Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » TAREDA IKLASI DA TSARKAKE NIYYA BAMU BUKATAR KOWANNE IRIN MARJA’I
- Hadisi da Qur'an » ME AKE NUFI DA MAKIYIN MAKIYINA ABOKINA NE ABOKIN MAKIYINA MAKIYINA NE….
- Hukunce-hukunce » Ta kaka zan tsaftace zuciyata lokacin da nake sallah?
- Aqa'id » YAYA MUMINA ZATA KARANTA WANNAN JUMLAR
- Hukunce-hukunce » Na yi wada da matata alhalin ina azumin nafila
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin sakin matar da baka sadu da it aba sannan kaso nawa take da hakki cikin sadakin
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya mutum zai kare kansa daga sharrin mahassada
- Hukunce-hukunce » Shin zai yiwu mutum ya rarraba taklidi cikin mas’alar auren mutu’a idan ya kasance wanda yake taklidi da shi ya sanya sharadin neman izinin matarsa cikin halin auren mutu’a da wacce ba musulma
- Aqa'id » Shin ceton manzo zai tsaya iya kan wadanda yake alaka da su ta jini kadai
- Hukunce-hukunce » Menene hukunci kan mace cikin bayyanar da karatun sallah da boyewa idan ita macen ta kasance tana yiwa wani sallah ba kanta ba?
- Hukunce-hukunce » furucin kalmomin larabci a sallah
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta a karanta suratul Iklasi da Kafirun cikin sujjada
- Hukunce-hukunce » Ga wanne malami zan koma cikin mas’alar ihtiyadi wujubi?
- Hukunce-hukunce » shin waka da kallon hotunan batsa suna karya azumi
- Hukunce-hukunce » ladani ya kira sallah adadai lokacin da nake cikin jirgin sama daidai lokacin da jirgin isa kasata shin zanyi sallah bisa niyya sauke nauyi ko kuma da niyyar ramuwa?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
حدثنا أحمد بن الحسين القطان قال أخبرنا أحمد بن محمد بن سعيد الكوفي قال حدثنا علي بن الحسين بن علي بن فضال عن أبيه قال سألت أبا الحسن علي بن موسى الرضا ( ع ) معنى قول النبي (صلى الله عليه وآله): أنا ابن الذبيحين
Menene ingancin wannan riwaya ta bangaren isnadi?
حدثنا أحمد بن الحسين القطان قال أخبرنا أحمد بن محمد بن سعيد الكوفي قال حدثنا علي بن الحسين بن علي بن فضال عن أبيه قال سألت أبا الحسن علي بن موسى الرضا ( ع ) معنى قول النبي (صلى الله عليه وآله): أنا ابن الذبيحين
Ahmad bn Husaini Kaddani ya bamu labari yace Ahmad bn Muhammad bn Sa’id Kufi ya bamu labari yace Aliyu bn Husain ibn Ali bn Faddalu ya bamu labari daga babansa yace: na tambayi Abu Hassan Aliyu bn Musa Rida (as) menene ma’anar fadin manzon Allah (s.a.w) ni ne `dan yankakku biyu
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Wannan hadisi ya zo cikin litattafan malaman hadisin shi’a da ma na sunna misalin littafin Uyunu Akbar Rida, da Alkisal da Tafsirul Qummi, da Tafsirul mafatihul gaibi na Fakrul Razi, yankakke na farko shine Isma’il, na biyu kuma shine mahaifin annabi, sannan kana iya komawa kissar don kara dubawa.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Kalamanku haske ne
- Menene tabbacin isnadin matanin hadisin kisa?
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- MENENE RA’AYINKU DANGANE DA MAUDU’IN ZIYARAR ASHURA DA DU’A’U TAWASSUL
- ME AKE NUFI DAGA DARAJA TA GOMA
- Mene ne ra’ayin ku kan littafin (Mashra’atu Biharul Anwar wallafar Shaik Asif
- SHIN YA HALASTA A KARBI RIWAYA DAGA WANDA YAKE KAN GURBATACCIYAR MAZHABA
- MENE NE RA’AYINKU CIKIN RIWAYAR ASALAR TABBATAR GANGAROWAR HADISI DAGA WADANDA AKA DANGANTA SHI GARESU
- WANNE DALILI NE YA HANA IMAMAI (A.S) BAYYANAR DA ALLON FATIMA A.S
- ME NENE MA’ANAR AYAR KUR’ANI DAKE CEWA: KA CE BABU ABINDA ZAI SAME MU FACE ABINDA ALLAH YA