Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hadisi da Qur'an » Mene ne banbanci tsakanin duniya da kasa?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Aqa'id » Me yasa muke buga hannuwanmu kan cinya a karshen du’a’u Ahad
- Aqa'id » Bayanin ma’anar maganar Sahibul Asri (Af)
- Aqa'id » SHIN AKWAI WATA KAIFIYA TAKAITACCIYA LA’ANA DA SALLAMA DA SUKE ZIYARAR ASHURA
- Hanyar tsarkake zuciya » NA AIKATA WANI LAIFI DA NAKE JIN TUBANA DA ISTIGFARINA BA ZASU KARBU BA
- Hukunce-hukunce » Me ake nufi da Sidkul Urfi wanda muke yawan ganinsa cikin Risalolin taklidi, shin ma’auni shine urfin gamagarin mutane ko kuma na Fakihai?
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukunci wanda ya jahilci hukunci karya da istimna’i
- Hukunce-hukunce daban-daban » Yaya zanyi na bambanci buri na gaskiya da?na karya
- Hukunce-hukunce » Na yi auren mutu’a tareda wani mutum
- Hukunce-hukunce daban-daban » shin hakane shi sharifi bazai bar duniya ba harsai an tsarkake shi ta hanyar jarabtar da Allah
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mutum ya juya baya ga alkibla
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina jin rauni lokutan sallah da addu’a kai kace akwai wani hijabi da shinge da suka katange zuciyata daga riskar debe haso da jin dadi daga garesu
- Hukunce-hukunce » Ta kaka zan furta harafin ض a cikin sallah?
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin yankewa daga sahun jam’I da mikdarin shamakin mutum guda d ayake sallatar sallar Magriba alhalin Limami yana sallatar Isha
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Shin dangantakar martabobo tsakanin Allah ta’ala da Sarkin muminai martabobin na Allantaka kadai, ina martabobin ubangijintaka shin Sarkin Muminai yana tarayya da Allah ta’ala cikinsu?
Samahatus Assayid Adil babban malamin addini Allah ya dawwamar da inuwarsa.
Salamu Alaikum wa Rahmatullahi ta’ala wa barakatuhu.
Tambaya ta abinda Allama Assayid Abdullahi Shubbar Allah ya jikan rai ya ambata cikin littafin Masabihul Anwar fi Halli Mushkilat Akbar juz 2 sh 319 hadisi na 171 abinda aka rawaito daga cikin fadinsa:
عن امير المؤمنين عليه السلام قال أنا اصغر من ربي بسنتين
Ina kasa da ubangijina da shekaru biyu.
Malamin ya dora wannan Magana kan fuskoki guda biyu, fuskar farko: abinda ake nufi daga Kalmar rabbu cikin hadisin shine ma’anarta ta hakika ubangiji da gaske, sannan abinda ake nufi daga shekara biyu shine rutubobi guda biyu ma’ana dukkanin martabobin kamalar samuwa mudlaka ta samu gareni in banda martabobi guda biyu sune martabar Allantaka da ta wajabcin samuwa da martabar annabtaka, sannan a bisa kaddarawa ta biyu abinda ake nufi ubangiji da ma’anar majaziya ba hakika ba sannan abin nufi daga Rabbul majazi shine mai rainonsa mai tarbiyantar da shi wanda shine Annabi (s.a.w).
Natija shine Imam (a.s) ya tabbatarw ada kansa tsarkaka da girma cikin martabar wilaya mudlaka wacce take ta tattaro dukkanin martabobin kamala in banda Allantaka da wajabcin samuwa, babu kokwanto cikin kasantuwarsa ya tattaro dukkanin martabobi da mukamai in banda wadannan guda biyun.
tambaya da ishkali, shin martabobi tsakanin Allah ta’ala da Sarkin Muminai amincin Allah ya kara tabbata a gareshi na cikin Allantaka kadai? Ina martabar ubangijintaka shin yana tarayya da Allah cikin wannan martaba?
A ina ne a lugga ind akai bayanin lafazin sunna da ma’anar martaba?
wani wanda bai gamsu da bayanin Assayid Abdullahi Shubbar ba ya tambaye ni shin ya halasta Kenan a kirayi Manzon Allah (s.a.w) da sunan ubangijin shugabanmu Sarkin Muminai (as) dogaro da wannan tawili da Assayid Shubbar yayi?
haka zalika ayoyin Kur’ani
( بسم الله الرحمن الرحيم .قل من رب السماوات والأرض قل الله )
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai. Kace wane ne ubangijin sammai da kasa kace Allah ne.
Da wata ayar mai girma da take cewa:
( يدبر الامر يفصل الايات لعلكم بلقاء ربكم توقنون )
Yana gudanar da lamari yana faifaice ayoyi tsammaninku kwa samu yakini da haduwa da ubangijinku.
Dogaro da tawili zai zama ana nufin Manzon Allah (s.a.w) ko maulana Sarkin Muminai (as).
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Hakika Allah yayi tajalli da sunayensa cikin halittu cikin Muhammad da iyalan Muhammad yana tajalli da dukkanin sunaye in banda sunansa mafi girma da yake dauke da ma’anar Allantaka wannan suna baya tajalli cikin halittu, saboda haka ne ma bayani ya zo daga garesu ku tsarkake mu daga Allantaka da ubangijintaka ku fadi duk abinda kuka so cikin sha’aninmu ba zai ku kai ga kurewa ba, da wannan bayani ne ubangiji yana tajalli cikin bawansa kamar yanda ake cewa mai gida ubangijin gida ko iyayen gijin gida uwa da uba.
Sannan Kalmar rabbu tana da ma’anoni daidai har guda biyar, idan ta kasance da ma’anar Allantaka to wannan ma’ana ta kebantu da Allah matsarkaki shi kadai, amma sauran ma’anoni kamar Shaik da Assayid lallai suna daga abinda yake ratayuwa da mutum.
Sannan cikin istimali majazi babu bukatar babu bukatar dole sai ya samu a luggance sannan zai a kafa dalili da shi kadai dai ana kafa hujja da lugga cikin istimali hakiki, amma cikin majazi samuwar alaka da dangantaka tana wadatarwa, domin neman Karin bayani kana iya duba ilimin balaga ko littafin Almudawwal ko Almuktasarul ma’ani ko littafin Balaga Wadiha.
Wurin Allah muke neman taimako.
Shin dangantakar martabobo tsakanin Allah ta’ala da Sarkin muminai martabobin na Allantaka kadai, ina martabobin ubangijintaka shin Sarkin Muminai yana tarayya da Allah ta’ala cikinsu?
Samahatus Assayid Adil babban malamin addini Allah ya dawwamar da inuwarsa.
Salamu Alaikum wa Rahmatullahi ta’ala wa barakatuhu.
Tambaya ta abinda Allama
Assayid Abdullahi Shubbar Allah ya jikan rai ya ambata cikin littafin Masabihul
Anwar fi Halli Mushkilat Akbar juz 2 sh 319 hadisi na 171 abinda aka rawaito
daga cikin fadinsa:
عن امير المؤمنين عليه السلام قال أنا اصغر من ربي
بسنتين
Ina kasa da ubangijina da shekaru biyu.
Malamin ya dora wannan Magana kan fuskoki guda biyu, fuskar farko: abinda ake nufi daga Kalmar rabbu cikin hadisin shine ma’anarta ta hakika ubangiji da gaske, sannan abinda ake nufi daga shekara biyu shine rutubobi guda biyu ma’ana dukkanin martabobin kamalar samuwa mudlaka ta samu gareni in banda martabobi guda biyu sune martabar Allantaka da ta wajabcin samuwa da martabar annabtaka, sannan a bisa kaddarawa ta biyu abinda ake nufi ubangiji da ma’anar majaziya ba hakika ba sannan abin nufi daga Rabbul majazi shine mai rainonsa mai tarbiyantar da shi wanda shine Annabi (s.a.w).
Natija shine Imam (a.s)
ya tabbatarw ada kansa tsarkaka da girma cikin martabar wilaya mudlaka wacce
take ta tattaro dukkanin martabobin kamala in banda Allantaka da wajabcin
samuwa, babu kokwanto cikin kasantuwarsa ya tattaro dukkanin martabobi da
mukamai in banda wadannan guda biyun.
tambaya da ishkali, shin
martabobi tsakanin Allah ta’ala da Sarkin Muminai amincin Allah ya kara tabbata
a gareshi na cikin Allantaka kadai? Ina martabar ubangijintaka shin yana
tarayya da Allah cikin wannan martaba?
A ina ne a lugga ind
akai bayanin lafazin sunna da ma’anar martaba?
wani wanda bai gamsu da
bayanin Assayid Abdullahi Shubbar ba ya tambaye ni shin ya halasta Kenan a
kirayi Manzon Allah (s.a.w) da sunan ubangijin shugabanmu Sarkin Muminai (as)
dogaro da wannan tawili da Assayid Shubbar yayi?
haka zalika ayoyin Kur’ani
(
بسم الله الرحمن الرحيم .قل من رب السماوات والأرض قل الله )
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai. Kace wane ne ubangijin sammai da kasa kace Allah ne.
Da wata ayar mai girma da take cewa:
( يدبر الامر يفصل الايات لعلكم بلقاء ربكم توقنون )
Yana gudanar da lamari yana faifaice ayoyi tsammaninku kwa samu yakini da haduwa da ubangijinku.
Dogaro da tawili zai zama ana nufin Manzon Allah (s.a.w) ko maulana Sarkin Muminai (as).
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Hakika Allah yayi tajalli da sunayensa cikin halittu cikin Muhammad da iyalan Muhammad yana tajalli da dukkanin sunaye in banda sunansa mafi girma da yake dauke da ma’anar Allantaka wannan suna baya tajalli cikin halittu, saboda haka ne ma bayani ya zo daga garesu ku tsarkake mu daga Allantaka da ubangijintaka ku fadi duk abinda kuka so cikin sha’aninmu ba zai ku kai ga kurewa ba, da wannan bayani ne ubangiji yana tajalli cikin bawansa kamar yanda ake cewa mai gida ubangijin gida ko iyayen gijin gida uwa da uba.
Sannan Kalmar rabbu tana da ma’anoni daidai har guda biyar, idan ta kasance da ma’anar Allantaka to wannan ma’ana ta kebantu da Allah matsarkaki shi kadai, amma sauran ma’anoni kamar Shaik da Assayid lallai suna daga abinda yake ratayuwa da mutum.
Sannan cikin istimali majazi babu bukatar babu bukatar dole sai ya samu a luggance sannan zai a kafa dalili da shi kadai dai ana kafa hujja da lugga cikin istimali hakiki, amma cikin majazi samuwar alaka da dangantaka tana wadatarwa, domin neman Karin bayani kana iya duba ilimin balaga ko littafin Almudawwal ko Almuktasarul ma’ani ko littafin Balaga Wadiha.
Wurin Allah muke neman taimako.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- RIWAYA DAGA HISHAM IBN HAKAM CIKIN LITTAFIN AL’IHTIJAJ
- Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Aikata zunubi bai fitar da mumini daga imanin sa shin wannan riwaya ta inganta
- INA SON MALAM YAYI MINI BAYANI WANNAN RIWAYA DA ZATA ZO A KASA
- Ta yaya zamu iya tabbatar da imamanci Mahadi (Af) da tabbatattun dalilai da yakini
- TA YAYA ZAN IYA ZAMA DAGA YAN ALJANNA
- Mene ne hukunci wanda yake inkarin imamanci
- Wane ne Hujjar Allah a doran Kasa kafin zuwan Manzon Allah (s.a.w)
- Mene ne hukuncin sallar matafiyi mene ne hukuncin sallata idna na dawo gida banyi sallah ba
- Shin imami yana jin muryan mala’ika amma baya ganin sa?