sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Fikhu » Raben-raben Takiyya
- » Falalar ilimi da malamai
- » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- » ?mai yasa mukeso musan Ahalulbait
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- » Sirri daga sirrikan imam sadik (as)
- » Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- » Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- Fikhu » Bahasul Karij-bahasi cikin wadatarwar tasbihatus Sugra kafa daya cikin halin larura
- » Mene ne ma’anar fadin jumlar (iliminsa yafi hankalinsa yawa) shin wannan jumla za ai la’akari da ita suka zuwa ga Sayyid Kamalul Haidari?
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » SHIN kana karanta qur'ani
- Fikhu » KARIJUL FIKHU – BAHASI KAN DAGATAWA DA TSAYAWA KAN GABOBIN AYOYI
- » Juyin juya hali na gaskiya da ma’abotansa
- » DAGA ZANTUKAN IMAM MUHAMMAM BAKIR A.S
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Imamu Ali {A S}shine hanya madaidaiciya .
Yazo a hadisai dadama a litatafan Sunna da Shi’a cewa Imamu Ali shi ne hanya madaidaiciya ita wanna hanya itace biyaya ga imamu Ali da halifufin da sukazo daga bayan shi a matsayi biyyawa manzan Allah {A W S} kuma dukkanin musulmi a duniya suna karantawa a cikin fatiha a kowata rana sau biya wanna aya {اهدنا الصراط المستقیم}sanna yazo a wata ayar cewa ita wanna hanyar tana nufin ibada.
Saidai ita wanna hanya ta imam Allah ta kasu kasu biyu hanya a duniya dakuma a lahira,kuma ita hanyar duniya itace take samara da ta lahira Mufaddal yarawaito wani hadisi daga imamu Ja’afar a;yace natambayi imamu Sadig daggane da Siraxa wato hanya sai imamu ja’ar yace shi siraxa yana nufin hanyar sanin Allah ita kuma hanyar sanin Allah ta kasu kasu biyu xaya a duniya wace ita imamun dayake wajibine a bishi,duk kuma wanda yasan shi a duniya yakumayi rigo da shiriyar sa ,to zaizamo yatsallake siraxi na biyu wanda yake a lahira wanda yake shi gadace ta Jahannama duk kuma wanda yayi rigo da savani haka ,to ranar gobe qiya za’a turbuxashi a wuta.kamar yadda yazo a hadisi yayin da imamu Sajjad yana baiyana ma’anar siraxa yace babu shamaki tsakaninmu da Allah,kuma mune qofar Allah abun nufi duk wanda yaso yaje gurin Allah to dolane yafara da su yace kuma mune taskar ilimin sa kuma mun masu fasra wahayin sa wato al-qur’ani mai tsarki,kuma mune ginshigan imani da shi kuma mune masana sirrin sa.kuma Abu hamaza Assumali yarawaito wanna hadisin daga iamu Ja’far yayin da yatambaye shi akam ma’anar maganar Allah wadda take cewaقَالَ هَذَا صِرَاطٌ عَلَيَّ مُسْتَقِيمٌ»ma’ana yace wanna hanyace miqaqqiya zuwa gurina sai yace narantse da Allah imamu Ali shine wanna hanya shine kuma abun awo wato abun da ake auna gaskiya da qarya domin gana gaskiya.a wani hadisi kuma imamu ALI yana cewa mu mune hanya dakuma wasila zuwa ga Allah wacca duk wannda bai bitaba to sakamakonsa itace Jahanma,Allah kayi tir da wanna ,makoma.