sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Ili yasin cikin kur’ani_tareda Assayid Muhammad Alawi
- » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- Fikhu » DARASUSSUKAN HAUZA BAHASIN FIKHU 17 RABIU SANI 1441 H, BAYA HALASTA A KARBI LADA CIKIN KOYAR DA KARATUN FATIHA DA SURA
- » Malamai magada Annabawa-tarihin mohd bn Ali bn Babawaihi Alqummi Shaik Saduk
- » Bahasi kan rayuwar Imam Sajjad amincin Allah ya tabbata gareshi
- » Zazzakar zuma kan falalar daren Lailatul Kadri
- » BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI
- » dayanta Allah a cikin ibada
- » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » ?mai yasa mukeso musan Ahalulbait
- » MA’ANAR ABOTA
- » FUSKOKIN DA AYAR GAFARTA ZUNUBI ZATA IYA KARBA
- » Karin karfin hadda
- » Gudummawar da addu’a take bayarwa a rayuwa
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Idan har ilimi ya kasance taskoki to lallai tambaya za ta kasance mabudinsa, kadai mu na tambayar ma’abota Ambato wato daga malamai nagargaru daga shugabanni Muhammad (s.a.w)da iyalansa tsarkaka, lallai tatacaccen ilimi da ayoyi mabayyana suna cikin kirazan wadanda aka baiwa ilimi, sannan babu inda za a samu wannan ilimi face daga mabubbugarsa ta haske da
mashayarsa daddada, idan kaso na nufi gabas ko yamma ba zakat aba samun abinda zai warkar da mara lafiya da kosar da mai kishi ba face cikin kur’ani da sunnar annabi da tsatsonsa tsarkaka, babu wani abu mafi falala bayan ma’arifa-daga sallah, wannan na nufin gabatuwar ma’arifa da ilimi kan sallah wacce ta kasance itace ginshikin addini kuma itace mafi falalar ayyuka, raka’a biyu da malami yake sallatarta tafi alheri daga raya daren jahili da yin ibada, hakan ya kasance sakamakon shi jahili ta yiwu ya raurawa ya girgiza cikin akidarsa da ibadarsa sakamakon gangarowar shubuha ko wasiwasi kansa daga shaidani, ko kuma wahami da karkata da zasu sanya yabar ibada, amma shi malami yana kan ilimi da yakini cikin ibadarsa, lallai shi malami kamar misalin kafaffen dutse ne da guguwa daga gayyar tunanunnukan bata da shubuhohi ba ta iya motsa shi, da ilimi ake bautawa Allah ake kuma kadaita shi, lallai kawarijawa sun kasance daga sahabban sarkin muminai Ali (as) sun kasance suna tsayar da sallah lallai su sun kasance ma’abota bakaken goshi sakamakon yawan sujjada, sai dai cewa su basu kasance ma’abota cikakkiyar ma’arifa da ilimi mai amfanarwa, sai suka juya suna yakar imamin zamaninsu suka fito suna kalubalantarsa.
Ya zo cikin tarihi cewa daya daga cikin sahabban sarkin muminai (as) cikin wani dare ya ksance yana tafiya tareda shi cikin daya daga lungunan kufa sai yaji muryar wanda yake karanta kur’ani da murya wanda yake cikin halin bakin cikin fadinsa madaukaki:
(أمَّنْ هُوَ قَانِتٌ آنَاءَ اللَّيْلِ سَاجِدآ وَقَائِمآ)
Shin wanda ya kasance mai tawali’u gefan cikin lokutan dare yana halin sujjada da tsayuwa ga sallah.
Sai matsayin mutumin da yake karanta kur’ani da kusancinsa ga Allah ya darsu cikin zuciyar wanda suke tare da imam, sai imam yace: kada ya rudeka lallaoi shi yana daga Ahalin wuta, sai kwanaki suka shuda sai kawai ga wannan mai karanta kur’ani cikin halakakkun kawarijawa da a ka kashe a yaki, Allah ya fifita malami da iliminsa matukar dai iliminsa ya cudanyu da aiki nigari, ya siffantu da halaye nagargaru yana kuma tsoran Allah
(إنَّمَا يَخْشَى اللهَ مِنْ عِبَادِهِ العُلَمَا
Kadai masu tsoran daga bayinsa sune malamai.
Abinda ake nufi da malamai anan sune wadanda aikinsu ya gasgatar da zancensu, da misali wadannan malaman ne ake cewa idan malami ya gyaru baki dayan duniya zata kasance cikin albarka, zai kuma kasance albarka kan halittu, sai ya tseratar da bayin Allah daga jahilci da shubuhohi da karkacewa ya shiryar da mutane da raunana zuwa ga sanin Allah da manzonsa da imamin zamaninsu har rayuwarsu da mutuwarsu ta kasance kan gaskiya da ilimi.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Siyasar muslunci
- falsafa da siyasa a cikin muslunci kashi na farko
- Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- Ku kasance tareda masu gaskiya
- Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- FUSKOKIN DA AYAR GAFARTA ZUNUBI ZATA IYA KARBA
- (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
- Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- Imam Bakir (as) babban malamin daga gidan Annab (s.a.w)