sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » bahasul karijul fikhu: ayyana kammalalliyar sura. zama na 106 23 ga Sha'aban
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- » BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI
- Fikhu » Bahasul Karij-bahasi cikin wadatarwar tasbihatus Sugra kafa daya cikin halin larura
- » SAUTIN KIRAN HANKALI-TARE DA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- » Imam Sadik (as)
- » mafhumin addini
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- » MALAMAI MAGADA ANNABAWA_TARIHIN SHAIK JAFAR TUSTARI.
- » Wasikar Najashi
- » Kalmar Ustaz Sayyid Adil-Alawi ga daliban makarantar tadabburul kur’an
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- » Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- » Addinin musluinci shugaba ne na har abada
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Allah me rahama me jin kai
Godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki uban gijin talikai, tsira da amincin Allah sutabbata ga manzon tsira (saww) da kuma iyalan gidan sa tsarkaka musamman imamin wannan zamanin wato imam Mahdi (Allah ya gaggauta bayyanar sa)
Ga dukkan yan uwa da ke bibiyan mu a shafuffukan mu na yanan gizo, ga wani hadiya na addua me matukan faida, wanda wannan addua ya taimaka min sosai a cikin rayuwana, na sami wannan addu'ar ne agun malamaina kuma wanna adduar yazo cikin wani littafi mai suna Zubdatul Asrar fil ulumi Alghariba, Ko dayake baa sami daman buga wanna littafin ba sabida yan wasu dalilai.
littafin ya qunshi adduoi da ke da tasiri kan abubuwa da ban daban kamar su biyan bukatu da magance matsololi: irin su Karin Arziki, kara kaifin kwakwalwa, tsari daga abokan gaba da duk wani abu na sharri da kuma tsari daga waswasan shaidan.
Wannan Addua da na kawo way an uwa shine
Duk wanda yake da wani bukatu zai iya yin nafila raka abiyu da niyyar neman biyan bukatu, acikin ko wacce raka’a za akaranta bismillah sau 19 (بسم الله الرحمن الرحيم) bayan haka sai akarata suratul fatiha sau 19 sannan sai akaranta Qul’ huwa kafa daya, bayan an idar da sallar sai a yi salitin Annabi kafa 10, sannan sai a karanta Bismiallah (بسم الله الرحمن الرحيم) kafa 786 sai asake salatin annabi kafa 130 bayan haka sai akaranta wannan addua kamar haka.
بسم الله الرحمن الرحيم اللهم إني أسئلك بأسمك الرحمن الرحيم الذي لا إله إلّا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم الذي ملأت عظمته السموات والأرض، وأسئلك بإسمك بسم الله الرحمن الرحيم الذي لا إله إلّا هو خشعت له الأبصار ووجلت له القلوب من خشيته أن تصلّي على محمد وآله أن تعطيني حاجتي
Bayan angama wannan adduar sai a roki biyan bukatu, da ikon Allah zaa sami nasara.
Muna baran Adduar ku Yan uwa
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Gudummawar da addu’a take bayarwa a rayuwa
- Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- Manzon Allah (s.a.w) malami ne kuma mai ceto ne
- Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- Addinin musluinci shugaba ne na har abada
- KARIJUL FIKHU 23 MUHARRAM 1441 H IHTIYADI SHINE RASHIN UDULI DAGA SURATUL JUMA’A DA MUNAFIKUN ZUWA WASUNSU RANAR JUMA’A
- Wahabiyanci tsakanin guduma da uwar makera
- Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- Haqiqanin Ruhi
- Tambaya a takaice: ya zo cikin hadisi hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) ta yi shaukin ganin Salmanul Farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadisi