lisdin makaloli
sababun makaloli
makaloli
Mukalolin da akaranta dayawa.
sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- Fikhu » Karijul Fikhu bahasi cikin kira'a da bayyanar da haruffa.
- » JIFAN JAMARAT
- » FIKHU 13 GA WATAN SAFAR 1441 WAJIBI MAZAJE SU BAYYANA KARATU CIKIN SALLARA ASUBAHI
- » Mace da tawayarta
- » Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- » Wasiyyai da tsarkakakken tsatso
- » Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- Fikhu » Bahasul karij 27 Shawwal shekara 1441 cikin bahasin Taklidi
- » Taskar Adduoi 2
- » fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- » Addu’a ita ce sirrin ibada
- Akida » Kibiya ta hudu
- » Shawarwarin Ayatollah samahatus sayyid Adil-alawi kan ilimin sanin halayyar dan adam
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
عناوينDa sunan Allah mai rahama mai jin kai
Akwai wata tambaya da take bijiro da kanta shine cewa: ta kaka zamu fassara kebantuwar Imam Ali (as) da haihuwarsa a cikin dakin ka’aba koma bayan Manzon Allah (s.a.w)?! ... cigaba
IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
Muhammad bn Ali yace: halin tattalin arzikinmu ya munana ta yanda rayuwarmu ta wayi gari cikin matukar tsanani, sai mahaifina yace mini mu je wajen Imam Askari (as) hakika naji labari cewa yana taimakon talakawa, sai nace masa shin ka san shine? Sai yace: a’a ban san shi ba. ... cigabaMALAMAI MAGADA ANNABAWA_TARIHIN SHAIK JAFAR TUSTARI.
An haifi Ayatullah Shaik Jafar Tustari a shekara ta 1230 hijiri a birnin Tustar wanda ake kiransa da Shushtar, a farko-farkon rayuwarsa ya raka da babansa Shaik Husaini Wa’izi cikin safararsa zuwa Iraki, sai ya zauna a can garin Kazimiya Nahru Dajala arewacin Bagadaza, ta yanda maida hankali kan darasi a wannan gari, sannan ya daga ya koma birnin Najaf wacce ta kasance babbar cibiyar ilimin Ahlil-baiti, a biranen guda biyu yayi dalibta a hannun manya-manyan malamai, daga cikinsu akwai: Shaik Murtada Ansari, da Shaik Muhammad Hassan Najafi mawallafin littafin (Jawahir Kalam) da Shaik Ali bn Shaik Jafar Kashiful Gida`, hakama yayi dalibta hannun dan’uwansa Shaik Hassan kashiful Gida`, da Shaik Radi Najafi, da Shaik Shariful Ulama’u Mazandarani.
A shekara ta 1255 hijri Shaik Tustari ya dawo mahaifarsa domin yin ayyukan ilimi da zamantakewa a wannan lokaci ya kasance yana da shekara 25, bayan cikin karatun sa a Njafar ya kai ga cimma martabar yin Ijtihad cikin fikhu , a garin Tustari ya kasance babban Marja’i ga mutane cikin bayar da fatawa cikin abinda ya shafe dgaa kaziyoyi da batutuwa, ya gina Husainiya a wannan gari wacce ta zama babbar cibiyar zaman makokin ta’aziyyar Imam Husain ibn Ali (as) kuma mahallin yin tablig da jagorantar sallolin jam’i.
... cigaba
Arziki da ni'ima_tareda Alkalamin Assayid Ali bn Husaini Alawi
Arziki da fari ciki sababin samuwarsu na da tarin yawa; shi arziki wani hali ne na nafsu da yake samuwarsa suka kammmala, daga cikin mafi muhimmancin sabubban samuwarsa akwai abinda ya zo daga hadisi mai daraja, (ya Allah ka azurta mu). ... cigabaIli yasin cikin kur’ani_tareda Assayid Muhammad Alawi
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Me ake nufi da (Ili yasin) da ya zo cikin kur’ani mai girma?
Hakika Allah cikin kur’ani mai girma cikin suratul Safat ya ambaci Nuhu (as) ya ce: (amincin Allah ya tabbata a gareshi cikin talikai) bayansa kuma ya kawo Ibrahim (as) ya ce: (amincin Allah ya tabbata ga Ibrahim) bayansa ya kawo Musa da Haruna (as) ya ce: (amincin Allah ya tabbata ga Musa da Haruna) bayansu sai Ambato Iliyas (as) ya ce: sai suka karyata shi, bayan haka sai ya ce: (amincin Allah ya tabbata ga Iliyasin) bayansa ya ce: lallai shi, wanda lamirin da yazo mufradi ne na mutum daya rak.
... cigaba
Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
Mene ne sababin sassabawa cikin wadannan kalmomi da suka zo cikin wadannan ayoyi?
... cigaba
Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
a Zamanin da ya shude anyi wani tsoho da ya kasance yana zaunawa tareda `dansa, wata rana suna cikin tattaunawa kwatsam sai suka ji ana kwankwasa kofa, sai matashin `dansa ya tashi ya je ya bude kofar, bude kofar ke da wuya sai ya ga wani mutum bako yana kokarin shogowa gidan ba tareda yin sallama ba yana mai nufar zuwa wajen wannan tsoho, yana cewa tsohon ka ji tsoran Allah ka biya bashin da yake kanka na yi hakuri fiye da haddin da ya dace yanzu kam hakurina ya rigaya ya kare ... cigabaKin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
Bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) Bilal Y daina kiran sallah, yace: ba zan yiwa kowa kiran sallah ba bayan Manzon Allah (s.a.w). ... cigabaDaga kowanne malami akwai hikima
Hikimomi da bayanai da maganganu suna da yawan gaske ya kamata mu yi riko da su saboda suna nuna mana ingantacciyar hanya wacce magaba suka bi ta, na umarceku da riko da maganganun malamai da hikimominsu da za su zo cikin wannan makalar tawa:
... cigaba
Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
(أَفَلَا يَنظُرُونَ إِلَى الْإِبِلِ كَيْفَ خُلِقَتْ * وَإِلَى السَّمَاءِ كَيْفَ رُفِعَتْ * وَإِلَى الْجِبَالِ كَيْفَ نُصِبَتْ * وَإِلَى الْأَرْضِ كَيْفَ سُطِحَتْ)
Yanzu ba zaku yi duba ya zuwa rakumi ba yaya aka halicce shi* ya zuwa duwatsu yaya aka kafa su* ya zuwa kasa yaya aka shimfida ta.
Ina ne fuskara kamanceceniyar da rakumi?
Me ya sanya Allah yake son mu kalli rakumi ta fuskar iyakancewa a wannan aya mai albarka?
... cigaba