sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » falsafar humanism (mutumtaka) ka'ida ce ta mazhabar Almaniyanci
- » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- Tarihi » nasiha da nusantar al'umma
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Tarihi » Azzaluman mamaguntan Gwamnoni
- tafsir » Albarkacin wahalar wasu
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- Fikhu » Bahasul Karij 24 Muaharram shekara 1442 cigaba kan bahasin hukunce-hukuncen ruku’u
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhu, Fadin (Kazalikallahu Rabbi) sau daya ko biyu ko uku bayan karatun suratul Iklasi
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- Akida » Kibiya ta biyar
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Akwai shubuha da take kai kawo da cewa wai asalin asasin dukkanin ilimummukan shi’a sun debo su ne wurin Ahlus-sunna wannan shine abinda tarihi da nassoshi suke shaida kansa daga dukkanin bangarorin biyu, idna hakan ya tabbata zai zama nakasa da tawaya da suka kan shi’a wadanda suke da’awar cewa sune mafi sanin ilimummukan muslunci daga tsakankanin musulmai.
Amsa:
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Ka sani ilimummukan da suke yawo tsakanin Ahlus-sunna hakika an rubuta su ne tun farko-farkon muslunci bayan bayan karni na farko cikin hallarar Annabi (s.a.w) da halifofi hudu, amma ilimmukan shi’a an rubuta su cikin karni na biyu da na uku cikin karshen gaiba Sugra, cikin abind ayafi shahara bayan karni na farko zamanin gaiba kubra, a dabi’ance yake kuma a bayyane yake cewa malamai shi’a a wannan zamani sun rubuta litattafan su na manhaji da uslubin litattafan na nan na yawo kuma a hannun musulmai a wancan zamani, sai dai cewa hakan sam bai nuna nakasa ga shi’a idan muka kalli yanayin rayuwa a wancan zamani da duba kan dalilin da ya hana su rubuta litattafan Rijal da na hadisi dana fikhu da usul da abinda ya yayi kama da haka, basu fara rubuta sai bayan shekara 250 da hijira, hakan bai kasantu sai don sakamakon muhimman abubuwa guda biyu da ya zama dole mu waiwaye su:
Na farko: bisa zahirin mahangar Ahlus-sunna bayan zamanin Annabi (s.a.w) da bayan zamanin halifofi hudu shari’a da sanya hukunce-hukunce sun yanke kai hatta bayanin ayoyi da tafsiri, hakan ya tilasta su ya zuwa komawa ga wadancan hadisai a karni na farko, bayan komawa garesu sun suka larurantu ya zuwa ga dawwana ilimummuka daban-daban misalin ilimin Rijal da Hadisi da Diraya abinda yayi kama da haka sakamakon saukakar wannan komawa da ingancinta, amma shi’a fiye da shekaru biyu basu laruranta da ya zuwa misalsalan wadannan ilimummuka ba sakamakon suna Imani da Imami da imamanci da wajabcin komawa gareshi a zamanin sa ko kuma zuwa ga marawaicin hadisin sa a zamanin, saboda haka ya zamanto basu dawwana litattafai ba cikin ilimummuka da muka ambata sai bayan gaiba sugra da kubr, da dabi’ance yake a wannan zamani wajibi ga malamai shi’a su fara dawwana litattafai da kuma yi musu babuka babi-babi, bisa abinda ya zama al’ada da kuma yaduwa ga Ahlin wannan zamani shine tsari da uslubin litattafan Ahlus-sunna da suka a hannun mutane fiye da shekaru 200.
Na biyu: shi’a basu samu dama ba, hatta idan suka yi niyyar rubuta littafi daya a wannan zamani bai yiwu sakamakon tsananta musu da hukuma take, wannan ya sanya zaka ga yawancin ilimin shi’a a wannan zamani ya yana cikin haddar a kwakwale da kuma `yan takardu wurin kebantattun shi’a, basu yadu ba tsakankanin amawan shi’a ballantana yakai ga yaduwa tsakankanin garuruwa da kasashen musulmi sakamakon tsananin tsoron azzaluman halifofin Umayyawa da Abbasiyawa, sai dai cewa a karshen gaiba sugra da farawar gaiba kubura, kofa ta bude ga shi’a sakamakon samuwar Alu Buwaihi wadanda suka kasance daga shi’a, sakamakon karfin da suke da shi kan Abbasiyawa, daga nan litattafan shi’a daban-daban suka fara bayyana da fantsama cikin baki dayan ilimummuka da fannoni, ta yanda a wannan zamani suke kece da shallake litattafan Ahlus-sunna wadanda yawanci suka ginu kan gurbatacciyar shimfida da mukaddima, kamar yanda yake ambace cikin litattafan tarihi, manya-mayan malaman Ahlus-sunna sun yi dalibta a hannun malaman shi’a, kamar misalin Shaik Kulaini da Shaik Saduk da Shaik Dusi da Mufid. Hatta cikin wannan zamani zaka samu wannan fifiko yana nan cikin ilimummukan hankali dana nakali cikin godiyar Allah ta’ala.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Bahasi kan rayuwar Imam Sajjad amincin Allah ya tabbata gareshi
- Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa
- Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- Taskar Adduoi 5
- KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- Nasihar mahaifi ga dansa
- Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- Addu’a ita ce sirrin ibada