sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Kada ku riki wannan kur'ani abin kauracewa
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- » sakafa da sakafantacce a mahangar muslunci
- » Ayoyin samun nutsuwa
- » Hakuri kan mutuwa `da daga cikin Kur'ani mai girma
- » Ma'aikaci tsoho
- tafsir » Kada ku riƙi wannan ƙur'ani abin ƙauracewa
- » kunya a musulinci
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- tafsir » Kada ka cutar da wanda kake baiwa Sadaka
- Fikhu » Bahasul karij 27 Shawwal shekara 1441 cikin bahasin Taklidi
- » Bakon dakin Allah
- » KARIJUL FIKHU 15 GA SAFAR SHEKARA 1441 CIGABAN BAHASIN BAYYANA KARATU DA BOYE SHI
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Idan har ilimi ya kasance taskoki to lallai tambaya za ta kasance mabudinsa, kadai mu na tambayar ma’abota Ambato wato daga malamai nagargaru daga shugabanni Muhammad (s.a.w)da iyalansa tsarkaka, lallai tatacaccen ilimi da ayoyi mabayyana suna cikin kirazan wadanda aka baiwa ilimi, sannan babu inda za a samu wannan ilimi face daga mabubbugarsa ta haske da
mashayarsa daddada, idan kaso na nufi gabas ko yamma ba zakat aba samun abinda zai warkar da mara lafiya da kosar da mai kishi ba face cikin kur’ani da sunnar annabi da tsatsonsa tsarkaka, babu wani abu mafi falala bayan ma’arifa-daga sallah, wannan na nufin gabatuwar ma’arifa da ilimi kan sallah wacce ta kasance itace ginshikin addini kuma itace mafi falalar ayyuka, raka’a biyu da malami yake sallatarta tafi alheri daga raya daren jahili da yin ibada, hakan ya kasance sakamakon shi jahili ta yiwu ya raurawa ya girgiza cikin akidarsa da ibadarsa sakamakon gangarowar shubuha ko wasiwasi kansa daga shaidani, ko kuma wahami da karkata da zasu sanya yabar ibada, amma shi malami yana kan ilimi da yakini cikin ibadarsa, lallai shi malami kamar misalin kafaffen dutse ne da guguwa daga gayyar tunanunnukan bata da shubuhohi ba ta iya motsa shi, da ilimi ake bautawa Allah ake kuma kadaita shi, lallai kawarijawa sun kasance daga sahabban sarkin muminai Ali (as) sun kasance suna tsayar da sallah lallai su sun kasance ma’abota bakaken goshi sakamakon yawan sujjada, sai dai cewa su basu kasance ma’abota cikakkiyar ma’arifa da ilimi mai amfanarwa, sai suka juya suna yakar imamin zamaninsu suka fito suna kalubalantarsa.
Ya zo cikin tarihi cewa daya daga cikin sahabban sarkin muminai (as) cikin wani dare ya ksance yana tafiya tareda shi cikin daya daga lungunan kufa sai yaji muryar wanda yake karanta kur’ani da murya wanda yake cikin halin bakin cikin fadinsa madaukaki:
(أمَّنْ هُوَ قَانِتٌ آنَاءَ اللَّيْلِ سَاجِدآ وَقَائِمآ)
Shin wanda ya kasance mai tawali’u gefan cikin lokutan dare yana halin sujjada da tsayuwa ga sallah.
Sai matsayin mutumin da yake karanta kur’ani da kusancinsa ga Allah ya darsu cikin zuciyar wanda suke tare da imam, sai imam yace: kada ya rudeka lallaoi shi yana daga Ahalin wuta, sai kwanaki suka shuda sai kawai ga wannan mai karanta kur’ani cikin halakakkun kawarijawa da a ka kashe a yaki, Allah ya fifita malami da iliminsa matukar dai iliminsa ya cudanyu da aiki nigari, ya siffantu da halaye nagargaru yana kuma tsoran Allah
(إنَّمَا يَخْشَى اللهَ مِنْ عِبَادِهِ العُلَمَا
Kadai masu tsoran daga bayinsa sune malamai.
Abinda ake nufi da malamai anan sune wadanda aikinsu ya gasgatar da zancensu, da misali wadannan malaman ne ake cewa idan malami ya gyaru baki dayan duniya zata kasance cikin albarka, zai kuma kasance albarka kan halittu, sai ya tseratar da bayin Allah daga jahilci da shubuhohi da karkacewa ya shiryar da mutane da raunana zuwa ga sanin Allah da manzonsa da imamin zamaninsu har rayuwarsu da mutuwarsu ta kasance kan gaskiya da ilimi.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- dayanta Allah a cikin ibada
- darussan yakini cikin sanin asalan addini
- kunya a musulinci
- Ku tashi tsaye domin Allah
- hikayar barbela
- Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- Siyasar muslunci zama na Arba’in