sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Taskar Adduoi 2
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhu, Fadin (Kazalikallahu Rabbi) sau daya ko biyu ko uku bayan karatun suratul Iklasi
- Fikhu » Bahasul karijul fikhi shekara 1442- Ruku’u
- » BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI
- Fikhu » BAHASUL KARIJUL FIKHU 6 RABIUS SANI 1441 H, WANDA BA ZAI IYA KARATTU BA TAREDA KUSKURE BA KO CANJA BA'ARIN WASU HARUFFA
- » Son husaini ya haukatar dani
- » Bahasul karij: cikin ayyana kammalalliyar surar da za a karanta a sallah.
- Tarihi » gwagwarmayar Imam Hadi da Gullatu
- » Shawarwarin Ayatollah samahatus sayyid Adil-alawi kan ilimin sanin halayyar dan adam
- » Matsalolin matasa
- » mafhumin addini
- » MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- » SIRRIKAN ARAFAT
- » dangantakar addini da siyasa
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Bisimillahi rahamanirrahim,
To wanna tabbaya imamu Aliyu zainul Abidina ya amsata to amma kafin amsar tashi A S zan xanyi sharar fage ,
Daga cikin adalcin Allah shine idan akasami cegaba a rayuwa to yakamata mutum yasami cigaba akan sanin Allah kai shi cigaba akan sanin Allah shine abun dayafi mihimmance akan cigaban xan adam sabo da shi xan adam yana da vangaruri biyu a rayuwar san afarko shi ne jikin sa amma na biyu shi ne ransa .to kashi abun da ake kira da Taknolaji wato ilimin fasaha to shi yana hidimtawa jikin xan adam ne amma shi ilimin Allah ko ilimin sanin Allah yana hidimtawa mutum ne a vangaran shi rai koma ruhi bugu da qari kuma ya hidimtawa jikin xan adam.amma kamar yadda mai tambaya yanuna a tambayar sa shine yakamata jikin xan adam yazamo shi ma’auni ga duk wani abu da mukeso muyi,to da zai zamo wasu daga cikin dabbubi suna gabammu kamar irin su giwa,zaki da sauran su.amma ma’auni na haqiqa shine hankali dakuma ruhin xan adam, to sabo da hakanema Allah a cikin littafin sa mai girma a cikin suratul Luqumana aya ta ashirin yace سَخَّرَ لَكُمْ مَا فِ السَّمَوَاتِ وَمَا فِ الأرْضِ
Abun nufi Allah ya hurimuku abun da yake cikin sammai da kassai, sabo dahaka baikamata ba mutum yana kan babba matsayi sai kuma yace zai dawo matsayin qarshin qasa.to kaga idan kagamutu ya aikata haka to zakace tayiyu yasami taxin hakali kuwani abu da ban.kuma wani banbanci na biyu shi shi ilimi na ciga yana bincikene akan abun da Allah yahalitta amma shi ilimin sanin Allah dakum manzo da iyalan gidan sa ilimine na sanin wanda yahalicci dukan abubuwan da suke cikin sammai da kassai.kagato ashe wanna ilimine wanda yake da muhimmaci wanda shi yakamata yazamo a sahun gaba.to yanzu loqaci yayi da yakamata mubaiyana jawabin da imam Aliyu Zainal Abidin yabada daggane da wanna tambaya amma zamu kawoshi a duqqule, ilimin da Allah da manzansa suka nufemu da musan shine haqiqanin ilimi wanda zai kaimu zuwaga dacewa a duniya da lahira,to hakanne tasa dolene ya zamo munkaranta tarihin manzamu da iyalan gidan sa domin cimmawa wanna hadafin da Allah yanufemu da shi na dacewa a duniya da lahira.to da wanna dalilinne yasa dolane mukaranta tarihin abun da yafaru a addinimu da kyau dakuma takatsatsan domin isa ga abun da Allah yakeso mu’isa zuwa gareshi.
To aqarshe muna roqonqa Allah da kaqaramana sanin kaka da annabika dakuma iyalan gidasa Amin.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- SHIN kana karanta qur'ani
- Bakon dakin Allah
- Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- DAN KASUWA DA MAI KETARA
- Taskar Adduoi 3
- Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441