sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- » MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- » Ayoyin samun nutsuwa
- Akida » Gamammiya Annabta da kebantacciya daga cikin hadisai masu daraja
- » Wasu curin wakoki dangane da Imam Rida
- » Wahabiyanci tsakanin guduma da uwar makera
- » Tambaya a takaice: ya zo cikin hadisi hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) ta yi shaukin ganin Salmanul Farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadisi
- Akida » tauhidi
- » Arziki da ni'ima_tareda Alkalamin Assayid Ali bn Husaini Alawi
- » Bahasi kan rayuwar Imam Sajjad amincin Allah ya tabbata gareshi
- tafsir » Albarkacin wahalar wasu
- Tarihi » lokacin tsanani da kuntatawa
- » IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- » Jarrabawar Allah mai girma da `daukaka ga wasiyyan annabawa cikin rayuwar annabawa (as)
- » Taskar Adduoi 5
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Lokacin kaka ya kasance iska na xauko qamshin fure tana yayyaxawa, daddaxan qamshin tufa da Aluce, Imam Rida (a.s) tareda sahabinsa Sulaiman sun zauna cikin farfajiyar gida suna tattaunawa tareda juna, ayarin barbeloli suna ta kuka suna karkaxa fukafukansu a saman kansu, sannan kuma suka sauka saman bishiya, Imam (a.s) ya xaga kansa ya kalle su, sai barbelar ita ma ta kalle shi tace masa ta dinqa qara da qarfi qwa-qwa.
Bayan xan wani sai wannan barbela ta ximauce fiye da baya ta dinga fuffukawa saman kansu, a wannan lokaci sai ta xan sauko qasa-qasa ta gifta ta gefan idon Imam (a.s), Sulaimanu yana bibiyarta da idonsa yace: wannan wacce rin tsagerar barbela ce! Tabbas yunwa take ji.
Sai wannan barbela ta qara tashi ta je ta sauka kan reshan bishiyar kayan marmari ta ciori guda xaya sai ta fara magana, sai dai cewa har yanzu a xau tsawon wani lokaci ba ta qara ta shi saman kan Sulaiman da Imam (a.s) tana kaikawo ta qara giftawa ta gaban idon Imam, sai Sulaiman yace: ina neman tsarin Allah! Wacce irin tsageran barbela ce, taqi kyale mu mu huta.
Imam (a.s) ya waiwaya ga Sulaiman yace: shin kasan me wannan barbelar take faxi?
Sulaiman cikin mamaki yayi tambaya yace: a.'a ya farincikina! Me take faxa ne?
Imam yace: wannan barbela uwa neman taimako take daga garemu, saboda `ya`yanta suna cikin hatsari babba!
Sulaiman cikin ximauta da damuwa yace: yanzu me zamu yi kenan? Wacce shawara kake bayarwa yanzu?
Imam ya tashi ya xauki wani sanda daga wani loko a farfajiya yace masa rieq wannan sandar! Kai sauri kaje shekarta ka kare `ya`yanta daga hatsarin da suke ciki.
Sulaiman ya karvi wannan sanda daga hannun Imam, kai kace a wannan lokaci wannan barbela taji komai, sai cikin nutsuwa ta nufi lambu.
Sulaiman yayi gudu yana bin bayanta ta tsallake wani gajeran Katanga cikin lambu, ya qara bin bayanta har takai qarshen lambun wanda akwai wata qatuwar bishiya sai ta sauka kai.
Sai Sulaiman ya tsaya ya kalli wannan bishiya saman jijiyar bishiyar wannan waje da reshe ya karkasu anan ta saka sheka sai ga wani baqin maciji yyi sheqa sai ya zamanto `y`yan barbela suna jin tsoro da shiga hatsari, cikin sauri-sauri suka dinga qaraji qwa-qwa.
Barbela ta sauka bayan ta xan zazzaga kaxan ta sanya idonta kan wannan baqin maciji, Sulaiman take ba rareda vata lokaci ba ya sanya sanda ya kawar da wannan maciji ya wurga shi qasa, bayan wannan maciji ya tafi sai Sulaiman ya qara xaga kansa ya kalli wannan sheqa, mahaifiyar jinjirayen barbeloli sai ta zauna kusada sheqa ta dinga murna da nuna farinciki ta nuna godiya ga Imam (a.s) ta hanyar qwa-qwa!
Sulaiman yayi murmushi da yaji muryar barbela yace: kalli Imaminmu mai kirki ji yarda yake fahimtar maganar barbela.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Falsafa da siaysa acikin muslunci
- Darussan hauza> bahasul karijul fikihu 22 ga rabi'u Awwal shekara ta 1439 hijri- zartar da istis'habi da hujjiyarsa cikin shakka sa'ilin shafe shari'ar data gabata da mai riskuwa (38) Birnin Qum mai tsarki- tare da samahatu AyatollahAssayid Adil-Alawi
- Amintaccen Attajiri
- Wasu takaitattun bincike da zasu amfanar da mumini da mumina.
- KARIJUL FIKHU RABI’U AWWAL 1441 CIKIN BAYYANAR DA KARATU DA BOYE SHI Qum mai tsarki-Muntada Jabalu Amil Islami tareda Assayid Adil-Alawi
- DAGA ZANTUKAN IMAM MUHAMMAM BAKIR A.S
- Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- Karin karfin hadda
- Nasihar mahaifi ga dansa
- SHAHARARRUN MALAMAN DUNIYAR MUSLUNCI