sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » FUSKOKIN DA AYAR GAFARTA ZUNUBI ZATA IYA KARBA
- » Kalmar Ustaz Sayyid Adil-Alawi ga daliban makarantar tadabburul kur’an
- » IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- » rayuwa bayan mutuwa
- » Addu’a ita ce sirrin ibada
- » Wasu curin wakoki dangane da Imam Rida
- Tarihi » HUSUSIYAR SAKON MUSLUNCI
- Tarihi » hana dawwana hadisi da rubuta shi
- » ALLAH YANA GANI NA A KOWANNE WAJE
- Fikhu » BAHASUL KARIJ 7 RABIUS SANI 1441 H, CIKIN MAS'ALAR SAMUN IKO KAN SANIN MAS'ALA DAIDAI LOKACI DA LOKACI YA KURE
- » Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- » Nasihar mahaifi ga dansa
- » Falsafa da siaysa acikin muslunci
- » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)
- » Kudin ruwa na ruwa ne
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Lokacin kaka ya kasance iska na xauko qamshin fure tana yayyaxawa, daddaxan qamshin tufa da Aluce, Imam Rida (a.s) tareda sahabinsa Sulaiman sun zauna cikin farfajiyar gida suna tattaunawa tareda juna, ayarin barbeloli suna ta kuka suna karkaxa fukafukansu a saman kansu, sannan kuma suka sauka saman bishiya, Imam (a.s) ya xaga kansa ya kalle su, sai barbelar ita ma ta kalle shi tace masa ta dinqa qara da qarfi qwa-qwa.
Bayan xan wani sai wannan barbela ta ximauce fiye da baya ta dinga fuffukawa saman kansu, a wannan lokaci sai ta xan sauko qasa-qasa ta gifta ta gefan idon Imam (a.s), Sulaimanu yana bibiyarta da idonsa yace: wannan wacce rin tsagerar barbela ce! Tabbas yunwa take ji.
Sai wannan barbela ta qara tashi ta je ta sauka kan reshan bishiyar kayan marmari ta ciori guda xaya sai ta fara magana, sai dai cewa har yanzu a xau tsawon wani lokaci ba ta qara ta shi saman kan Sulaiman da Imam (a.s) tana kaikawo ta qara giftawa ta gaban idon Imam, sai Sulaiman yace: ina neman tsarin Allah! Wacce irin tsageran barbela ce, taqi kyale mu mu huta.
Imam (a.s) ya waiwaya ga Sulaiman yace: shin kasan me wannan barbelar take faxi?
Sulaiman cikin mamaki yayi tambaya yace: a.'a ya farincikina! Me take faxa ne?
Imam yace: wannan barbela uwa neman taimako take daga garemu, saboda `ya`yanta suna cikin hatsari babba!
Sulaiman cikin ximauta da damuwa yace: yanzu me zamu yi kenan? Wacce shawara kake bayarwa yanzu?
Imam ya tashi ya xauki wani sanda daga wani loko a farfajiya yace masa rieq wannan sandar! Kai sauri kaje shekarta ka kare `ya`yanta daga hatsarin da suke ciki.
Sulaiman ya karvi wannan sanda daga hannun Imam, kai kace a wannan lokaci wannan barbela taji komai, sai cikin nutsuwa ta nufi lambu.
Sulaiman yayi gudu yana bin bayanta ta tsallake wani gajeran Katanga cikin lambu, ya qara bin bayanta har takai qarshen lambun wanda akwai wata qatuwar bishiya sai ta sauka kai.
Sai Sulaiman ya tsaya ya kalli wannan bishiya saman jijiyar bishiyar wannan waje da reshe ya karkasu anan ta saka sheka sai ga wani baqin maciji yyi sheqa sai ya zamanto `y`yan barbela suna jin tsoro da shiga hatsari, cikin sauri-sauri suka dinga qaraji qwa-qwa.
Barbela ta sauka bayan ta xan zazzaga kaxan ta sanya idonta kan wannan baqin maciji, Sulaiman take ba rareda vata lokaci ba ya sanya sanda ya kawar da wannan maciji ya wurga shi qasa, bayan wannan maciji ya tafi sai Sulaiman ya qara xaga kansa ya kalli wannan sheqa, mahaifiyar jinjirayen barbeloli sai ta zauna kusada sheqa ta dinga murna da nuna farinciki ta nuna godiya ga Imam (a.s) ta hanyar qwa-qwa!
Sulaiman yayi murmushi da yaji muryar barbela yace: kalli Imaminmu mai kirki ji yarda yake fahimtar maganar barbela.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Malamai sune magada Annabawa
- KARIJUL FIKHU 11 GA WATAN RABI'U AWWAL SHEKARA 1441 CIKIN BAHASIN MUSTAHABBANCIN BAYYANAR DA BISMILLA CIKIN AZUHUR DA LA'ASAR 21
- bahasul karijul fikhu: ayyana kammalalliyar sura. zama na 106 23 ga Sha'aban
- Taskar Adduoi 1
- Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- Falsafa da siaysa acikin muslunci
- KARIJUL FIKHU RABI’U AWWAL 1441 CIKIN BAYYANAR DA KARATU DA BOYE SHI Qum mai tsarki-Muntada Jabalu Amil Islami tareda Assayid Adil-Alawi
- Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
- Karanta, yi tunani, ka yi aiki, ka san makiyinka Shaidan
- MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA