sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- » Falsafa da siaysa acikin muslunci
- » Adalci hadafin daukacin addinai
- » Hikayar SOYAYYA
- » Hakuri kan mutuwa `da daga cikin Kur'ani mai girma
- » ALLAH YANA GANI NA A KOWANNE WAJE
- Tarihi » nasiha da nusantar al'umma
- » mafhumin addini
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- » Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An karbo daga Imam Rida (a.s)
عن الإمام الرضا(ع): من زارها عارفاً بحقّها فله الجنّة
Duk wanda ya ziyarce ta yana mai sanin hakkinta yanada aljanna
Sannan fadinsa (yana mai sanin hakkinta) abinda ake nufi da hakki shine tabbataccen abu, saboda haka hakkinta anan ana nufin abind aya tabbata gareta daga Allah matsarkaki daga manzonsa da iyalansa tsarkaka, ya zo cikin riwayoyi cikin ziyarar A’imma tsarkaka ya zo daga gare su cewa: dukkanin wanda ya ziyarci Imami yana mai sanin hakkinsa sannan daga cikin mafi girman hakkinsa shine imanida kasantuwar jagora da biyayyarsa take farilla daga Allah, amma batun hakkin Sayyada Ma’asuma to suna da tarin yawa sai dai kawai mu dan kawo abinda ya saukaka:
Kadai takai wannan madaukakin matsayi cikin gidaje da Allah yayi izini a daukaka- da wurin Allah da manzonsa da iyalansa tsarkaka sakamakon iliminta da saninta da tsarkakakkiyar bada kariya ga alfarmar wilaya, da kuma fana’i cikin Allah cikin mukamin imamanci da mafi girman halifanci da misaltu a zamaninta cikin Imam Rida (a.s) lallai tana kamanceceniya da gwaggonta Sayyada Zainab (a.s) cikin ba dakariyarta kan motsin `dan’uwanta shugaban shahidai Husaini ibn Ali (a.s) kamar yanda take kamanceceniya da Fatima mahaifiyarta (a.s) cikin girmanta da tsarkakarta da kyawunta da kamalarta, me yafi kyawunta daga abinda Imam Komaini ( r) yake fadi cikin baitocin wakensa da harshen farinsanci cikin falalolinta da darajojinta, bara mu dan kawo tarjamarsa a takaice, yana cewa: hasken ubangiji yayi tajalli-Allah hasken sammai da kassai- cikin manzon mafi karamci-sannan daga gareshi yayi tajalli cikin sarkin muminai Haidar Karrar (a.s) sannan ya bayyana cikin Fatima Zahara, yanzu kuma yayi tajalli cikin diyar Musa bn Jafar Alkazim (a.s) kadia duniya ta kasantu ne albarkacin wannan haske, ba da ban shi ba da komai ya kasance wargi, wani zamani bait aba zuwa da kwatankwacin wannan mataye guda biyu ba-Fatima Zahara da Fatima ma’asuma (a.s) wadanda suka fito daga tsakankanin tarsashin kudurar Allah, Zahara ta kasance mabda’ain kumfar ilimi, sannan ita kuma diyar Musa (a.s) ta kasance masdarin da tushen hakuri da juriy, wancan ta kasance kambun sarauta kan kawunan annabawa-sai ita kuma wannan ta kasance kwalkwalin waliyyai sulkensu, wancan ta kasance ka’abar duniyar girmama, ita kuma wannan ta zamanto mash’arin mulkin sarkin girmama, ba da ban anyiwa bakina takunkumi ba da fadin Allah (bai Haifa ba) da nace…… iata Zahara’u sarauniya ce kan mulki azal, ita ko Ma’asuma sarauniya ce a kan karagar girmama, Zahara ta kayatar da kasar madina munawwara, ita ko Ma’asuma ta haskaka kasar Qum mai tsarki, ma’asuma ta sanya kasar Qum cikin daukakar aljann, ita ko Zahara ta sanya ruwan birnin Madina Kausara, sai kasar Qum taii gibdi kuma daga gareta aka sanya kofar aljanna.
Kadai ana sanin girman Sayyada Ma’asuma da daukakar matsayinta karkashin nassoshi da suka zo kan hakkinta daga Ma’asumai (a.s) kamar misalin fadin kakanta Sadik (a.s)
الصادق(ع): «بضعة منّي من زارها وجبت له الجنّة»،
Tsokata dukkanin wanda ya ziyarceta aljanna ta wajaba kansa.
Da fadin babanta (as) raina fansarta, hakama fadin dan’uwanta Rida (as)
الرضا(ع): «من زارها كمن زارني»،
Duk wanda ya ziyarceta kamar misalin wanda ya ziyarceni.
وقول ابن أخيها الجواد(ع): «من زار عمّتي وجبت له الجنّة».
Da fadin `dan `dan’uwanta Jawad (as) duk wanda ya ziyarci gwaggona aljanna ta wajaba kansa.
Dukkanin wadannan jumloli da misalsalansu sun zo ne suna bayanin kan Sayyada Ma’asuma
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- ME YASA YAN SHIA SUKE KIRAN SUNAN YAYAN SU DA ABDU ALI KO ABDU ZAHRA……..?
- fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- SHAHARARRUN MALAMAN DUNIYAR MUSLUNCI
- Taskar Adduoi 2
- Malamai sune magada Annabawa
- SHIN kana karanta qur'ani
- Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- Hakuri kan mutuwa `da daga cikin Kur'ani mai girma
- Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)