Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » Wanne littafi mafi inganci daga cikin litattafan addu’a
- Aqa'id » Shin dua faraj (الهی عظم البلاء) yana da isanadi mai inganci?
- Hanyar tsarkake zuciya » Me ke janyo rushewar aiki
- Hukunce-hukunce » MENE NE HUKUNCIN AURE DA AKA TILASTA YARINYA AKANSA TAREDA RASHIN AMINCEWARTA
- Hukunce-hukunce daban-daban » Rigakafi da yake da amfanarwa cikin fuskantar ubangiji cikin sallah
- Hukunce-hukunce » Shin al’adar boye ta haramta
- Hukunce-hukunce daban-daban » Ina cikin kuntata
- Hanyar tsarkake zuciya » Harkokin samun abinci na da arziki na sun tsaya cak sun tabarbare me ya kamata in yi?
- Aqa'id » Mene ne ma'anar ya Zakiyu ya tsarkakakke daga dukkanin aibu da tsarkakarsa
- Hanyar tsarkake zuciya » SHIN TASIRIN ZIKIRIN TAUHIDI YANA DAGA ABINDA AKA JARRABA SHI AKA GANSHI
- Hukunce-hukunce » Idan ana bin mutum salloli da suka gabata a shekarun baya shin yafi dacewa ya rama su maimakon yin ayyukan mustahabbi a watan Ramadan
- Hanyar tsarkake zuciya » INA FAMA DA RASHIN SAMUN TABBATA CIKIN SAUKE WAJIBAI
- Hukunce-hukunce » Me ake nufi cikin wannan hadisi: amma abubuwan da suke faruwa to cikinsu ku komawa marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojina ne akanku, ni kuma hujjar Allah ne. Su wane ne Kenan? Maraji’ai Ko kuma marawaitan hadisi?
- Hukunce-hukunce » Na yi auren mutu’a tareda wani mutum
- Aqa'id » Shin Imami shine magajin siffofin haske daga Annabawa
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Shin dangantakar martabobo tsakanin Allah ta’ala da Sarkin muminai martabobin na Allantaka kadai, ina martabobin ubangijintaka shin Sarkin Muminai yana tarayya da Allah ta’ala cikinsu?
Samahatus Assayid Adil babban malamin addini Allah ya dawwamar da inuwarsa.
Salamu Alaikum wa Rahmatullahi ta’ala wa barakatuhu.
Tambaya ta abinda Allama Assayid Abdullahi Shubbar Allah ya jikan rai ya ambata cikin littafin Masabihul Anwar fi Halli Mushkilat Akbar juz 2 sh 319 hadisi na 171 abinda aka rawaito daga cikin fadinsa:
عن امير المؤمنين عليه السلام قال أنا اصغر من ربي بسنتين
Ina kasa da ubangijina da shekaru biyu.
Malamin ya dora wannan Magana kan fuskoki guda biyu, fuskar farko: abinda ake nufi daga Kalmar rabbu cikin hadisin shine ma’anarta ta hakika ubangiji da gaske, sannan abinda ake nufi daga shekara biyu shine rutubobi guda biyu ma’ana dukkanin martabobin kamalar samuwa mudlaka ta samu gareni in banda martabobi guda biyu sune martabar Allantaka da ta wajabcin samuwa da martabar annabtaka, sannan a bisa kaddarawa ta biyu abinda ake nufi ubangiji da ma’anar majaziya ba hakika ba sannan abin nufi daga Rabbul majazi shine mai rainonsa mai tarbiyantar da shi wanda shine Annabi (s.a.w).
Natija shine Imam (a.s) ya tabbatarw ada kansa tsarkaka da girma cikin martabar wilaya mudlaka wacce take ta tattaro dukkanin martabobin kamala in banda Allantaka da wajabcin samuwa, babu kokwanto cikin kasantuwarsa ya tattaro dukkanin martabobi da mukamai in banda wadannan guda biyun.
tambaya da ishkali, shin martabobi tsakanin Allah ta’ala da Sarkin Muminai amincin Allah ya kara tabbata a gareshi na cikin Allantaka kadai? Ina martabar ubangijintaka shin yana tarayya da Allah cikin wannan martaba?
A ina ne a lugga ind akai bayanin lafazin sunna da ma’anar martaba?
wani wanda bai gamsu da bayanin Assayid Abdullahi Shubbar ba ya tambaye ni shin ya halasta Kenan a kirayi Manzon Allah (s.a.w) da sunan ubangijin shugabanmu Sarkin Muminai (as) dogaro da wannan tawili da Assayid Shubbar yayi?
haka zalika ayoyin Kur’ani
( بسم الله الرحمن الرحيم .قل من رب السماوات والأرض قل الله )
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai. Kace wane ne ubangijin sammai da kasa kace Allah ne.
Da wata ayar mai girma da take cewa:
( يدبر الامر يفصل الايات لعلكم بلقاء ربكم توقنون )
Yana gudanar da lamari yana faifaice ayoyi tsammaninku kwa samu yakini da haduwa da ubangijinku.
Dogaro da tawili zai zama ana nufin Manzon Allah (s.a.w) ko maulana Sarkin Muminai (as).
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Hakika Allah yayi tajalli da sunayensa cikin halittu cikin Muhammad da iyalan Muhammad yana tajalli da dukkanin sunaye in banda sunansa mafi girma da yake dauke da ma’anar Allantaka wannan suna baya tajalli cikin halittu, saboda haka ne ma bayani ya zo daga garesu ku tsarkake mu daga Allantaka da ubangijintaka ku fadi duk abinda kuka so cikin sha’aninmu ba zai ku kai ga kurewa ba, da wannan bayani ne ubangiji yana tajalli cikin bawansa kamar yanda ake cewa mai gida ubangijin gida ko iyayen gijin gida uwa da uba.
Sannan Kalmar rabbu tana da ma’anoni daidai har guda biyar, idan ta kasance da ma’anar Allantaka to wannan ma’ana ta kebantu da Allah matsarkaki shi kadai, amma sauran ma’anoni kamar Shaik da Assayid lallai suna daga abinda yake ratayuwa da mutum.
Sannan cikin istimali majazi babu bukatar babu bukatar dole sai ya samu a luggance sannan zai a kafa dalili da shi kadai dai ana kafa hujja da lugga cikin istimali hakiki, amma cikin majazi samuwar alaka da dangantaka tana wadatarwa, domin neman Karin bayani kana iya duba ilimin balaga ko littafin Almudawwal ko Almuktasarul ma’ani ko littafin Balaga Wadiha.
Wurin Allah muke neman taimako.
Shin dangantakar martabobo tsakanin Allah ta’ala da Sarkin muminai martabobin na Allantaka kadai, ina martabobin ubangijintaka shin Sarkin Muminai yana tarayya da Allah ta’ala cikinsu?
Samahatus Assayid Adil babban malamin addini Allah ya dawwamar da inuwarsa.
Salamu Alaikum wa Rahmatullahi ta’ala wa barakatuhu.
Tambaya ta abinda Allama
Assayid Abdullahi Shubbar Allah ya jikan rai ya ambata cikin littafin Masabihul
Anwar fi Halli Mushkilat Akbar juz 2 sh 319 hadisi na 171 abinda aka rawaito
daga cikin fadinsa:
عن امير المؤمنين عليه السلام قال أنا اصغر من ربي
بسنتين
Ina kasa da ubangijina da shekaru biyu.
Malamin ya dora wannan Magana kan fuskoki guda biyu, fuskar farko: abinda ake nufi daga Kalmar rabbu cikin hadisin shine ma’anarta ta hakika ubangiji da gaske, sannan abinda ake nufi daga shekara biyu shine rutubobi guda biyu ma’ana dukkanin martabobin kamalar samuwa mudlaka ta samu gareni in banda martabobi guda biyu sune martabar Allantaka da ta wajabcin samuwa da martabar annabtaka, sannan a bisa kaddarawa ta biyu abinda ake nufi ubangiji da ma’anar majaziya ba hakika ba sannan abin nufi daga Rabbul majazi shine mai rainonsa mai tarbiyantar da shi wanda shine Annabi (s.a.w).
Natija shine Imam (a.s)
ya tabbatarw ada kansa tsarkaka da girma cikin martabar wilaya mudlaka wacce
take ta tattaro dukkanin martabobin kamala in banda Allantaka da wajabcin
samuwa, babu kokwanto cikin kasantuwarsa ya tattaro dukkanin martabobi da
mukamai in banda wadannan guda biyun.
tambaya da ishkali, shin
martabobi tsakanin Allah ta’ala da Sarkin Muminai amincin Allah ya kara tabbata
a gareshi na cikin Allantaka kadai? Ina martabar ubangijintaka shin yana
tarayya da Allah cikin wannan martaba?
A ina ne a lugga ind
akai bayanin lafazin sunna da ma’anar martaba?
wani wanda bai gamsu da
bayanin Assayid Abdullahi Shubbar ba ya tambaye ni shin ya halasta Kenan a
kirayi Manzon Allah (s.a.w) da sunan ubangijin shugabanmu Sarkin Muminai (as)
dogaro da wannan tawili da Assayid Shubbar yayi?
haka zalika ayoyin Kur’ani
(
بسم الله الرحمن الرحيم .قل من رب السماوات والأرض قل الله )
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai. Kace wane ne ubangijin sammai da kasa kace Allah ne.
Da wata ayar mai girma da take cewa:
( يدبر الامر يفصل الايات لعلكم بلقاء ربكم توقنون )
Yana gudanar da lamari yana faifaice ayoyi tsammaninku kwa samu yakini da haduwa da ubangijinku.
Dogaro da tawili zai zama ana nufin Manzon Allah (s.a.w) ko maulana Sarkin Muminai (as).
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Hakika Allah yayi tajalli da sunayensa cikin halittu cikin Muhammad da iyalan Muhammad yana tajalli da dukkanin sunaye in banda sunansa mafi girma da yake dauke da ma’anar Allantaka wannan suna baya tajalli cikin halittu, saboda haka ne ma bayani ya zo daga garesu ku tsarkake mu daga Allantaka da ubangijintaka ku fadi duk abinda kuka so cikin sha’aninmu ba zai ku kai ga kurewa ba, da wannan bayani ne ubangiji yana tajalli cikin bawansa kamar yanda ake cewa mai gida ubangijin gida ko iyayen gijin gida uwa da uba.
Sannan Kalmar rabbu tana da ma’anoni daidai har guda biyar, idan ta kasance da ma’anar Allantaka to wannan ma’ana ta kebantu da Allah matsarkaki shi kadai, amma sauran ma’anoni kamar Shaik da Assayid lallai suna daga abinda yake ratayuwa da mutum.
Sannan cikin istimali majazi babu bukatar babu bukatar dole sai ya samu a luggance sannan zai a kafa dalili da shi kadai dai ana kafa hujja da lugga cikin istimali hakiki, amma cikin majazi samuwar alaka da dangantaka tana wadatarwa, domin neman Karin bayani kana iya duba ilimin balaga ko littafin Almudawwal ko Almuktasarul ma’ani ko littafin Balaga Wadiha.
Wurin Allah muke neman taimako.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- Menene ma’anar Imani da Raja’a?
- Shin annabi tsira da amincin Allah su kara tabbata gareshi ya kasance yana yiwa kansa sallama da salati?
- Hukuncin auren mutu'a ba tare da izinin waliyi ba
- Wanene banasibe (makiyain Ahlil-baiti)
- Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa
- SHIN ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) IMAMI NE
- Shin an tsarkake Annabawa (as) daga aikata zunubi
- ME AKE NUFI DA TSANTAR SIRRIN ALLAH DA TACACCIYAR GODIYARSA DA YA ZO CIKIN FADIN SARKIN MUMINAI ALI A.S
- Wasu daga cikin malaman shia basu daukan imamanm ali da abbas da kuma sauran yaran sa a matsayin saiyid ,meye nazarin ayatollah adil alawi akan hakan?
- MENENE ALAMONIN BAYYANAR IMAMUL HUJJA A.S