Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Halaccin wasan domino
- Hukunce-hukunce » Me ake nufi cikin wannan hadisi: amma abubuwan da suke faruwa to cikinsu ku komawa marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojina ne akanku, ni kuma hujjar Allah ne. Su wane ne Kenan? Maraji’ai Ko kuma marawaitan hadisi?
- Hukunce-hukunce daban-daban » shin hakane shi sharifi bazai bar duniya ba harsai an tsarkake shi ta hanyar jarabtar da Allah
- Tarihi » Mene ne ingancin maganar cewa matayen Imam Husaini (a.s) sun cire hijabi bayan kisansa
- Hanyar tsarkake zuciya » ADDU’A DOMIN NEMAN SAMUN ZURIYA
- Hanyar tsarkake zuciya » SHIN DA GASKE NE BACCI MAI AZUMI MATSAYIN IBADA YAKE
- Aqa'id » TAREDA IKLASI DA TSARKAKE NIYYA BAMU BUKATAR KOWANNE IRIN MARJA’I
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin zan samu wani wuridi ko addu’a da zai taimaka nayi aure da wuri
- Aqa'id » Shin ceton manzo zai tsaya iya kan wadanda yake alaka da su ta jini kadai
- Aqa'id » INA SON KU YI MINI WASICCI DA WATA HANYA ZUWA GA IMAM MAHADI (AS)
- Hanyar tsarkake zuciya » Menene hakikanin irfani da falsafa?
- Hukunce-hukunce » ladani ya kira sallah adadai lokacin da nake cikin jirgin sama daidai lokacin da jirgin isa kasata shin zanyi sallah bisa niyya sauke nauyi ko kuma da niyyar ramuwa?
- Hukunce-hukunce daban-daban » ina son in shiga Hauza Ilimiya in bar karatun zamani
- Aqa'id » Shin akwai Banbanci tsakanin kalmomin (iktirabu) da (dunuwwu) da suka zo cikin hadisin kisa’i
- Hadisi da Qur'an » WANNE DALILI NE YA HANA IMAMAI (A.S) BAYYANAR DA ALLON FATIMA A.S
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Tambaya: ta yaya za ta mamaye haskenta kan dukkanin wanda aka taso a kiyama idanu su firgita da mamaki waye ya ganta da har ya yi yekuwa da umarnin a rufe idanu shin wannan yekuwa da kira ya na zuwa bayan yayewa da tajalln haskenta a ranar kiyama, idan ya kasance hakan shin shi’arta za su ga haskenta ko kuma suma bai daya suke da sauran mutane da suke rufe idanuwansu sannan ta yaya za ta tseratar da su daga wuta,
Allah ya saka muku da alheri muna jiran amsarku.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai.
Lallai ranar tasowa daga kabari na kusa-kusa garemu idan mutum ya mutu to kiyamrsa ta tsaya, a wannan lokaci ne abubuwa za su yaye gabansa
(فَكَشَفْنَا عَنكَ غِطَاءَكَ فَبَصَرُكَ الْيَوْمَ حَدِيدٌ)
Sai muka yaye maka rufinka daga barinka yau ganinka na da kaifi.
ma’ana basirarsa da ganinsa na da karfi, sai ya mu dinga hakikanin abubuwa a duniyar barzahu kamar yadda suke mu kuma dinga tsinkayar tsarkakkun ilimai, sannan mu samu kewayar haske cikin duniyar imkani (duniyar yiwuwa) lallai ita na daga kewayar haske cikin duniyar wajibul wujud (wanda samuwarsa ta zama tilas ga zatinsa), lallai Allah shi ne mai kewaya kan komai kewayarsa tana tajalli cikin duniyar imkani cikin muhammadu da iyalansa amincin Allah ya tabbata garesu, haskensu na kewayar kan dukkanin halittu cikin duniya da lahira bawai lahira kadai ba, sannan babu wani mutum da zai iya kallon wannan haske mai girma daga ma’adanin girma face dai wanda Allah ya yi masa izini saboda haka ku rufe idanunku duk da cewa kuwa kun kasance kuna ganinta da basirar idaniyar zuciyarku ya yinda zuciya ta zamanto
لِمَن كَانَ لَهُ قَلْبٌ أَوْ أَلْقَى السَّمْعَ وَهُوَ شَهِيدٌ ،
ga wanda ke da ita ko kuma ya jefa ji alhalin yana mai shaidawa.
Allah ne masanin hakikanin lamurra.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- KAFIN ANNABI YA SANAR DA ALI KOFOFIN ILIMI SHIN ALI YA JAHILCE SU
- ME AKE NUFI DAGA DARAJA TA GOMA
- Menene ma’anar me furuci wanda da shi yake bada amsa
- Me ake nufi da wanda ya tsarkake sirrin Allah wanda ya zo cikin zancen Ali a.s
- MUKAMI NA FARKO: CIKIN ZARGIN FUSHI DAGA LITTAFIN ALLAH DA SUNNA
- Mene ne banbanci tsakanin duniya da kasa?
- MENENE RA’AYINKU KAN LITTAFIN MASHRA’ATUL BIHARUL ANWAR DA SHAIK ASIF MUHSINI YA WALLAFA
- Ka kara hadisan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da hadisan ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata gare su kan abubuwan da ka sani na riwaya a baya
- Wanene ya cewa Imam Hassan (as) Assalamu Alaika ya mai kaskantar da miminai
- Shin shi’ar Fatima za su ga haskenta a ranar kiyama ko suma suna daga cikin wadanda za su kau da idonawansu lokacin ketara siradinta.