lisdin makaloli
sababun makaloli
makaloli
Mukalolin da akaranta dayawa.
sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Akida » Kibiya ta shida
- » Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- » KISSAR SOYAYYA
- » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)
- » Bahasul karij: cikin ayyana kammalalliyar surar da za a karanta a sallah.
- » KARIJUL FIKHU 7 GA RABIU AWWAL SHEKARA 1441, KAN MUSTAHABBANCIN BAYYANARWA CIKIN AZUHUR DA LA’ASAR
- » Tambaya a takaice: ya zo cikin hadisi hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) ta yi shaukin ganin Salmanul Farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadisi
- » SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- » Wahabiyanci tsakanin guduma da uwar makera
- » KARIJUL FIKHU RABI’U AWWAL 1441 CIKIN BAYYANAR DA KARATU DA BOYE SHI Qum mai tsarki-Muntada Jabalu Amil Islami tareda Assayid Adil-Alawi
- » Adalci hadafin daukacin addinai
- » dangantakar addini da siyasa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
SAUTIN KIRAN HANKALI-TARE DA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
SAUTIN KIRAN HANKALI-TARE DA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWINa kasance cikin wani dare zaune cikin dakin nazarin karatu (libarary) mallakata bayan `yar wata karamar mudala’a da nayi sai na fara duba wannan dakin nazarin karatu tare da karancin abin da ke cikinta daga litattafai ina ta yin tunani, ina tunani cikin kasantuwar wadannan marubuta wadanda ake kirga su dubbai me yasa suka wallafa dukkanin wadannan litattafai? Litattafan da suka cika dakunan nazarin karatu makil. Wadannan zaurukan nazari da ake kirga su matsayin miliyoyi kowanne zauran nazari cikinta akwai dubban litattafai, me yasa duk sa’ilin da wani sabon littafi ya fito sai jamhur suyi gaggawa su fara karatunsa suyi darasinsa suyi nazarinsa?
... cigaba
gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
بسم الله الرحمن الرحیمDa sunan Allah mai rahama mai jin kai
Gabatarwa
Hukumar umayyawa ta yi rusau mai fadin gaske cikin ginin zamantakewar al’ummar musulmi ta kasance tana rainon kungiyoyin bata da karkacewa daga kan hanyar gaskiya wanda suke harin kwakwalen musulmai da fahimtarsu suka zama silar haifar da bakuwar sakafa cikin musuluci, daga baya kuma sai hukumar abbasiyawa ta dare karagar mulki domin ita ma ta kammala wannan rusau da umayyawa suka fara, sau da yawa da wasu sabbin uslubai, babban abin da ke gaban hakan ma shi ne rushewar zamantakewa da karkatar tunani da na suluki mai girma, imam sadik (as) ya kasance yana da babbar rawar da ya taka cikin yakar wannan barna ta hanyar assasa makarantun ilimi da samar da alakokin zamantakewa domin sake karfa ginin muslunci da zamantakewar da ya karbo daga babansa da kakanninsa tsarkaka.
... cigaba
Addu’a ita ce sirrin ibada
da sunan Allah mai rahama mai jin kaiAllah mai hikima cikin littafinsa mai daraja yana cewa:
﴿وَإِذَا سَأَلَكَ عِبَادِي عَنِّي فَإِنِّي قَرِيبٌ أُجِيبُ دَعْوَةَ الدَّاعِي إِذَا دَعَانِي فَلْيَسْتَجِيبُوا لِي وَلْيُؤْمِنُوا بِي لَعَلَّهُمْ يَرْشُدُونَ﴾
Idan bayin na sun tambaye ka gameda ni to lallai ni ina kusa-kusa ina amsa addu’a mai addu’a idan ya roke ni su nemi amsawa ta su yi imani dani tsammaninsu sa samu shiriya.
bai buya ba Kalmar (tsammani) ta zo a mukamin tabbatuwa da yankewa, saboda sanin Allah da kewayarsa ga komai da komai, kadai dai an yi amafani da Kalmar ne domin fasaha da balaga kamar yadda hakan ya ke a muhallinsa, shiriya ta zo ne sakamakon shimfida da ta gabata a farkon ayar mai daraja, sai a lura.
... cigaba
Sirri daga sirrikan imam sadik (as)
Siiri daga cikin sirrikan imam sadik (as) tareda alkalamin sayyid adil alawi ... cigabaHankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
Ina farawa da sunan Allah mai rahama mai jin kai tsira da aminci su tabbata ga mafificin halittunsa muhammadu da iyalansa zababbu tsarkaka, tsinuwa madawammiya ta tabbata ga makiyansu baki dayansu har zuwa ranar tashin kiyama. ... cigabaKAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
Allah madaukaki ya yi gaskiya manzonnsa ma mai karamci ya yi gaskiya mu munyi shaida kan hakan muna masu nuna godiya sannan dukkanin godiya ta tabbata ga Allah ubangiji talikai Da sunan Allah mai rahama nmai jin kaiUbangiji madaukakin sarki cikin littafinsa mai girma da hikima mai zartarwa da tabbatar da maganarsa yana cewa:
﴿ اللَّهُ نُورُ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ مَثَلُ نُورِهِ كَمِشْكَاةٍ فِيهَا مِصْبَاحٌ الْمِصْبَاحُ ﴾.
Allah shi ne hasken sammai da kasa misalin haskensa kamar misalin tagine da aka ajiye fitila ciki.
Manzon Allah (s.a.w) ya ce: cikin daman al’arshi anyi rubutu da koren launi cewa husani ne fitila shiriya jirgin tsira..
... cigaba
Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
Allah matsarkaki madaukaki ya ce:
﴿أَلَمْ تَرَى كَيْفَ ضَرَبَ اللَّهُ مَثَلاً كَلِمَةً طَيِّبَةً كَشَجَرَةٍ طَيِّبَةٍ أَصْلُهَا ثَابِتٌ وَفَرْعُهَا فِي السَّمَاءِ *تُؤْتِي أُكُلَهَا كُلَّ حِينٍ بِإِذْنِ رَبِّهَا: ﴾
Ashe baka ga yandaAllah ya buga misali da kalma tsarkakka kamar misalin tsarkakka bishiya ce wadda asalinta ke tabbatacce reshenta kuma yana sama tana bada abincinta da izinin ubangijinta
... cigaba