sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Kudin ruwa na ruwa ne
- Fikhu » Bahasul Karij 24 Muaharram shekara 1442 cigaba kan bahasin hukunce-hukuncen ruku’u
- » bayanin annabta
- » Kashe-kashen ma'arifa
- tafsir » Albarkacin wahalar wasu
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- Tarihi » nasiha da nusantar al'umma
- » gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- Akida » Gamammiya Annabta da kebantacciya daga cikin hadisai masu daraja
- » darussan yakini cikin sanin asalan addini
- » Ili yasin cikin kur’ani_tareda Assayid Muhammad Alawi
- Fikhu » bahasul karijul fikhi shekara 1442 h 6 watan Jimada Awwal
- Fikhu » taklidi shine riko da ra’ayin wani domin aiki da shi a far’aiyyat ko kuma lazimtarsa cikin akidu
- » Mai ceton baki dayan al’umma Al’imamul Muntazar
- Fikhu » Bahasul Karij-kan bahasin rashin halascin fara zikiri kafin kaiwa ga haddin ruku'u
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
lokacin Imamanci Hazrat Sajjad (a.s) ya dace da lokacin bakin mulkin a daurorin tarihin muslunci, duk da cewa gabanin Imam hukumar muslunci ta fada hannun karkatattu Azzalumai, sai dai cewa a zamanin Imami na hudu yana da banbanci da daurorin da suka gabace shi a zamaninsa wadannan Azzaluman mahukunta kai tsaye a bayyane ba tareda wani boye boye ba suke take alfarmar abubuwa masu tsarki da daraja, a bayyane suke keta alfarmar Asalan addini kuma babu wani mutum da yake da tsaurin ido da zai nuna mafi kankanatr rashin laminta da yarda daga ayyukansu.
Gabanin fara jan ragamar Imamanci Imam Sajjad ya kasance daya daga cikin fitattun Fakihai a Madina kuma ya shahara da riko da addini da zuhudu ya kasance ya sarrafa lokacinsa cikin ibada ta kai ga mutane suna kiransa da lakabin Tattanbarar cikin masallaci.
A wani fadin ance: bayan mutuwar mahaifin Halifa Abdul Malik wato Marwan Ibn Hakam Halifa Abdul Malik yana cikin Karatun Kur'ani sai dia cewa bayan yaji labarin mutuwar mahaifinsa sai ya rufe Kur'anin yace: a yanzu fa ni da kai mun raba hanya yanzu bbau ruwana da kai.
Abdul malin Ibn Marwan ya raba hanya da Kur'ani mai girma kuma giyar mulki da gururi sun canja sun mayar da shi wani mutum mara imani, malaman tarihi sun dawwana tarihin bakar hukumarsa da cewa shine mutum na farko da ya fara hana mutane magana a gaban Halifa kuma shine mutum na farko kauracewa Amru bil ma'aruf (umarni da kyakkyawa).
Abdul Malik mulikinsa yayi dogon zango, tareda zalunci da barna da danne hakkoki ta yanda hasken imani sai da ya zamana kwata kwata babu cikin zuciyarsa, wata da kansa yayi ikirari da faruwar hakan yana mai gayawa Sa'idu Ibn Musayyab: yanzu ta kai ga na zama idan nayi aiki nagari na kwarai samsam bana yin farin ciki da shi, amma idan na aikata mugun aiki samsam bana bakin ciki daga faruwar hakan, sai Sa'idu Ibn Musayyab yace: baki dayan zuciyarka ta rigaya da mutuwa!.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Siyasar muslunci
- Addinin musluinci shugaba ne na har abada
- Addu’o’i da wuridai masu tarin yawa tareda ba’arin tasirinsu na duniya da lahira
- Wasikar Najashi
- Malamai sune magada Annabawa
- MA’ANAR ABOTA
- Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- HAJJAJU IBN YUSUF!
- Taskar Adduoi 2
- Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)