sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » KARIJUL FIKHU 15 GA SAFAR SHEKARA 1441 CIGABAN BAHASIN BAYYANA KARATU DA BOYE SHI
- » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- » KARIJUL FIKHU 14 GA WATAN SAFAR CIKIN MAS’ALAR BAYYANA KARATU DA BOYESHI CIKIN SALLOLI
- » FIKHU 13 GA WATAN SAFAR 1441 WAJIBI MAZAJE SU BAYYANA KARATU CIKIN SALLARA ASUBAHI
- » KARIJUL FIKHU 7 GA RABIU AWWAL SHEKARA 1441, KAN MUSTAHABBANCIN BAYYANARWA CIKIN AZUHUR DA LA’ASAR
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhi 6 ga Shawwal shekara 1441 hijiri
- » Bakon dakin Allah
- » Siyasar muslunci zama na Arba’in
- » Siyasar muslunci
- » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- » Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- » Malamai sune magada Annabawa
- Tarihi » gwagwarmayar Imam Hadi da Gullatu
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- Tarihi » Me ya sanya Imam Sajjad (a.s) bai yunkura ba don kafa hukuma?
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Wayewa da cigaban muslunci, hakika wayewar muslunc cike take da haifar da nasarori cikin tsahon zamani, itace wayewar da ta kasance wayewa ta mutum ta habbaka da cika da cigaba daidai lokacin da duniyar turawa ke cikin duhun kai da jahilci, duhu da jahilci da talauci sune mafi bayyanar alama a cikin kasashen turawa, har yanzu galibin cigaba kirkire da nasarorin ilimi sun bubbugo daga malaman muslunci, ana karantar da nazariyoyinsu cikin jami’o’in kasashen turawa da na larabawa, ana la’akari da su matsayin masdarori da tushen ilimi mai muhimmancin gaske, wayewar muslunci ta bada gudummawa cikin tarihin habbakar tunani da ilimi, tsahon tarihi wasu adadi daga malamai daga muslunci sun bayyana wadanda suka bada gudummawa cikin wayewar muslunci, sai ya zamanto iliminsu ya fantsama ya yadu cikin sassa daban-daban na duniya lamarin da ya kai ga yaduwar sunayensu da daukakarsu.
Mafi shahara daga cikinsu akwai:
Abubakar Razi: shine Muhammad bn Zakariya daya daga cikin malamai masana ilimin falsafa da suka shahara, ta yanda ya kaddamar gudummawa da nasarori muhimmai cikin ilimummuka musammam ma cikin fagen ilimi likitanci, ya rayu a zamani a lokaci mai tsayi a shekara 865 miladiya ya zuwa 923 miladiya, an haifeshi a garin Rayyu cikin kasar Iran, amma wafatinsa ya k, Razi ya koyar da ilimin likitanci a garin Bagadaza, ya himmatu da talifi kan ilimin likitanci wajen tsofaffin masana, ya kwadaitu kan fahimta da riskar abinda ya kunsa, bai takaitu iya haka ba, ya himmatu kan fuskantar matsalolin da suke kunshe ciki da warwaresu, kamar yanda ya kasance yana himmatuwa cikin sharhin ra’ayoyi masana likitanci cikin darasussukansa, sai kuma daga baya yayi tahlilinsu ya warware yayi sharhi.
Muhammad bn Musa Kawarzimi
Shine Muhammad bn Musa babban malami musulmi, ya shahara da iliminsa da saninsa da sanin sa kan ilimummuka daga nau’ukan ilimi, misalin ilimin falaki da Jabaru da ilimin lissafi, da injiniyanci, ana kirga Kawarzimi daga malaman da suka bada gudummawa cikin ilimin lissafi ta yanda ya nakalci ilimin sanin lambobi zuwa kasashen turai, sannan ana kirga shi malami na farko da ya bada gudummawa cikin ilimin Aljebra cikin kaziyoyi da wasiyyoyi da gado.
Farabi:
Shine Abu Nasar bn Muhammad, an haifeshi cikin kasar Kazakastan cikin garin Farab a shekara ta 872 miladiya ya shahara da lakabin mu’allimul sani cikin duniyar larabawa bayan babban masanin falsafa Arasto, Farabi ya nufi birnin Bagadaza domin koyon harshen larabci, ya wallafa wasu adadin talifai a zamansa a Bagadaza, daga nan ne kuma ya taso ya kewaya adadin wasu wurare misalin Harran da ke kasar Siriya, da kuma yaje kasar Masar da birnin Damaskus, ya bar babbar taska daga binciken sa a fannin falsafa, ana kirga shi babban uba ga Afladinawan muslunci na wannan zamani, kamar yanda ya wallafa littafi da sunan Almadinatul Fadilatu, ana kiyasta shi da littafin Jamhuriyatul Afladon Alfadilatu.
Ibn Sina:
Abu Ali Husain ibn Sina ya kasance daga fitattun malaman muslunci da suka samu shahara, ya shahara sakamakon fifitarsa cikin ilimin falsafa da likitanci, nasabarta taba tukewa zuw aga kasar Uzbekistan, an haife shi a tsohon garin Bukara a shekara ta 980 ya bar duniya 1037 miladi, ana yi masa lakabi da Shaikul Ra’is, turawan yamma na kiransa da baban likitanci sarkin ga likitoci, Ibn Sina ya bada gudummawa cikin talifi litattafai kusan 200 cikin maudu’ai daban-daban musammam fagen likitanci da falsafa, mafi shaharar littafinsa shine littafin (Alkanun fi Dibbi)
Alkandi
Shine Abu Yusuf Yakubu Kahdani, nasabarsa tana komawa zuw aga dagatan KIndatu, babu dandakakkken bayani kan tarihin haihuwarsa da wafatinsa, na haife shi an garin Kufa yayi wafati a birnin Bagadaza, ana tsammanin ya rayu a tsakankanin shekara 801 zuwa 837, ana kirsga shi daga malamai musulmai da suka shahara, ya himmatu cikin ilimummuka daban-daban misalin ilimin Jogirafi (geography) da mandik (logic) da Ilimin kimiyya da likitanci da falsafa, ana kirga shi matsayin farkon wand aya fara samar da tsarin bahasin ilimi ta hanyar amfani da istidlali da mukaddima da dogara kan ra’ayinsa da cewa ilimi yana matsayin abu guda, daga haka yana iya haifar da ilimummuka daban-daban sashensu tareda sashe.
Ibn Nafis
Shine Abu Hassan bn Abu Hazam wanda aka fi sani da Ibn Nafis, babban malami, an haife shi a shekara 121o ya bar duniya a1288 miladi, ana kiransa da bakuraishe sakamakon danganewar nasabarsa ga kuraishawa da suke zaune kusa da garin Damaskus, Ibn Nafis yana daga cikin muhimman likitoci da masana, ta yanda ya kaddamar wani adadin talifai cikin ilimin likitanci da falsafa da luggan haka zalika ya lamintar da muhimmai malamai wadanda suka karanta ilimin fiziyolaji.
Ibn Rushdi
Shine Muhammad bn Ahmad bn Rushdi ana yi masa kinaya da Abu Walid shi babban malami ne, ya rayu a shekara 1126 miladiya ya zuwa 1198, nasabarsa ta na karkarewa ua zuwa garin Kurdabatu, ya himmatu da karatun falsafa da likitanci da lissafi da Usul da fikihu, sannan ya kasance Alkali sahon shekaru a birnin Ishbiliya, daga nan ne kuma Allah ya karbi ransa a garin Kurdabatu, ya shahara da kasantuwarsa mafi ilimin likitanci a zamaninsa, ya fifitu da kudurarsa kan tasnifi da kaifin basira da sanin ma’ani sauran abubuwa.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Imam Aliyul Hadi (as) a cikin tsakiyar Zakuna
- WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- Shin asasin ilimummukan shi’a an samo su ne daga Ahlus-sunna
- Imam Sadik (as)
- Kada ku riki wannan kur'ani abin kauracewa
- Wahabiyanci tsakanin guduma da uwar makera
- Mace da tawayarta
- Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- Son husaini ya haukatar dani
- Mene ne ma’anar fadin jumlar (iliminsa yafi hankalinsa yawa) shin wannan jumla za ai la’akari da ita suka zuwa ga Sayyid Kamalul Haidari?