sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Zazzakar zuma kan falalar daren Lailatul Kadri
- tafsir » Albarkacin wahalar wasu
- » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » FUSKOKIN DA AYAR GAFARTA ZUNUBI ZATA IYA KARBA
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhi 6 ga Shawwal shekara 1441 hijiri
- » Addinin musluinci shugaba ne na har abada
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- Fikhu » taklidi shine riko da ra’ayin wani domin aiki da shi a far’aiyyat ko kuma lazimtarsa cikin akidu
- Fikhu » Bahasul Karij-bahasi cikin wadatarwar tasbihatus Sugra kafa daya cikin halin larura
- » Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- Akida » Ma'anonin hankali
- Akida » ADALCIN ALLAH MATSARKAKIN SARKI
- » SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Malikul Ashtar ya kasance dogon mutum mai tsayi yana sanya da doguwar riga da rawani, idan ka ganshi zaka alamomin gwagwarmaya da yaki duk sun bayyana a fuskarsa, sadaukantaka da jarumtaka duk san bayyana a fuskarasa.
Wata rana yana tafiya a cikin kasuwar garin Kufa sai wani ga wani mutum yana kuskus cikin zuciyarsa yana yi masa kallon raini da wulakanci da izgili sakakamon shigar da ya ganshi ciki, sai ya jefe shi da kwayar gyada, shi ko Malikul Ashtar ko bai ko waiwaye shi sai ya cika gaba da ketara kasuwa hai sai da aka daina hango shi, lokacin da wani ya tambayi wannan da kasuwa da yayi jifa yace masa tir da kai shin kasan wanda jefa kuwa?
sai yace: a a ban san shi ba, kadai na yi hukunci kansa da cewa masu ketarawa ne ta cikin kasuwan misalin sauran dubunan masu ketarawa.
Sai yace masa: wannan da ka jefa shine Malikul Ashtar Naka’i Sahabin Sarkin Muminai Ali (as) kuma kwamandan rundunarsa, sai yace kai kai yanzu wannan shine Malik din da kafadun Zaki ke karkadawa idan suka hadu saboda tsoransa, haka makiyin yana girgiza daga jin sunansa?!
Sai yace masa: eh shine, da jin haka sai yayi wuf ya tashi a guje yana bin sawu don nemansa domin ya bashi hakuri bisa abinda yayi gaggawar aikatawa kansa, sai dai kuma cewa tuni Malik ya riga ya shiga daya daga cikin masallatai, yayin da wannan mutumi ya iso sai ya samu Malik a tsaye yana sallah, yayin da ya idar da sallar sai wannan mutumi ya fadin kan kafafun Malik yana sumbatar kafafun, sai Malik yace: meye haka?! Yace ina neman afuwarka bisa abinda na aikata , ni ne wanda na yi maka izgilanci nayi maka tsageranci, sai yace masa babu matsala, wallahi ban shiga wannan masallacin ba face don ina maka gafara.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Taskar Adduoi 3
- Daga kowanne malami akwai hikima
- Mai lamintar da Barewa
- Hasken haskaye nutsuwar zukata
- Imam Bakir (as) babban malamin daga gidan Annab (s.a.w)
- FIKHU 13 GA WATAN SAFAR 1441 WAJIBI MAZAJE SU BAYYANA KARATU CIKIN SALLARA ASUBAHI
- MASH'ARUL HARAM
- DAN KASUWA DA MAI KETARA
- KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- YAYA ZAN RUBUTAWA YARA KISSA