sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- Akida » SHIN IMAM HASSAN A.S YANA DA WANI AIBU
- » Hikayar SOYAYYA
- » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- » sakafa da sakafantacce a mahangar muslunci
- » Bayani kan Ayatullah saiyid Adil Alawi
- » KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
- » Mace da tawayarta
- » Karanta, yi tunani, ka yi aiki, ka san makiyinka Shaidan
- » Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- » Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- » (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
- » Wasikar Najashi
- » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- » SHIN kana karanta qur'ani
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An karbo daga Abdul-A’ala d`aya daga cikin `yan shi’a da ya kasance yana zaune a garin Kufa ya ce: wasu ba’arin Sahabban Imam Sadik (A.S) sun rubuta wasika zuwa ga Imam wacce cikin ta su ka yi tambayar wasu ba’arin tambayoyi daga abin da suke bukatuwa zuwa gareshi, sannan sun dora mini nauyin in tambayar musu Imam baki da baki dangane da hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi, ya ce: sa’ilin da shiga birnin Madina na je wajen Imam (A.S) sai na mika masa wannan wasika da suka bani, kuma na tambaye shi kan hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi? Sai Imam (A.S) ya bada amsa wasikar da suka aiko a rubuce yaki bani amsar tambayar da na yi masa baki da baki, yayin da na da daura damarar komawa garin Kufa sai naje wajen sa don muyi bankwana mu yi sallama, sai na ce masa: na tambayeka gameda hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi amma baka bani amsa ba.
Sai ya ce: bana kaunar bada amsa akai.
Sai nace: me yasa ya `dan Manzon Allah?
Sai ya ce: saboda naji tsoran kada in fada muku gaskiya kuki aiki da ita sai ku zama Kafirai.
Sannam ya ce: ka sani cewa mafi wahala da muhimmancin wajiban Allah kan halittunsa abubuwa ne guda uku.
Na farko: ka yiwa mutane adalci daga kanka ta yanda ba zaka so wa waninka abinda baka sowa kanka ba.
2- kada ka yi wa mutane rowar dukiyar ka.
3-ambaton Allah a kowanne irin hali bana nufin ambaton da zikirin (subhanallahi walhamdulillahi) ma’ana dai mutum ya tuna da Allah idan ya himmatu kan aikata zunubi
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Taskar Adduoi 1
- TAKAITACCE SAKO KAN ASALAN ADDINI DA RASSANSA
- Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- ?mai yasa mukeso musan Ahalulbait
- Kur’ani cikin rayuwar imam kazim tare da alkalamin shaik abdul-jalil mikrani
- Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- KARIJUL FIKHU 11 GA WATAN RABI'U AWWAL SHEKARA 1441 CIKIN BAHASIN MUSTAHABBANCIN BAYYANAR DA BISMILLA CIKIN AZUHUR DA LA'ASAR 21
- Falalar ilimi da malamai
- MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa