sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Tarihi » HUSUSIYAR SAKON MUSLUNCI
- » KARIJUL FIKHU 7 GA RABIU AWWAL SHEKARA 1441, KAN MUSTAHABBANCIN BAYYANARWA CIKIN AZUHUR DA LA’ASAR
- » Abuta ko qawance
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- » dangantakar addini da siyasa
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- Fikhu » DARASUSSUKAN HAUZA BAHASIN FIKHU 17 RABIU SANI 1441 H, BAYA HALASTA A KARBI LADA CIKIN KOYAR DA KARATUN FATIHA DA SURA
- » Falalar ilimi da malamai
- Tarihi » Raya ambaton Ashura
- » Kur’ani cikin rayuwar imam kazim tare da alkalamin shaik abdul-jalil mikrani
- » Kalmar Ustaz Sayyid Adil-Alawi ga daliban makarantar tadabburul kur’an
- » Falsafa da siaysa acikin muslunci
- » Sirri daga sirrikan imam sadik (as)
- » MASH'ARUL HARAM
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Munana zato tsakanin abokan juna, a wani lokaci mu kan canja yanayin mu’amalar mu da abokan mu ba tare da wani kwakkwaran dalili ba sananna sai daga bayan idan mun yi bincike kan sababi sai mu samu babu abinda ya jawo haka sai munana zato da rare-rayen da muka kirkira muka gasgata su su ka wayi gari hakika muka zama muna gasgata su muna biye musu, sakamakon haka muka zamanto muna bin wani ayyanannen suluki da uslubi cikin mu’amalar mu ba tareda Ankara ba, alakokin da suke tsakanin mu suka munana matuka, shi aboki mutum ne kamar kowa yana kuskure yana kuma yin daidai, yana iya zamantow aya keta wani yanayi da ba zai iya bayyana abinda abinda yake cikin zuciyarsa gareka ba ko ga waninka, ta yiwu nan gaba ya fada maka dalilin canjawarsa, saboda haka ka tausasa masa ka bashi uzuri sau saba’in duk sanda ka ga ya aikata kuskure ko duk sanda kaga wani abu da zai iya bata alakarku ya faru, cikin wannan fage wata kissa daga cikin kissoshi ta burgeni cikin mu’amala tareda aboki da bayanin ma’adanin mutum bayan sauyawar yanayi da halaye, san naji ina kaunar in nakalto muku wannan kissa.
A zamani da ya wuce anyi wani matashi mai girma mai tarin dukiya ma, babansa yana aikin sayar da gwalagwakai da duwatsu masu daraja, ya kasance mutum mai karamci tareda abokansa suna girmama shi shima yana girmama su, kwanaki suka luluka suka shuda, yanayi da hali ya canja, sai baban wannan matashi yam utu danginsu suka talauce talauci mai tsanani! Sai wannan matashi ya tafi yana neman tsofaffin abokansa , sai kwatsam ya tuna da wani abokinsa da ya kasance mafi mutunci da kirki mafi kusancin soyayya da shi daga sauran abokan, ya samu labarin cewa ya zama mai kudi sai take ya nufi wurinsa yana mai fatan saun aiki ko wata hanya don gyara halin da yake ciki, sai masu gadin fada suka tare shi sai ya basu labarin karfaffar dangantakarsa da mai wannan fada da abokantakar da take tsakaninsu, sai suka je suka gayawa mai fadar sai ya bude taga ya leko ya hango shi sai ya ga wani mutum cikin halin ban tausayi sanye da tsumma, sai ya cewa masu gadinsa ku je ku ce masa mai wannan fad aba zai iya ganawa da kowa ba a yanzu, sai ya fito yana ban mamaki daga mu’amalar da tsohon abokinsa yayi masa, yana tafiya zuciyarsa na ta konana yana mamakin yanda kima da mutunci da halasci da karamci suka mutu?! Sai ya koma gida bai san me zai yi ba, bai san idan zai je ba, daidai lokacin da yake kan hanya sai ya ga muatne uku gabansa cikin firgici sun fuskanto shi kai kace suna neman wani abu ne sai ya ce musu: me ya faru daku? Sai dayansu ya ce masa: muna neman wani mutum ne sai suka ambani sunan mahaifinsa sai ya basu amsa da cewa wannan mutumi da kuke nema mahaifina neya mutu kwanakin baya! Sai suka ce mahaifinsa ya kasance mutumin kirki suka nuna jimami da bakin ciki kan mutuwarsa, suka ce masa babanka ya kasance yana sayar da gwalagwalai da duwatsu masu daraja, yana bin mu bashin wani murjani mai daraja wacce ya barta wurinmu matsayin amana to yau mun dawo da wannan amana gareka, sai suka fito da wata yar jaka cike da murjani suka bashi suka juya suka tafi!! Sai mamaki ya mamaye wannan matashi ya kasa gasgata abinda ya gani, ya tsaya yayi tunani kan yanda zai sayar da wannan murjani, baki dayan garinsu babu wanda yake da kudin da zai iya sayen murjani daya daga wannan murjani da yake hannunsa yaya kuma jaka guda ta murjani, bayan wani lokaci sai ya hadu da wata mace tsohuwa mai kudi, ta zo ta neman mai sayar da kayayyakin ado daga gawl da duwatsu masu daraja, sai ya sayar mata sannan tayi alkawarin zata je ta dawo ta sayi sauran, a haka kasuwancinsa ya dawo yana habbaka kowacce rana har ya dawo kamar yanda ya kasanci a da zamanin da wuce kai ma ya habbaka fiye da zamanin baya, wata rana sai ya tuna da wancan abokin nasa da yayi masa wulakanci, sai ya rubuta wasika zuwa gareshi ya baiwa wani abokinsa don ya kai masa, a cikin wasikar yana cewa:
Na yi abota da mutanen banza da basu da cika alkawari da nuna halasci,* cikin mutane su sun shahara da makirci da yaudara* sun kasance a da suna girmama ni lokacin ina cikin wadata* amma lokacin da na karye sai suka kini suka gujeni sabida jahilci.
Lokacin da ya karanta wannan wasika sai ya dauki takarda ya rubuta baituka uku matsayin martani da raddi yana mai cewa:
Amma mutane uku da ka hadu da suka baka murjani nine na turo su wajenka* babu wata hanya sai amfani da dabara* amma wannan tsohuwa da ta sayi murjani to lallai mahaifiyata ce* ka sani kai dan’uwana ne bari dai kai karshen burina ne* ban koreka saboda row aba* sai dai kawai ina jin yin kunyar gaba da gaba da kai cikin wannan hali.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- Ku tashi tsaye domin Allah
- hikayar barbela
- daga amsar Ayatullah Sayyid Adil ya baiwa D.r Kubaisi
- SIRRIN SALATI
- KARIJUL FIKHU 24 MUHARRAM CIKIN MAS'ALAR HALASCIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA MUDLAKAN CIKIN SALLOLIN NAFILA KO DA KUWA YA KAI GA KARANTA RABI
- Hasken haskaye nutsuwar zukata
- GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa