sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Bahasul karij: cikin ayyana kammalalliyar surar da za a karanta a sallah.
- » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- » Wasu takaitattun bincike da zasu amfanar da mumini da mumina.
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhi 6 ga Shawwal shekara 1441 hijiri
- » Siyasar muslunci zama na Arba’in
- » Son husaini ya haukatar dani
- » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- » MALAMAI MAGADA ANNABAWA_TARIHIN SHAIK JAFAR TUSTARI.
- » Bada'u tsakanin hakika da kagen makiya
- Fikhu » Bahasul Karij-mas'ala ta 14 baya halasta fara zikirin ruku'u gabanin kaiwa ga haddin ruku'u
- » kunya a musulinci
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- » Juyin juya hali na gaskiya da ma’abotansa
- Tarihi » Imam Hadi (a.s) tareda Makarantun Kalam (Tauhid)
- » KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An karbo daga Abdul-A’ala daya daga `yan shi’a da ya kasance yana zaune a garin Kufa ya ce: wasu ba’srin sahabban Imam Sadik (as) sun rubuta wasika zuwa ga Imam wacce cikin ta su ka yi tambayar wasu ba’arin tambayoyi daga abin da suke bukatuwa zuwa gareshi, sannan sun dora mini nauyin in tambayar musu Imam baki da baki dangane da hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi , ya ce: sa’ilin da shiga birnin Madina na je wajen Imam (as) sai na mika masa wannan wasika da suka bani, kuma na tambaye shi kan hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi? Sai Imam (as) ya bada amsa wasikar da suka aiko a rubuce yaki bani amsar tambayar da na yi masa baki da bak, yayin da na da daura damarar komawa garin Kufa sao naje wajensa don muyi bankwana mu yi sallama, sai nace masa: na tambayeka gameda hakkin musulmi kan dan’uwansa musulmi amma baka bani amsa ba.
Sai ya ce: bana kaunar bada amsa akai.
Sai nace: me yasa ya `dan Manzon Allah?
Sai ya ce: saboda naji tsoran kada in fada muku gaskiyar kuki aiki da ita sai ku zama kafirai.
Sannam ya ce: ka sani cewa mafi wahala da muhimmancin wajiban Allah kan halittunsa abubuwa ne guda uku.
Na farko: ka yiwa mutane adalci daga kanka ta yanda ba zaka so wa waninka abinda baka sowa kanka ba.
2- kada ka yi wa mutane rowar dukiyar ka.
3-ambaton Allah a kowanne irin hali bana nufin ambaton da zikirin (subhanallahi walhamulillahi) ma’ana ya tuna da Allah idan ya himmatu kan aikata zunubi.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Addu’a ita ce sirrin ibada
- MA’ANAR ABOTA
- KARIJUL FIKHU 24 MUHARRAM CIKIN MAS'ALAR HALASCIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA MUDLAKAN CIKIN SALLOLIN NAFILA KO DA KUWA YA KAI GA KARANTA RABI
- ?mai yasa mukeso musan Ahalulbait
- Arziki da ni'ima_tareda Alkalamin Assayid Ali bn Husaini Alawi
- Wasikar Najashi
- Imam Aliyul Hadi (as) a cikin tsakiyar Zakuna
- Mai lamintar da Barewa
- Bada'u tsakanin hakika da kagen makiya
- HAJJAJU IBN YUSUF!