mauro,i daban-daban
Taambayoyin karshe
Wasu daga cikin tambayoyi
Tambayoyin da akafi karantawa
Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
Da sunansa madauakaki
Zuwa ga Samahatu Allama Ayatullahi Assayid Adil-Alawi abin girmamawa.
Bayan gaisuwa: hakika ni da kaina na samu yakini kan cewa Almarja’u Assayid Muhammad Husaini Shirazi (r)da dan’uwansa Almarja Assayid Sadik Shirazi Husaini (h) suna da ra’ayin kasancewa shahada ta uku juzu’in kiran sallah da ikama, zamu so ko gaya mana wasu adadi daga Maraji’an shi’a masu daraja da suma suke kan wannan ra’ayi.
Wassalam.
... Ganin amsa
Zuwa ga Samahatu Allama Ayatullahi Assayid Adil-Alawi abin girmamawa.
Bayan gaisuwa: hakika ni da kaina na samu yakini kan cewa Almarja’u Assayid Muhammad Husaini Shirazi (r)da dan’uwansa Almarja Assayid Sadik Shirazi Husaini (h) suna da ra’ayin kasancewa shahada ta uku juzu’in kiran sallah da ikama, zamu so ko gaya mana wasu adadi daga Maraji’an shi’a masu daraja da suma suke kan wannan ra’ayi.
Wassalam.
... Ganin amsa
Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
Salamu Alaikum
Mene ne hukuncin wanda yake karanta (Subhana rabbiyal Azimi wa bihamdihi) a sujjada bisa mantuwa da rafkanwa, haka zalika yana karanta (Subhaba rabbiyal a’ala wa bihamdihi) sa ruku’um haka na faruwa ne bisa mantuwa da fadawa ciki shakka.
... Ganin amsa
Mene ne hukuncin wanda yake karanta (Subhana rabbiyal Azimi wa bihamdihi) a sujjada bisa mantuwa da rafkanwa, haka zalika yana karanta (Subhaba rabbiyal a’ala wa bihamdihi) sa ruku’um haka na faruwa ne bisa mantuwa da fadawa ciki shakka.
... Ganin amsa
Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
Salamu Alaikum wa rahamatullahi wa barakatuhu.
Ina daga wadanda suke zaune a babban birnin Bagadaza na kasar Iraki hakika na yi tafiya zuwa birnin Tehran har zuwan tsawon kwanaki biyu yanzu sallata Kenan zata kasance kasaru .. sai dai kuma lokacin dawowata gida kasata sai ladani ya kira sallah Azuhur muna cikin jirgi bayan na isa garin Bagadaza shin zai sallaci sallolin da suke subuce mini da niyyar ramuwa suna cikakku ko kuma sauke su cikin kasaru.
Ina godiya.
... Ganin amsa
Ina daga wadanda suke zaune a babban birnin Bagadaza na kasar Iraki hakika na yi tafiya zuwa birnin Tehran har zuwan tsawon kwanaki biyu yanzu sallata Kenan zata kasance kasaru .. sai dai kuma lokacin dawowata gida kasata sai ladani ya kira sallah Azuhur muna cikin jirgi bayan na isa garin Bagadaza shin zai sallaci sallolin da suke subuce mini da niyyar ramuwa suna cikakku ko kuma sauke su cikin kasaru.
Ina godiya.
... Ganin amsa
. Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
Ya halasta in fara gabatar da yin sujjadar godiya ga Allah kan sujjadar gyaran rafkanwa (sujudus sahawu) bayan idna da sallar farilla ...
Ganin amsa
Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
Sakamakon ya kasance Mai zuhudu cikin duniya?
... Ganin amsa
Sakamakon ya kasance Mai zuhudu cikin duniya?
... Ganin amsa
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mutum ya dauki hukunce-hukuncen shari’a daga littafin fikihun imam Rida (as)
- Hanyar tsarkake zuciya » Menene cikakken yakini (yakinit tam)
- Hukunce-hukunce » menene hukuncin matar datayi auren mut'a kuma tana da miji ?
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina rokon ku, ku kasance min malami na tarbiyya.
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hanyar tsarkake zuciya » Lokuta da daman gaske na shiga jarrabawar koyon tukin mota ina faduwa jarrabawar ni ban san mene ne yake jawo mini hakan ba, ina neman samun nasara da dacewa
- Hanyar tsarkake zuciya » Wasiyyah zuwa ga me neman isa ga Irfani
- Hukunce-hukunce daban-daban » YAYA ZAMU IYA DAIDAITA TSAKANIN KYAUTATA ZATO DA ALLAH DA RASHIN AMINTUWA DA MAKIRICINSA
- Hukunce-hukunce » Shin aure na halasta bayan sauya jinsi?
- Aqa'id » Mene ne hukunci wanda yake inkarin imamanci
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta Limami ya maimaita sallar idi zuwa kwanaki biyu ko kuma zai wadatu da idin da ya dace da fatawar Marja’insa da yake koma gareshi
- Hukunce-hukunce » Auran mutu'a
- Hadisi da Qur'an » shin dawwama kan karatun wasu ayyanannun surorin kur’ani na iya cutarwa
- Hukunce-hukunce » Shin kumusi yana halasta ga `yan shi’a cikin zamanin gaiba
- Hadisi da Qur'an » Shin Sayyada Maryam (as) ita ma tana ganin jinin al’ada kamar saura mata
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.