sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Imam Aliyul Hadi (as) a cikin tsakiyar Zakuna
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- » Falalar ilimi da malamai
- » Malamai magada Annabawa (2): takaitaccen tarihin Ayatullah Assayid
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- » Mai ceton baki dayan al’umma Al’imamul Muntazar
- Tarihi » Imam Hadi (a.s) tareda Makarantun Kalam (Tauhid)
- Fikhu » Bahasul karij 27 Shawwal shekara 1441 cikin bahasin Taklidi
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhi 6 ga Shawwal shekara 1441 hijiri
- » Kin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
- » MA’ANAR ABOTA
- Akida » tauhidi
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- » ALLAH YANA GANI NA A KOWANNE WAJE
- Akida » Kibiya ta uku
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Hakika annabi (s.a.w) ya bayyanarwa al’umma yankakkiyar hakika cikin munasabobi daban-daban da cewa lallai shi ba basarake bane da yake rike da mulki karkashin karfin zatin kansa da zai sanya shugabantar al’umma cikin dukkanin wanda yake so a bayansa, kamar yadda sarakuna ke yi ta yadda suke nada masu jiran gadon mulkinsu a zamaninsu, bari shi annabi da yake karbo sarautarsa da mulkinsa da shiryarwarsa daga Allah tsarki ya tabbatar masa, lallai shi girmansa ya girma ya sanya annabta gare shi ya kuma cikata da hattama da shi, lallai shi ke daukar mas’uliyar isar da sakon Allah zuwa ga baki dayan mutane domin ya shiryar dasu zuwa ga gaskiya da fitar da su daga duffai zuwa ga haske.
Halifanci bayansana hannunsa al’amarinta kuma daga Allah yake yana sanyata inda ya so.
Mu ba zamu ce kamar yadda Umar bn khaddab ya ce ba:
: أنّ بیعة أبي بكر كانت فلتة وقی الله المسلمین شرّها فمن عاد لمثلها فاقتلوه.
ولا نقول كما قال بعض الانصار یوم السقیفة: منّا أمیر ومنكم أمیر
Lallai bai’ar Abubakar ta kasance kwatsam babu zato babu tsammani Allah dai ya kiyaye musulmi sharrinta duk wanda ya maimaita misalinta ku kashe shi.
Kuma mu ba za mu ce misaln abin da wasu ba’arin Ansar suka ce ba ranar sakifa: a zabi sarki daga cikin mu kuma ku zabi sarki daga cikinku.
Ba kuma zamu fadi abin da Abu Sufyanu ya fada ba cikin halifancin Usmanu:
تداولها یا بني أمیة تداول الولدان بالكرة فو الله ما من جنة ولا نار
Ku jujjuyata ya banu umayya kamar yadda yara ke jujjuya kwallo wallahi na rantse da Allah babu wata alljanna ko wuta.
Ba za kuma mu fadi misalin kalmar da Abubakar ya fada ba cikin rashin lafiyarsa wacce cikin ya mutu :
أمّا إني لا آسي الّا علی ثلاث: وودت یوم السقیفة قذفت الأمر في عنق الرجلین ـ عمر وأبوعبیدة ـ فكان أمیراً وكنت وزیرا
Amma lallai ni bana takaici da bakin ciki sai cikin abubuwa uku: nayi burin ace ranar sakifa na wurga al’amarin cikin wuyan mutane biyu – Umar da Abu Ubaida ya kasance sarki ni kuma na kasance wazirinsa.
Kadai dai mu muna cewa kamar yadda annabi mafi girma (s.a.w) ya ce:
«إنّي تارك فیكم الثقلین كتاب الله وعترتي أهل بیتي» «أهل بیتي كسفینة نوح من ركبها نجی ومن تخلف عنها غرق وهوی»
Mutanen gidana kamar misalin jirgin annabi Nuhu ne duk wanda ya hau ya tsira duk wanda ya juya baya yaki hawa ya nutse ya halaka.
Lallai ni ina barin nauyaya biyu cikinku littafin Allah da tsatsona Ahlil-baiti.
«ومن كنت مولاه فعلي هذا مولاه اللهمّ وآل من والاه وعاد من عاداه وانصر من نصره واخذل من خذله
Dukkanin wanda nake shugaban shi Ali shugaban shi ne ya Allah ka jibanci lamarin wanda ya jibance shi ka ki wanda ya kishi ka taimaki wanda ya taimake shi ko tozarta wanda ya nemi tozarta shi.
Lallai mu zamu taimaki sarkin muminai halifan manzon Allah waliyin Allah shugaban musulmai Ali bn Abu dalib zakin Allah mai galaba amincin Allah ya kara tabbata gareshi. Ba kuma zamu kasance kamar wadanda suka juya bayansu mu bar taimakon gaskiya ba, lallai ita gaskiya tana tare da Ali Ali na tare da gaskiya
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- Wasu takaitattun bincike da zasu amfanar da mumini da mumina.
- sakafa da sakafantacce a mahangar muslunci
- dayanta Allah a cikin ibada
- gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- Ayoyin samun nutsuwa
- Daga kowanne malami akwai hikima
- falsafar humanism (mutumtaka) ka'ida ce ta mazhabar Almaniyanci
- IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi