubai iya iyawarsa shin haka na nufin sallarsa ta karbu ko da kuwa yana ganin kansa mai zunubi da wasiwasi
- Shin rashin yardar mahaifiya kan aure na iya zama sabawa iyaye
- Ta kaka zan iya kame kaina daga barin kallon mata
- Me ake nufi cikin wannan hadisi: amma abubuwan da suke faruwa to cikinsu ku komawa marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojina ne akanku, ni kuma hujjar Allah ne. Su wane ne Kenan? Maraji’ai Ko kuma marawaitan hadisi?