Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » Ya zanyi in kuɓuta daga zunubai?
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya zan koyi irfani?
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin yin kuka cikin mafarki alama ce ta bala’ai da mummunan karshe?
- Aqa'id » Menene ma’anar Imani da Raja’a?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin manzon Allah (s.a.w) yana da diya mace fiye da guda daya
- Hanyar tsarkake zuciya » Yawan wasiwasi a cikin sallah da mafita?
- Hukunce-hukunce » Ina da matsalar raunin motsin sha’awa shin ya halasta in karanta littafin kissoshin batsa?
- Hukunce-hukunce » Ya za ai da macen da tayi watsi da yin aure saboda fakewa da wani dalili
- Hukunce-hukunce daban-daban » Yaya zanyi na bambanci buri na gaskiya da?na karya
- Aqa'id » Wani al’amari ya faru dani a cikin Haramin Imam Ali (as)
- Aqa'id » Shin Imami shine magajin siffofin haske daga Annabawa
- Hanyar tsarkake zuciya » ni matashiyace kuma yanzu haka ina da shekaru 18 ina kuma kula da salla tun ina yarinya karama bana sakaci da ita
- Hukunce-hukunce » Shin sallar juma’a wajibi ce shin ya halasta mutum ya bar sallar juma’a guda uku jere?
- Hanyar tsarkake zuciya » Wane zikiri ne mutum zai lazimta don ya samu tsaftatar ruhi?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
* قال رسول الله (ص): «طوبى للصابرين في غيبته، طوبى للمقيمين على محبته».
Manzon Allah (s.a.w) yace: farinciki ya tabbata ga masu hakuri cikin fakuwarsa, farinciki ya tabbata ga wadanda suke kan soyayyarsa.
* قال أمير المؤمنين (ع): «انتظروا الفرج ولا تيأسوا من روح الله، فإن أحب الأعمال إلى الله عزَّ وجلَّ انتظار الفرج ... والمنتظر للفرج كالمتشخّط بدمه في سبيل الله».
* قال رسول الله (ص): «طوبى للصابرين في غيبته، طوبى للمقيمين على محبته».
Manzon Allah (s.a.w) yace: farinciki ya tabbata ga masu hakuri cikin fakuwarsa, farinciki ya tabbata ga wadanda suke kan soyayyarsa.
* قال أمير المؤمنين (ع): «انتظروا الفرج ولا تيأسوا من روح الله، فإن أحب الأعمال إلى الله عزَّ وجلَّ انتظار الفرج ... والمنتظر للفرج كالمتشخّط بدمه في سبيل الله».
Sarkin muminai Ali(as) yana cewa: ku saurari yayewa kada ku debe tsammani daga ni'imar Allah, hakika mafi falalar ayyuka zuwa ga Allah shine jiran yayewa…
* قال الإمام الحسين (ع): «أما إن الصابر في غيبته على الأذى والتكذيب، بمنزلة المجاهد بالسيف بين يدي رسول الله (ص)».
Imam Husaini (as) yace: amma mai yin hakuri cikin fakuwarsa kan cutuwa da karyata shi da mutane keyi lallai daidai yake mujahidi cikin tafarkin da takobi gaban manzon Allah (s.a.w).
* قال الإمام زين العابدين (ع): «من ثبت على ولايتنا في غيبة قائمنا، أعطاه الله أجر ألف شهيد مثل شهداء بدر وأُحد».
Imam Zainul Abidin (as) yace: duk wanda ya samu sabati kan wilayarmu cikin fakuwar Qa'im Alu Muhammad, Allah zai bashi ladan shahidi dubu daga misalin shahidan yakin Badar da Uhudu.
* قال الإمام الصادق (ع): «المنتظر للثاني عشر كالشاهر سيفه بين يدي رسول الله (ص) يذبُّ عنه».
Imam Sadik (as) yace: mai sauraron Imamul Hujja daidai yake da wanda ya zare takobinsa yana baiwa manzon Allah (s.a.w) kariya
* قال الإمام موسى الكاظم (ع): «طوبى لشيعتنا المتمسكين بحبّنا في غيبة قائمنا، الثابتين على موالاتنا والبراءة من أعدائنا أولئك منا ونحن منهم. وقد رضوا بنا أئمة ورضينا بهم شيعة. طوبى لهم ثم طوبى لهم هم والله معنا في درجتنا يوم القيامة».
Imam Kazim (as) yace: farinciki ga shi'armu masu riko da soyayyarmu cikin fakuwar Qa'im din mu, masu tabbatuwa kan wilayarmu daga makiyanmu wadannan daga garemu suke mu ma daga garesu muke, hakika sun gamsu da A'imma mu ma mun gamsu da su matsayin shi'armu, farinciki ya tabbatab garesu, wallahi suna tareda mu cikin darajarmu ranar alkiyama.
* قال الإمام الرضا (ع): «ما أحسن الصبر وانتظار الفرج».
Imam Rida (as) yana cewa: mai yafi kyawu daga hakuri da sauraron yayewa.
* قال الإمام الجواد (ع): «أفضل أعمال شيعتنا انتظار الفرج».
Imam Jawad (as) yace: mafi falalar ayyukan yan shi'armu jiran da sauraron yayewa.
* قال الإمام الهادي (ع): «لولا من يبقى بعد غيبة قائمكم من العلماء الداعين إليه والدالين عليه، والذابين عن دينه بحجيج الله، والمنقذين للضعفاء من عباد الله من شباك إبليس ومردته لما بقي أحد إلا ارتد عن دين الله. ولكنهم يمسكون أزمَّة قلوب ضعفاء الشيعة كما يمسك صاحب السفينة سكانها، أولئك هم الأفضلون عند الله عزَّ وجلَّ».
Imam Aliyul Hadi (as) yana cewa: ba da ban wadanda suke rage bayan gaibar Qa'imun dinku daga malamai masu kira zuwa gareshi masu nusantarwa kansa, masu bada kariya daga addininsa da hujjojin Allah, masu ceton raunanan bayin Allah daga tarkon Iblis da halakarsa da babu wani mutum da zai rage face yayi ridda daga addinin Allah. Sai dai cewa sun kasance suna rike da ragamar zukatan raunanab shi'a kamar yanda direban jirgi yake rike da ragamar fasinjar cikin jirgin, wadannan sune mafi fifita da falala wurin Allah azza wa jalla.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Shin Sayyada Maryam (as) ita ma tana ganin jinin al’ada kamar saura mata
- YAYA MUTUM ZAI IYA YIN SALLAH RAKA’A DUBU A RANA DAYA
- Menene ma’anar me furuci wanda da shi yake bada amsa
- MENENE RA’AYINKU DANGANE DA MAUDU’IN ZIYARAR ASHURA DA DU’A’U TAWASSUL
- WANNE DALILI NE YA HANA IMAMAI (A.S) BAYYANAR DA ALLON FATIMA A.S
- yazo cikin hadisin Annabi (s.a.w) yace:
- Ka kara hadisan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da hadisan ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata gare su kan abubuwan da ka sani na riwaya a baya
- KAFIN ANNABI YA SANAR DA ALI KOFOFIN ILIMI SHIN ALI YA JAHILCE SU
- ME AKE NUFI DAGA DARAJA TA GOMA
- INA NE WURAREN DA AKA YI TARAYYA DA INDA AKE DA SABANI TSAKANKANIN MAFHUMIN SUNNA DA SIRA NABAWIYA