sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- Akida » Gwagwarmaya tsakanin hankali da wahami
- » Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- Fikhu » KARIJUL FIKHU 21 RABIU AWWAL SHEKARA 1441 H TA’ARIFIN IJTIHADI A LUGGANCE DA ISDILAHI
- » Darussan hauza> darasin bahasul karijul fikhu shekara ta 1438-1439 watan rabi'u awwal hijri-bayani kan cin karo da juna tsakanin riwayar sahihatu Halabi mai shiryarwa zuwa ga halascin yanke sallah gabanin shiga ruku'u cikin wanda ya manta yin kiran sa
- » Siyasar muslunci
- Fikhu » Raben-raben Takiyya
- » Ashura gagara misali da fahimta-tare da alkalamin sayyid Adil-Alawi (dz)
- » KARIJUL FIKHU 15 GA SAFAR SHEKARA 1441 CIGABAN BAHASIN BAYYANA KARATU DA BOYE SHI
- » Juyin juya hali na gaskiya da ma’abotansa
- » Ayoyin samun nutsuwa
- » kunya a musulinci
- Fikhu » BAHASUL KARIJ 7 RABIUS SANI 1441 H, CIKIN MAS'ALAR SAMUN IKO KAN SANIN MAS'ALA DAIDAI LOKACI DA LOKACI YA KURE
- » Shin saukar kur’ani daga tajalli ne ko ko daga nisanta ne?
- Fikhu » KARIJUL FIKHU – BAHASI KAN DAGATAWA DA TSAYAWA KAN GABOBIN AYOYI
- » DAN KASUWA DA MAI KETARA
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Hakika annabi (s.a.w) ya bayyanarwa al’umma yankakkiyar hakika cikin munasabobi daban-daban da cewa lallai shi ba basarake bane da yake rike da mulki karkashin karfin zatin kansa da zai sanya shugabantar al’umma cikin dukkanin wanda yake so a bayansa, kamar yadda sarakuna ke yi ta yadda suke nada masu jiran gadon mulkinsu a zamaninsu, bari shi annabi da yake karbo sarautarsa da mulkinsa da shiryarwarsa daga Allah tsarki ya tabbatar masa, lallai shi girmansa ya girma ya sanya annabta gare shi ya kuma cikata da hattama da shi, lallai shi ke daukar mas’uliyar isar da sakon Allah zuwa ga baki dayan mutane domin ya shiryar dasu zuwa ga gaskiya da fitar da su daga duffai zuwa ga haske.
Halifanci bayansana hannunsa al’amarinta kuma daga Allah yake yana sanyata inda ya so.
Mu ba zamu ce kamar yadda Umar bn khaddab ya ce ba:
: أنّ بیعة أبي بكر كانت فلتة وقی الله المسلمین شرّها فمن عاد لمثلها فاقتلوه.
ولا نقول كما قال بعض الانصار یوم السقیفة: منّا أمیر ومنكم أمیر
Lallai bai’ar Abubakar ta kasance kwatsam babu zato babu tsammani Allah dai ya kiyaye musulmi sharrinta duk wanda ya maimaita misalinta ku kashe shi.
Kuma mu ba za mu ce misaln abin da wasu ba’arin Ansar suka ce ba ranar sakifa: a zabi sarki daga cikin mu kuma ku zabi sarki daga cikinku.
Ba kuma zamu fadi abin da Abu Sufyanu ya fada ba cikin halifancin Usmanu:
تداولها یا بني أمیة تداول الولدان بالكرة فو الله ما من جنة ولا نار
Ku jujjuyata ya banu umayya kamar yadda yara ke jujjuya kwallo wallahi na rantse da Allah babu wata alljanna ko wuta.
Ba za kuma mu fadi misalin kalmar da Abubakar ya fada ba cikin rashin lafiyarsa wacce cikin ya mutu :
أمّا إني لا آسي الّا علی ثلاث: وودت یوم السقیفة قذفت الأمر في عنق الرجلین ـ عمر وأبوعبیدة ـ فكان أمیراً وكنت وزیرا
Amma lallai ni bana takaici da bakin ciki sai cikin abubuwa uku: nayi burin ace ranar sakifa na wurga al’amarin cikin wuyan mutane biyu – Umar da Abu Ubaida ya kasance sarki ni kuma na kasance wazirinsa.
Kadai dai mu muna cewa kamar yadda annabi mafi girma (s.a.w) ya ce:
«إنّي تارك فیكم الثقلین كتاب الله وعترتي أهل بیتي» «أهل بیتي كسفینة نوح من ركبها نجی ومن تخلف عنها غرق وهوی»
Mutanen gidana kamar misalin jirgin annabi Nuhu ne duk wanda ya hau ya tsira duk wanda ya juya baya yaki hawa ya nutse ya halaka.
Lallai ni ina barin nauyaya biyu cikinku littafin Allah da tsatsona Ahlil-baiti.
«ومن كنت مولاه فعلي هذا مولاه اللهمّ وآل من والاه وعاد من عاداه وانصر من نصره واخذل من خذله
Dukkanin wanda nake shugaban shi Ali shugaban shi ne ya Allah ka jibanci lamarin wanda ya jibance shi ka ki wanda ya kishi ka taimaki wanda ya taimake shi ko tozarta wanda ya nemi tozarta shi.
Lallai mu zamu taimaki sarkin muminai halifan manzon Allah waliyin Allah shugaban musulmai Ali bn Abu dalib zakin Allah mai galaba amincin Allah ya kara tabbata gareshi. Ba kuma zamu kasance kamar wadanda suka juya bayansu mu bar taimakon gaskiya ba, lallai ita gaskiya tana tare da Ali Ali na tare da gaskiya
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Ku kasance tareda masu gaskiya
- Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- falsafar humanism (mutumtaka) ka'ida ce ta mazhabar Almaniyanci
- Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)
- DAGA ZANTUKAN IMAM MUHAMMAM BAKIR A.S
- KISSAR SOYAYYA
- Ayoyin samun nutsuwa
- ME YASA YAN SHIA SUKE KIRAN SUNAN YAYAN SU DA ABDU ALI KO ABDU ZAHRA……..?
- MALAMAI KAN TAFARKIN HUSAINI