sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Daukakar himma
- » DAGA CIKIN SIRRIKAN TARON MINA
- » Hikayar SOYAYYA
- » MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- » KISSAR SOYAYYA
- » FIKHU 13 GA WATAN SAFAR 1441 WAJIBI MAZAJE SU BAYYANA KARATU CIKIN SALLARA ASUBAHI
- » DAGA ZANTUKAN IMAM MUHAMMAM BAKIR A.S
- » Shin saukar kur’ani daga tajalli ne ko ko daga nisanta ne?
- » Manzon Allah (s.a.w) malami ne kuma mai ceto ne
- » KARIJUL FIKHU RABI’U AWWAL 1441 CIKIN BAYYANAR DA KARATU DA BOYE SHI Qum mai tsarki-Muntada Jabalu Amil Islami tareda Assayid Adil-Alawi
- » SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- » ALLAH YANA GANI NA A KOWANNE WAJE
- » Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- Tarihi » hana dawwana hadisi da rubuta shi
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Dukkanin godiya ta tabbata ga Allah kamar yadda shi ya cancanci hakan kuma shi Ahalin hakan ne, tsira da aminci su kara tabbata ga mafi daukakar halittu Muhammad da iyalansa.
Dan’uwa mai tambaya mai daraja amincin Allah ya tabbata gareka da rahamarsa da albarkunsa.
Bayan haka: lallai ni ban kasance cikin amsa tambayar mai tambaya ba-dangane da tsarin tafiyar Sayyid Kamalul haidari-cikin fadina (ilimins ayafi hankalinsa yawa) cikin mukamin sukan Kamalul Haidari ko yabonsa ku gulmarsa da yi masa kage-Allah ya tsare ni daga aikata haka-kamar yadda jumlar na daukar abubuwa biyu, kamar yadda ba’arin wasu malamai suka siffanta cikin mikewar tarihi wani lokaci kan zuwa cikin yabo wani karon kuma suka, kadai ni abin da na nufa shi ne bayyana bakin ciki da tsananin ban takaici daga rashinsa ga ilimi da hauza gamammen rashi da kebantacce, abin da ya dace shi ne daga gareshi da ire-irensa shi ne su sanya iliminsu cikin hidimtawa hauzozin ilimi wacce kashinsa da namansa ya karfafa daga gareta, kamar yadda da ya kasance cikin munakasha da rushe afkar din wahabiyawa batattu masu batarwa, hakika a wancan lokaci ya sanyaya zukatan muminai sai dai cewa abin da ya faru da shi ya faru da shi har ya zama abin da yake kai yau daga cikin abin da ke yanke damfaruwa zuciya ta yadda a kasance daga gremu cikinmu koma bayan makiya daga gabas da yamma. shi kafirci akida ce guda daya, lallai yanzu ana kidaya shi daga masu kishiyantar hauza da marja’iyya da sabani da ita lokacin da ake sannafa mutane daga aboki da kishiya, matsalar itace wasu na tsammaninsa cewa shi yana kyawunta aiki ne yana kuma son cigabantar da cibiyoyin addini kamar yadda shi yake fadi da bakinsa, sai ya kama kwarara kan wannan makwarara wacce ke bakantawa abokanai masoya, ta ke kuma farantawa makiya masu sabani damu, wannan shi ne abin da girman kan duniya da masu mulkin mallaka gabas da yamma da karnukan farautarsu suke so suke kuma yadawa a wannan yanki da muke ciki sakamkon tsoran da suke yi daga buwayar shi’anci da shi’a masu karmaci, sai dai muce innalillahi wa inna ilahi raji’un.
Sannan kuma sai ka ga mabiyansa daga wasu ba’arin samari matasa rudaddu musammam ma masu tunanin almaniyanci (kore samuwar addini) daga cikinsu da kuma `yan zamani `yan birni wadanda suke sukan hauza hauza da marja’iyya kamar mabiyan shaik Abdul-halim gazzi da wanda ya kasance kan tsarin tafiyarsa, mai makon ya baiwa hauza da marja’iyya kariya daga tushen taimakon sayyid wane ko shaik wane, bai san cewa dukkaninmu fansa ne ga hauza mai albarka ba. lallai hauzozinmu na ilimi masu albarka tare da dukkanin gabobinsu daga maraji’ai masu shiryarwa zuwa ga dalibin ilimi na ajin fari cikin zamanin gaiba kubra itace hankali mai tunani fitilar shiriya zuciya mai numfashi ga shi’a da shi’anci, sannan wannan zamanin namu hauza itace izza da karama da runduna mai ishurwa yaki ta karfe kan kishiyantar makiya addini da mazhabar Ahlil-baiti amincin Allah ya kara tabbata garesu ma’abota tunani.
Amma dangane da tsarin tafiyarsa da manhajiyarsa lallai ni nayi imani da cewa lallai duk wata minhajiya da tsari da yake gangaro daga wanda ba maasumi ba to ana tsammanin kuskure da dacewa cikinsa, saboda haka babu abind aya rage a wannan lokacin face mu ladabtu da ladabin kur’ani mai girma cikin fadinsa madaukaki:
(الذين يستمعون القول فيتبعون أحسنه)
Wadanda suke sauraron zance subi mafi kyawunsa.
Sai dai cewa idan magana da minhajiya cutarwarsu ta shallake amafaninsu lallai za su kasance matsayin albarasa wacce cutarwarta ta wuce amfaninta, shan digo daya daga gareta yana wajabta haramci da najasa. Amma ayyana hakan lallai shi yana komowa wurin mukallafi da kansa idan ya kasance daga ma’abota ilimi amma idan kuma ya kasance mutum gama gari ba’ame to sai ya koma ga ma’abota ilimi da kwarewa (ku tambayi ma’abota ambato idan kun kasance baku da sani)
Ku dauki abin da ya shahara tsakankanin sahabbanka ka yi watsi da abin da ya karantu ya ratse.
Allah ne mai karewa mai taimako lallai shi mafi alherin mai tallafi da taimako, muna rokon Allah matsarkaki muna kamun kafa da sahibuz-zaman Allah ya gaggauta yayewarsa da bayyanarsa ya kuma shiryar damu baki daya zuwa ga alheri da daidai da taufiki da datarwa ya kuma azurtamu da kyakkyawan karshe, baki dayan mu komawa masdarin izzarmu da karfinmu da karamarmu hauza ilimiya mai albarka shiryayya mai shiryarwa, amin amin karshen maganarmu dukkanin godiya ta tabbata ga Allah mai rainon talikai.Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- kunya a musulinci
- Ashura gagara misali da fahimta-tare da alkalamin sayyid Adil-Alawi (dz)
- Kur’ani cikin rayuwar imam kazim tare da alkalamin shaik abdul-jalil mikrani
- IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- Darussan hauza> bahasul karijul fikihu 22 ga rabi'u Awwal shekara ta 1439 hijri- zartar da istis'habi da hujjiyarsa cikin shakka sa'ilin shafe shari'ar data gabata da mai riskuwa (38) Birnin Qum mai tsarki- tare da samahatu AyatollahAssayid Adil-Alawi
- GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- Ku kasance tareda masu gaskiya
- KARIJUL FIKHU 15 GA SAFAR SHEKARA 1441 CIGABAN BAHASIN BAYYANA KARATU DA BOYE SHI