sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- » Siyasar muslunci
- » TAKAITACCE SAKO KAN ASALAN ADDINI DA RASSANSA
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- Tarihi » gwagwarmayar Imam Hadi da Gullatu
- » Taskar Adduoi 4
- Fikhu » BAHASUL KARIJ 7 RABIUS SANI 1441 H, CIKIN MAS'ALAR SAMUN IKO KAN SANIN MAS'ALA DAIDAI LOKACI DA LOKACI YA KURE
- » KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
- » Ma'aikaci tsoho
- » KARIJUL FIKHU 24 MUHARRAM CIKIN MAS'ALAR HALASCIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA MUDLAKAN CIKIN SALLOLIN NAFILA KO DA KUWA YA KAI GA KARANTA RABI
- » Ku kasance tareda masu gaskiya
- » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- » KARIJUL FIKHU 23 MUHARRAM 1441 H IHTIYADI SHINE RASHIN UDULI DAGA SURATUL JUMA’A DA MUNAFIKUN ZUWA WASUNSU RANAR JUMA’A
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Alllah rahama me jin kai
Wanan shine kashi na hudu na taskar aduoi da zikirori domin biyan bukata
Daga littafin (zubdatul asrar) na ayatollah Adil alawi
1. Wanda zai je gaban wani sarki ko mai mulki da makamantan su Kaman shuwagabanni na ofishi da sauran su zai rubuta( بدّوح) a goshin sa da dan yatsar sa sannan ya rubuta( ح) a kan fuskar sa ta yadda zai cike fuskar gaba daya.
2. Haka zalika wanda zai tura wani sako ko zai yi tafiya zai rubuta ( بدّوح) akan jakar sa ko wannan sako din da yarda Allah zasu isa har zuwa yadda ake so su isa lafiya
3. Haka kuma wanda ya rubuta (. بدّوح) akan gilashin motar sad an neman kariya daga hadarin hanya zai samu kariya da izinin Allah,shi da ( بدّوح) mala’ika ne daga cikin manyan mala’iku wanda daga cikin aikin sa shine isar da duk abun da aka rubuta sunan sa akai zuwa wurin da ake so ya isa cikin aminci,haka kuma ga wand ayake so ya kasance tare da shi a lokacin da yake gida ko cikin tafiya yana tuna shi da alkhairi Kaman ya karanta al-qurani da niyan Allah ya bashi ladan ko yayi masa sadaka ko a yayin da zai ziyarci daya daga cikin ma’asumai ya ziyara a madadin sa da dai sauran ayuka na alkhairi
4. Domin kariya da albarkan yara ana iya karanta ( یا بدّوح) kafa ashirin,Kaman yadda yazo duk abun da aka karanta masa ( یا بدّوح) kafa ashirin zai na bada kariya ga wannan abu.
5. Mutum zai isa ga abun da yake nema idan ya karanta ( بدوّح) kafa 160 .
6. Don neman karin dukiya ana rubuta wannan aya tare da bisimillah
7. (بسم الله الرحمن الرحیم وَلَقَدْ مَكَّنَّاكُمْ فِي الأَرْضِ وَجَعَلْنَا لَكُمْ فِيهَا مَعَايِشَ قَلِيلاً مَّا تَشْكُرُونَ) a ranar jumma’a a tsakanin sallah guda biyu sai a sanya shi a cikin wurin da ake ajiyan dukiya ko jakan da ake ajiye dukiya a ciki, hakan yana temakawa wurin Karin dukiya da izinin Allah
8. Idan ana neman kariya da ga lalacewar amfanin gonannaki za a rubuta ayatul kursiyu sannan a bissine shi cikin gonan, kuma zaa sami Karin amfanin insha Allah, haka idan aka rubuta shi a kofar gida barawo ba zai shiga ba, haka zalika idan aka rubuta a kofar shago zaa sami bun kasan ciniki.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI
- Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- Tuba da tubabbu kan hasken kur’ani da sunna
- NAU'UKAN HAJJI DA WASU BA'ARIN SIRRIKANSU
- Karanta, yi tunani, ka yi aiki, ka san makiyinka Shaidan
- SAUTIN KIRAN HANKALI-TARE DA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- Wasu curin wakoki dangane da Imam Rida
- Juyin juya hali na gaskiya da ma’abotansa
- KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR