sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Tarihi » Gwamnatin zalunci ta Abdul-Malik ibn Marwan Iban Hakam
- » Imam Bakir (as) babban malamin daga gidan Annab (s.a.w)
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhu, Fadin (Kazalikallahu Rabbi) sau daya ko biyu ko uku bayan karatun suratul Iklasi
- » Kashe-kashen ma'arifa
- Tarihi » isar da sakon yunkurin Ashura
- Fikhu » BAHASUL KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H, CIKIN MAS’ALAR WANDA YA KASANCE YANA DA WATA MATSALA A HARSHENSA DA BA ZAI IYA FURTA KALMOMI
- » gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- » Falalar ilimi da malamai
- » WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- » Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa
- » KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- » (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
- Fikhu » Bahasul Karij 24 Muaharram shekara 1442 cigaba kan bahasin hukunce-hukuncen ruku’u
- Tarihi » gwagwarmayar Imam Hadi da Gullatu
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Allah me rahama me jin kai
Yan uwa masu bibiyna salamun alaikum
Muna farin cikin sake kawo muku wannan rubu don nemna biyan bukatun ku adduoi kasha na uku.
Yana da kyau mutum in zai yi addua ya kasance yayi shi da ikhlasi da kuma salatin annabi da istigfari kuma ake sanya ‘yan uwa, Allah yana gaggawan amsa adduar da mukeyi wa ‘yan uwan mu muminai.
A wannan rubutu muna dauke ne da addua don magance matsololi da tsanani
1. Don samin daman biyan bashi da kuma kubuta daga gidan yari da kuma matsalolin rayuwa irin su bakin ciki da damuwa. Zaa iya karanta wannan ayar da aka fi sani da zikirin annabi yunus
(لَّا إِلَهَ إِلَّا أَنتَ سُبْحَانَكَ إِنِّي كُنتُ مِنَ الظَّالِمِينَ * فَاسْتَجَبْنَا لَهُ وَنَجَّيْنَاهُ مِنَ الْغَمِّ وَكَذَلِكَ نُنجِي الْمُؤْمِنِينَ)
2. An rawai to daga imam Rida (as) cewa zaa iya karanta wannan aya sau 442
(لَّا إِلَهَ إِلَّا أَنتَ سُبْحَانَكَ إِنِّي كُنتُ مِنَ الظَّالِمِينَ * فَاسْتَجَبْنَا لَهُ وَنَجَّيْنَاهُ مِنَ الْغَمِّ وَكَذَلِكَ نُنجِي الْمُؤْمِنِينَ)
Don biyan bashi.
3. Idan aka rubuta Bismillahirrah manirrahim a kwano me tsarki da ruwan wardi da kuma zaafaran sannan aka wanke, duk wanda ya sha zai sami Karin fahimta, haka kuma idan aka rubuta shi kafa 19 a farar takarda mara rubutu akaba wa mace me matsalar haihuwa, ya kasance tare da ita da izinin Allah zaa sami biyan bukata, haka zalika idan aka daura wannan takarda akan bishiyar da bata ‘ya’ya, da ikon Allah zai bada ‘ya’ya.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Bakon dakin Allah
- Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- Bada'u tsakanin hakika da kagen makiya
- MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- DAN KASUWA DA MAI KETARA
- Zazzakar zuma kan falalar daren Lailatul Kadri
- Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- Bayani kan Ayatullah saiyid Adil Alawi
- Tambaya a takaice: ya zo cikin hadisi hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) ta yi shaukin ganin Salmanul Farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadisi
- Siyasar muslunci