sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Haqiqanin Ruhi
- » Siyasar muslunci zama na Arba’in
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
- » Kin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
- » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- » Bahasi kan rayuwar Imam Sajjad amincin Allah ya tabbata gareshi
- » Bada'u tsakanin hakika da kagen makiya
- » Imam Aliyul Hadi (as) a cikin tsakiyar Zakuna
- » MUTUMIN DA YA NEMI TAIMAKO
- Fikhu » BAHASUL KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H, CIKIN MAS’ALAR WANDA YA KASANCE YANA DA WATA MATSALA A HARSHENSA DA BA ZAI IYA FURTA KALMOMI
- » (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Fikhu » Raben-raben Takiyya
- » Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An hakaito cewa a wata rana a wani zamani an yi wani mutum da yake sana’ar saro itace daga jeji da yake rayuwa a cikin wata `yar karamar bukka ciki daya daga cikin dazuzzuka , ya kasance yana rayuwa tareda dansa karami da wani Kare nasa mai kiyaye amana, wannan mai saran itace ya kasance a kowacce rana a lokacin hudar rana ya kan fita ya je daji domin saro itace ya tattaro ya daure bay a dawo wa gida sai dab da faduwar rana ya bar wannan da na sa karami cikin kulawar Allah Azza wa Jalla da gadin wannan Karen da yake da rikon amana wanda ya aminta da shi, wannan Kare a ko da yaushe ya kasance yana bada kariya ga wannan yaro karami da kuma mai gidansa da yake sana’ar saro itace, a wata rana a lokacin da wannan mutumi yake dawo wa daga aiki cikin wani yini mai tsayi da yake cike da wahala sai ya ji haushin wannan Kare yana tahowa daga nesa sabanin yanda ya saba da al’adantuwa a kai, wannan haushi sai kara dagawa da karfi yake yi hakan ya sanya shi shiga cikin damuwa da tunanin ko wani abu ne ya faru , sai yayi gaggawa zuwa wannan bukka yayin da ya je kusa da bukkar sai ya ga wannan kare yana gudu yana fuskanto shi yana haushi ga fuskarsa ta jike da jini , take sai wannan mutum ya fadi sumamme yana tsammanin wannan Kare ya ci amanarsa ya cine masa dansa karami yana farkawa sai ya dauki gatarinsa ba tareda tsayawa ya yi tunani da bincike ba, sai ya tunkari wannan Kare ya farmasa da sara yana dukan tsakanin idanuwansa har sai da wannan kare ya fadi kasa wanwar.
Wannan mutumi ya dinga rusa kuka cikin bakin ciki kan rashin dansa karami , daga bayan sai ya shiga wannan bukka sai ya zauna yana cizon yatsunsa sabida nadamar abin da ya aikata ta yanda da shigar sa sai ya ga yaron wasa a kan gadon sa cikin kwanciyar hankali da aminci sannan kusa da wannan yaro ga gawar wani katon maciji jike da jini , sai ya fahimci cewa wannan Kare ya Kare fuskarsa ta jike da jini sakamakon dauki ba dadi da yayi da wannan katon maciji da yayi yunkurin halaka wannan yaro, sai idanuwansa suka cika da hawaye bakin cikin sa ya tsananta kan kashe wannan Kare nasa `dan amana wanda ya kasance yana haushi saoda farin cikin tseratar da yaron da yayi yana mai jiran uban gidan sa ya zo ya yaba masa, sai dai cewa abin ban takaici maimakon sabun yabo sai ya halaka ce ta zama sakamakon sa.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Hasken haskaye nutsuwar zukata
- dangantakar addini da siyasa
- Tuba da tubabbu kan hasken kur’ani da sunna
- KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- Ta wacce hanya mutum zai zama Arifi
- Taskar Adduoi 2
- Imam Bakir (as) babban malamin daga gidan Annab (s.a.w)
- Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- hikayar barbela
- DAGA CIKIN SIRRIKAN HADAYA