Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Halaccin wasan domino
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mene ne fatawar su Sayyid dangane yin akin gwamnati ga ya mace
- Hukunce-hukunce » malam menene hukuncin wanda ke aikata zina ta ido
- Hukunce-hukunce » shin ya halasta mutum ya sanya harshe yayii wasa da farjin matarsa hakama ita tayi masa
- Hukunce-hukunce » wata hanya akebi domin magance waswasi na SHedan?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin hiyali yana yin tasiri cikin sallah kan canja kaddara
- Hadisi da Qur'an » Zantukanku da kalmominku haske ne cikin sauraron faraji
- Aqa'id » Shin Limami zai iya Sallar idi sau biyu, ko kuma sallar da yayi a ranar da marja’in sa ya tabbatar masa cewa Idi ne ya wadatar?
- Hukunce-hukunce » Matar da mijinta ya faku ba a kara ganin shi ba
- Hukunce-hukunce » Idan mukallafi yayi sallah kan lokaci ya kuma nesanci zunubai iya iyawarsa shin haka na nufin sallarsa ta karbu ko da kuwa yana ganin kansa mai zunubi da wasiwasi
- Hanyar tsarkake zuciya » AMSA DA NA BAYAR KAN TAMBAYAR `DAN’UWA ALH ADIL RASHIDI WANDA YA TAMBAYENI GA ME Da YIN SALAH A CIKIN MASALLACIN JUMA’A NA ALAWI DA YAKE A UBAIDIYYA.
- Hanyar tsarkake zuciya » Wadanne matakai ne masu muhimmanci cikin sairi da suluki zuwa ga Allah
- Hukunce-hukunce » ;shin ya halasta ga wani mutum a farkon balagar sa da yayi takalidi {aiki da fatawar wani malami} da yamutu
- Tarihi » Menene fata da sa rai ta yaya zamu alakanta shi da maudu’in imam Mahdi (as) da daularsa?
- Hadisi da Qur'an » Mene ne ra’ayin ku kan littafin (Mashra’atu Biharul Anwar wallafar Shaik Asif
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
Salamu Alaikum.
Wannan riwaya da za ta zo ta zo cikin littafin Biharul-Anwar
Mene ne martaninku Allah ya saka muku da alheri
Sannan mene ne ingancin riwayar
Cikin Biharul-Anwar J 47 sh 356, babin tarikul Imam Jafarul Sadik (a.s)
Salamu Alaikum.
Wannan riwaya da za ta zo ta zo cikin littafin Biharul-Anwar
Mene ne martaninku Allah ya saka muku da alheri
Sannan mene ne ingancin riwayar
Cikin Biharul-Anwar J 47 sh 356, babin tarikul Imam Jafarul Sadik (a.s)
عن جعفر بن محمد ( ع ) انه قال : ود علي بن ابي طالب
عليه السلام انه بنخيلات ينبع يستظل بظلهن وياكل من حشفهن ولم يشهد يوم الجمل ولا
النهروان . وحدثني به سفيان عن الحسن قال ابو عبد الله ( ع ) زدنا : قال حدثنا
عباد عن جعفر بن محمد انه قال : لما راى علي بن ابي طالب ( ع ) يوم الجمل كثره
الدماء " قال لابنه الحسن " يا بني هلكت " قال له الحسن يا ابت
اليس قد قد نهيتك عن هذا الخروج فقال علي ( ع ) ي بني لم ادر ان الامر يبلغ هذا
المبلغ فقال له ابو عبد الله ( ع ) زدنا
قال : حدثنا سفيان الثوري عن جعفر بن محمد ( ع ) ان عليا
( ع ) لما قتل اهل صفين بكى عليهم ثم قال " جمع الله بيني وبينهم في الجنه
An karbo daga Jafar ibn Muhammad (a.s) cewa yace: Aliyu ibn Abu Dalib ya yi kaunar cewa ya samun kansa cikin gonar bishiyoyin dabino ya sha inuwarsu ya ci daga `yayan dabinonsu ya zama ace ma bai halarci yakin Jamal da yakin Naharawan ba. Sufyanu ya zantar da ni shi daga Hassan yace Abu Abdullahi (a.s) ka kara mana: yace: Ubbadu ya zantar da mu daga Jafar ibn Muhammad cewa shi yace: yayin da Aliyu Ibn Abu Dalib (a.s) ranar yakin Jamal ya ga yawan rayukan da aka rasa sai ya cewa da `dansa Hassan ya `dana na halaka” sai Hassan (a.s) yace masa ya babana ashe ban haneka daga wannan yaki ba sai Ali (a.s) yace: ya `dana ai ban san cewa lamarin zai kai ga haka sai Abu Abdullahi (a.s) ya ce masa kara mana.
Sai yace: Sufyanu Assauri ya zantar da mu daga Jafar ibn Muhammad (a.s) cewa Ali (as) lokacin da aka kasha mutanen Siffaini yayi musu kuka yace ya Allah ka hada tsakaninmu ka tattara mu a cikin aljanna.
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Wannan Magana ce irin ta Umayyawam ina ai shi Sarkin muminai Ma’asumi ne da Ismar Allah mafi girma, bai aikata abinda ya aikata ba face da umarnin Allah maganar cewa Imam Hassan ya rubuta masa wasika ya hana shi wannan yaki wannan na daga cikin abinda yake shiryarwa zuwa ga gurbata da rashin ingancin riwayar a cikin mataninta ballantana batun isnadinta, mawallafin littafin Bihar-Anwar Allah ya tsarkake ruhinsa kamar yanda ya fadi a mukaddimar littafinsa lallai shi ya tattaro hadisai ne ingantattu da wadanda basu inganta ba daga misalsalan wadannan hadisai domin a san yanda masu kagar hadisan karya suka kagi hadisan, sun kasance suna damfara hadisai kan harshen A’imma tsarkaka (a.s) kamar yanda Manzon Allah (s.a.w) yake cewa:
سيكثر من بعدي الوضاعون الكذابون الذين يضعون الحديث عليّ كذباً
Da sannu makaga da makaryata zasu yawaita a bayana wadanda zasu dinga kagar hadisi a kaina bisa karya.
Hakan lamarin yake kan A’imma amincin Allah ya kara tabbata a garesu , matanin wannan hadisi na nuni da cewa na karya ne daga malaman Umayyawa ya gangaro masu batarwa masu danfara kiyayya ga Sarkin Muminai amincin Allah ya kara tabbata a gareshi don suka da aibata shi cikin yakunansa da kuma cusa munafunci da karya kamar yanda Annabi (s.a.w) ya bashi labari da cewa bayansa akwai wadanda zasu tauye bai’arsa ma’ana Dalha da Zubairu da Azzalumai ma’ana Mu’awiya da mabiyansa da masu fita daga addini ma’ana Kawarijawa da suka yake a yakin Naharawan
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Ya zo a hadisi cewa mafi nauyayar abinda za a dora kan mizani shine salati
- ME NENE MA’ANAR AYAR KUR’ANI DAKE CEWA: KA CE BABU ABINDA ZAI SAME MU FACE ABINDA ALLAH YA
- Adalcin Allah daga cikin madaukakan hadisai
- Menene dalili kan rashin shardantuwar ingancin isnadi cikin riwayoyin da suke kunshe da bayanin mu’ujizozi da karamomi
- Kalamanku haske ne
- MENENE RA’AYINKU DANGANE DA MAUDU’IN ZIYARAR ASHURA DA DU’A’U TAWASSUL
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja
- WANNE LITTAFIN ADDU’A NE MAFI INGANCI
- Shin kur’ani a jirkice yake
- SU WANENE WADANDA KALMAR YABO TA GABATA A KANSU