sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » MUTUMIN DA YA NEMI TAIMAKO
- » Ili yasin cikin kur’ani_tareda Assayid Muhammad Alawi
- » Tuba da tubabbu kan hasken kur’ani da sunna
- » Ku tashi tsaye domin Allah
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HIKAYAR KARE DA MAI GIDANSA
- Fikhu » Bahasul karijul fikhi shekara 1442- Ruku’u
- » Sirri daga sirrikan imam sadik (as)
- Fikhu » KARIJUL FIKHU 21 RABIU AWWAL SHEKARA 1441 H TA’ARIFIN IJTIHADI A LUGGANCE DA ISDILAHI
- Fikhu » BAHASUL KARIJ 7 RABIUS SANI 1441 H, CIKIN MAS'ALAR SAMUN IKO KAN SANIN MAS'ALA DAIDAI LOKACI DA LOKACI YA KURE
- » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- » Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » Bakon dakin Allah
- » TAKAITACCE SAKO KAN ASALAN ADDINI DA RASSANSA
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An karbo daga Abdul-A’ala daya daga `yan shi’a da ya kasance yana zaune a garin Kufa ya ce: wasu ba’srin sahabban Imam Sadik (as) sun rubuta wasika zuwa ga Imam wacce cikin ta su ka yi tambayar wasu ba’arin tambayoyi daga abin da suke bukatuwa zuwa gareshi, sannan sun dora mini nauyin in tambayar musu Imam baki da baki dangane da hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi , ya ce: sa’ilin da shiga birnin Madina na je wajen Imam (as) sai na mika masa wannan wasika da suka bani, kuma na tambaye shi kan hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi? Sai Imam (as) ya bada amsa wasikar da suka aiko a rubuce yaki bani amsar tambayar da na yi masa baki da bak, yayin da na da daura damarar komawa garin Kufa sao naje wajensa don muyi bankwana mu yi sallama, sai nace masa: na tambayeka gameda hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi amma baka bani amsa ba.
Sai ya ce: bana kaunar bada amsa akai.
Sai nace: me yasa ya `dan Manzon Allah?
Sai ya ce: saboda naji tsoran kada in fada muku gaskiyar kuki aiki da ita sai ku zama kafirai.
Sannam ya ce: ka sani cewa mafi wahala da muhimmancin wajiban Allah kan halittunsa abubuwa ne guda uku.
Na farko: ka yiwa mutane adalci daga kanka ta yanda ba zaka so wa waninka abinda baka sowa kanka ba.
2- kada ka yi wa mutane rowar dukiyar ka.
3-ambaton Allah a kowanne irin hali bana nufin ambaton da zikirin (subhanallahi walhamulillahi) ma’ana ya tuna da Allah idan ya himmatu kan aikata zunubi.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Kin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
- Tuba da tubabbu kan hasken kur’ani da sunna
- Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- Shin saukar kur’ani daga tajalli ne ko ko daga nisanta ne?
- Imam Sadik (as)
- Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- hikayar barbela
- Shin asasin ilimummukan shi’a an samo su ne daga Ahlus-sunna
- SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI