sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- » YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- » Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- » dangantakar addini da siyasa
- » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- » Kur’ani cikin rayuwar imam kazim tare da alkalamin shaik abdul-jalil mikrani
- » ?mai yasa mukeso musan Ahalulbait
- Fikhu » taklidi shine riko da ra’ayin wani domin aiki da shi a far’aiyyat ko kuma lazimtarsa cikin akidu
- » (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » FIKHU 13 GA WATAN SAFAR 1441 WAJIBI MAZAJE SU BAYYANA KARATU CIKIN SALLARA ASUBAHI
- » Kin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
- Tarihi » Rayuwar Imam Aliyu Bn Husaini Assadaj atakaice
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An karbo daga Imam Rida (a.s)
عن الإمام الرضا(ع): من زارها عارفاً بحقّها فله الجنّة
Duk wanda ya ziyarce ta yana mai sanin hakkinta yanada aljanna
Sannan fadinsa (yana mai sanin hakkinta) abinda ake nufi da hakki shine tabbataccen abu, saboda haka hakkinta anan ana nufin abind aya tabbata gareta daga Allah matsarkaki daga manzonsa da iyalansa tsarkaka, ya zo cikin riwayoyi cikin ziyarar A’imma tsarkaka ya zo daga gare su cewa: dukkanin wanda ya ziyarci Imami yana mai sanin hakkinsa sannan daga cikin mafi girman hakkinsa shine imanida kasantuwar jagora da biyayyarsa take farilla daga Allah, amma batun hakkin Sayyada Ma’asuma to suna da tarin yawa sai dai kawai mu dan kawo abinda ya saukaka:
Kadai takai wannan madaukakin matsayi cikin gidaje da Allah yayi izini a daukaka- da wurin Allah da manzonsa da iyalansa tsarkaka sakamakon iliminta da saninta da tsarkakakkiyar bada kariya ga alfarmar wilaya, da kuma fana’i cikin Allah cikin mukamin imamanci da mafi girman halifanci da misaltu a zamaninta cikin Imam Rida (a.s) lallai tana kamanceceniya da gwaggonta Sayyada Zainab (a.s) cikin ba dakariyarta kan motsin `dan’uwanta shugaban shahidai Husaini ibn Ali (a.s) kamar yanda take kamanceceniya da Fatima mahaifiyarta (a.s) cikin girmanta da tsarkakarta da kyawunta da kamalarta, me yafi kyawunta daga abinda Imam Komaini ( r) yake fadi cikin baitocin wakensa da harshen farinsanci cikin falalolinta da darajojinta, bara mu dan kawo tarjamarsa a takaice, yana cewa: hasken ubangiji yayi tajalli-Allah hasken sammai da kassai- cikin manzon mafi karamci-sannan daga gareshi yayi tajalli cikin sarkin muminai Haidar Karrar (a.s) sannan ya bayyana cikin Fatima Zahara, yanzu kuma yayi tajalli cikin diyar Musa bn Jafar Alkazim (a.s) kadia duniya ta kasantu ne albarkacin wannan haske, ba da ban shi ba da komai ya kasance wargi, wani zamani bait aba zuwa da kwatankwacin wannan mataye guda biyu ba-Fatima Zahara da Fatima ma’asuma (a.s) wadanda suka fito daga tsakankanin tarsashin kudurar Allah, Zahara ta kasance mabda’ain kumfar ilimi, sannan ita kuma diyar Musa (a.s) ta kasance masdarin da tushen hakuri da juriy, wancan ta kasance kambun sarauta kan kawunan annabawa-sai ita kuma wannan ta kasance kwalkwalin waliyyai sulkensu, wancan ta kasance ka’abar duniyar girmama, ita kuma wannan ta zamanto mash’arin mulkin sarkin girmama, ba da ban anyiwa bakina takunkumi ba da fadin Allah (bai Haifa ba) da nace…… iata Zahara’u sarauniya ce kan mulki azal, ita ko Ma’asuma sarauniya ce a kan karagar girmama, Zahara ta kayatar da kasar madina munawwara, ita ko Ma’asuma ta haskaka kasar Qum mai tsarki, ma’asuma ta sanya kasar Qum cikin daukakar aljann, ita ko Zahara ta sanya ruwan birnin Madina Kausara, sai kasar Qum taii gibdi kuma daga gareta aka sanya kofar aljanna.
Kadai ana sanin girman Sayyada Ma’asuma da daukakar matsayinta karkashin nassoshi da suka zo kan hakkinta daga Ma’asumai (a.s) kamar misalin fadin kakanta Sadik (a.s)
الصادق(ع): «بضعة منّي من زارها وجبت له الجنّة»،
Tsokata dukkanin wanda ya ziyarceta aljanna ta wajaba kansa.
Da fadin babanta (as) raina fansarta, hakama fadin dan’uwanta Rida (as)
الرضا(ع): «من زارها كمن زارني»،
Duk wanda ya ziyarceta kamar misalin wanda ya ziyarceni.
وقول ابن أخيها الجواد(ع): «من زار عمّتي وجبت له الجنّة».
Da fadin `dan `dan’uwanta Jawad (as) duk wanda ya ziyarci gwaggona aljanna ta wajaba kansa.
Dukkanin wadannan jumloli da misalsalansu sun zo ne suna bayanin kan Sayyada Ma’asuma
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- SHAHARARRUN MALAMAN DUNIYAR MUSLUNCI
- YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- Darussan hauza> bahasul karijul fikihu 22 ga rabi'u Awwal shekara ta 1439 hijri- zartar da istis'habi da hujjiyarsa cikin shakka sa'ilin shafe shari'ar data gabata da mai riskuwa (38) Birnin Qum mai tsarki- tare da samahatu AyatollahAssayid Adil-Alawi
- bayanin annabta
- JIFAN JAMARAT
- Taskar Adduoi 1
- Karin karfin hadda
- Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI