sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » sakafa da sakafantacce a mahangar muslunci
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- » KISSAR SOYAYYA
- Akida » Kibiya ta shida
- Fikhu » KARIJUL FIKHU 5 RABIU SANI 1441 CIKIN TA’ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHI DA NAKADI A KAN TA’ARIFOFIN DA AKA AMBATA
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- » daga amsar Ayatullah Sayyid Adil ya baiwa D.r Kubaisi
- » Kada ku riki wannan kur'ani abin kauracewa
- » MENE NE MUSABBABIN MATSALOLIN IYALI?
- Akida » Ma'anonin hankali
- » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Ummul Masa’ib Haura’u Zainab diyar sarkin muminai Ali bn Abu dalib (as)
- » falsafa da siyasa a cikin muslunci kashi na farko
- » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- » Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- » Haqiqanin Ruhi
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Dukkanin godiya ta tabbata ga Allah mai rainon talikai tsira da aminci su kara tabbata ga Muhammad da iyalansa tsarkaka.
Imam Sadik (as) yana cewa: shin addini wani abu ne da ya wuce soyayya.
Wani matashin yaro ya kasance ya na masifar son wata yarinya budurwa ita ma haka ta na masifar son sa, ya kasance suna aiki a wajen aiki guda cikin ma’aikatar gwaje-gwajen kimiyya sun kasance basa rabuwa da juna tsawon yini, sun kasance suna tafiya aiki tare da juna suna cin abinci tare da juna suna wasa da juna duk tare babu abin da yake raba su sai bacci, duk sanda suka tashi daga aiki suna tafiya Sinima suna tare da juna ko kuma wani wajen cin abinci, muhimmi shi ne suna tare da juna.
A wata rana yaron ya tafi wajen aikinsa ya gama aiki da wuri sai ya tafi wajen mai sayar da kayan adon mata domin ya sayi zobe domin ya yiwa waccan budurwar ta sa da hadayarsa gareshi ya nemi aurenta, ita ma bisa dacewa sai ya zamanto a kowacce rana tana zuwa wajen gwaje-gwajen kimiyya sai dai cewa wannan rana wata matsala ta faru gareta tana cikin gwajin sinadarin gwajin halitta sai ya subuce daga hannunta ya fadi kasa sai ta gigice ta fara ihu sai likitoci su ka ji ihunta sai suka dauketa suka kaita asibiti sai dai cewa a can labari ya munana ta yanda likitoci suka bayyana cewa zata kamu da ciwon makanta sakamakon abin da ya faru da ita, yayin da wannan matashi yaji wannan labari sai kai tsaye ya tafi asibiti daga nan ba a kara jin labarinsa ba.
Bayan an yi mata aiki a fuska sai ganin wannan yarinya ya dawo gareta ta wayi gari tana gani kamar kowa kai bari hatta kyawunta ya ma karu, sai ta tafi wajen aikinta domin ta binciki halin da masoyinta yake ciki, ta bincika kowanne wuri amma ina bata same shi ba, daga karshe dai sai ta tuna wani waje da yake zuwa duk sanda ya tsinci kansa cikin damuwa sai ta same shi wannan waje a zaune shi kadai tsakankanin bishiyoyi, sai hawaye ya fara kwarara daga idanunta, ta tafi gareshi domin tabbatar da cewa baya gani domin shi ne ya sadaukar da idonsa ya bata don ta samu damar gani shi ya hakura da nasa ganin ya kuma nesanceta domin ta kara samun damar kara rayuwa tare wani mutum daban.
Wayyo inama har yanzu akwai irin wannan soyayyar a wannan zamanin.
Imam Sadik (as) yana cewa shin addini wani abu ne da wuce soyayya.
Ita soyayya tana nufin sadaukarwa.
Umar Alhassan Salihu
Faroukumar66@gmail.com
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Tambaya a takaice: ya zo cikin hadisi hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) ta yi shaukin ganin Salmanul Farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadisi
- Ashura gagara misali da fahimta-tare da alkalamin sayyid Adil-Alawi (dz)
- Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- falsafar humanism (mutumtaka) ka'ida ce ta mazhabar Almaniyanci
- kunya a musulinci
- MENE NE MUSABBABIN MATSALOLIN IYALI?
- Abuta ko qawance
- Zazzakar zuma kan falalar daren Lailatul Kadri