Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Idan mutum ya zamana baya sallah baya Azumi har ya kai shekaru hamsin daga baya fara sallah da Azumi to menene hukuncinsa
- Hukunce-hukunce » Ta wace hanya zan iya tantance wani mar’ja’I ne Aalam (أعلم)
- Hanyar tsarkake zuciya » SHIN YA HALASTA A KARANTA ADDU’O’IN DA BANA LARABCI BA
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta in auri mata da yawa cikin data daya
- Hukunce-hukunce » Surorin da suke mustahabbi a karanta su cikin sallolin na fila na kullum
- Hanyar tsarkake zuciya » Yaya zan kubuta daga ciwon fusata kan `ya`yana
- Hukunce-hukunce » MENE NE HUKUNCIN AURE DA AKA TILASTA YARINYA AKANSA TAREDA RASHIN AMINCEWARTA
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda baya yin taklidi
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta ga namiji ya canja jinsinsa zuwa mace ko ita macenta ta sauya zuwa namiji bisa dalilin sha’awa kan yin haka
- Aqa'id » Shin imami yana jin muryan mala’ika amma baya ganin sa?
- Hukunce-hukunce » Shin idan kana son budurwa tana sonka sai kuma iyaye bas yarda yaya za ai Kenan
- Aqa'id » Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa
- Hukunce-hukunce » ?shin sakina kotu ya ingata a musulinci
- Hukunce-hukunce daban-daban » MENE NE HUKUNCIN WANDA YA BOYE ILIMI
- Hukunce-hukunce daban-daban » malam nasami kaina bana sha’awar yin sallah dafatan malam zai baiyana mini komi kejawo hakan?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
Maudu’in shine na gayawa mahaifiyata cewa ina son karatu a Hauza ilimiyya bana son shiga Jami’a sai dai cewa ta ki amincewa ta ce mini idan kayi karatu a Hauza ka gama a ina zaka samu aikin yi?
Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Da farko: ni abinda nayi Imani da shi shine cewa lallai farin cikin duniya da lahira na cikin Hauza Ilimiyya da saharadin tsoran Allah da kiyaye dokokinsa da tsarkake niyya cikin neman ilimi tareda yin aiki da shi.
Na biyu: kayi bakin kokarinka wajen fahimtar da mahaifiyarka girman ilimin lahira da fifikonsa kan ilimin duniya, lallai ita Jami’a cikinta akwai ilimin duniya amma ita Hauza itace take dauke da ilimin makomar kowa lahira.
Shi ilimin rayuwar duniya yana daga kasa shi ko na lahira yana daga sama, ina Surayyatu da Sara wato kasa, ina mulki da zahir daga duniyar Malakut da Gaibu, ai ina kwata-kwata babu hadi babu kiyasi tsakaninsu, shi ilimin duniya yana gushewa da mutuwa da gushewar ita duniyar, shi kuma ilimin lahira da makoma yana wanzuwa da wanzuwar Allah da sarmadiyyarsa matsarkaki ta’ala.
Na uku: yayin da mutum ya shiga Jami’a ya kammala zai fito ya samu aiki ya zama hadimin daula, amma lokacin da ya shiga Hauza zai kasance Hadimin Imam Zaman ya kuma kasance daga Sojojinsa.
Ina zaka hada Hadimin Daula da Hadimin Sahibuz Zaman (A.F) musammam idna daular ta kasance Azzaluma Fajira Kafira.
Na hudu: kamar yanda ya zo cikin ingantattun Hadisai kuma ni a kankin kaina na Jarraba shi lokuta da daman gaske lallai Allah yana dauke nauyin arzikin Dalibin ilimi da yake Hauza ilimiyya ko da farko zaka samu yana rayuwa cikin talauci da bakunta daga karshe zaka samu Allah ya buda masa kofofin arziki ko da kuwa ya kasnace yana gudun duniya yana wadatuwa da dan abinda yake wajibi.
Ya zo cikin hadisi mai daraja cewa: hakika mutane suna gudu bayan arzikinsu shi kuma Dalibi arzikin yake binsa a guje.
Na biyar: na rantse da ubangijin Ka’aba ina da sani da yakini cewa neman ilimi addini tareda sharadinsa wallahi wani dadina da ya shallake dukkanin dadin duniya da dukkanin kudi da dukiyar rayuwa da ayyukan hukuma wannan wani abune da na gwadashi da kaina a rayuwata cikin shekaruna, cikin ba’arin wasu lokuta akwai wasu maganganu kamar yanda Almuhakkikul Kurasani ya fada a lokacin farkon dare zuwa alfijir yana karatu ya rubuta yana jim wani irin dadi da farin ciki ta yanda ta kai yana kanyi kururuwa ya daga murya yana mai cewa: ina Sarakuna da `ya`yan gidan Sarauta ina suke ina dadin da yake cikin ilimi cikin ma’anawiyya da ruhiyyarsa da Malakutiyya da lahira da zan gaya maka fa’idojin shiga Hauza da sai ta kaini da wallafa littafi, sai dai cewa zan wadatu dan wannan takaitaccen bayani, Allah ne mai bada kariya da cewa da taimako babu inda muke neman taufiki sai wurin Allah madaukaki mai girma
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hukunce-hukunce daban-daban)
- Riwayoyi masu tarin yawa son zo dangane sabawa mata da hana yin shawara da su, yaya zamu fahimci wadannan riwayoyi ko kuma a wannan muhallin ake Magana kansu kaka zamu fassara su
- mainene bambamcin hukunci ranar Al-kiyama dakuma Azaba a ranar al-kiyama
- Mene ne aljani wanne irin tasiri yake da shi kan mutum
- Kariya daga al-jannu
- suka ga marja;iyya
- Tawata hany ne yakamata mutum yabi domin sanin kansa da kansa domin yazo a hadisi cewa sanin kai yana daga cikin hanyyin sanin Allah
- Mutumin da ya gano cewa matarsa tana cin amanarsa
- Neman zuriya
- Tayaya zansa zuciyata tazamo tare da Allah kadai ba tare da kowa ba yayin da nafara
- malam nasami kaina bana sha’awar yin sallah dafatan malam zai baiyana mini komi kejawo hakan?