sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Darussan hauza> darasin bahasul karijul fikhu shekara ta 1438-1439 watan rabi'u awwal hijri-bayani kan cin karo da juna tsakanin riwayar sahihatu Halabi mai shiryarwa zuwa ga halascin yanke sallah gabanin shiga ruku'u cikin wanda ya manta yin kiran sa
- » Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- » Darussan hauza> bahasul karijul fikihu 22 ga rabi'u Awwal shekara ta 1439 hijri- zartar da istis'habi da hujjiyarsa cikin shakka sa'ilin shafe shari'ar data gabata da mai riskuwa (38) Birnin Qum mai tsarki- tare da samahatu AyatollahAssayid Adil-Alawi
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
- » YAYA ZAN RUBUTAWA YARA KISSA
- Fikhu » Bahasul karijul fikhi shekara 1442- Ruku’u
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhi 6 ga Shawwal shekara 1441 hijiri
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
- » Ku kasance tareda masu gaskiya
- » Addu’a ita ce sirrin ibada
- » Kada ku riki wannan kur'ani abin kauracewa
- » SAUTIN KIRAN HANKALI-TARE DA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- Tarihi » Azzaluman mamaguntan Gwamnoni
- » darussan yakini cikin sanin asalan addini
- Tarihi » Al'ummar Jahiliya gabanin aiko da Annabtar cikamaki
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
TUFA
barbeloli masu yawan gaske sun sauka kan wata qatuwar bishiya, sannan iskar ta kasance iskar kaka, iskar asubahi mai sanyi na karkaxawa . wasu adadi daga abokai da sanannun fuskoki sun kasance baqi cikin gidan Imam Rida (a.s) imam ya fto waje daga cikin xakin baqi.
Lokacin da ya taka qafarsa a farfajiyar gidan sai ya ji sautin qarar `ya`yan tsuntsaye, sai ya xaga kansa ya kalli rufin farfajiyar, tswan lokacin wannan `ya`yan tsuntsaye suna kan rufin katakon farfajiya sannan sun kafa shek.
Imam Rida (a.s) duk lokacin da ya gifta ta wannan sheka sai ya xaga kansa sama ya kalle su yayi farin ciki , yace yanzu sun qara girma xan kaxan, Imam sai a ga mahaifiyar wannan tsuntsaye ta dawo ta sauka kan wannan sheka `ya`yanta na cikin halin yunwa sai ta buxe bakinta ta sanya abinci cikin bakin xayansu, sannan ta qara tashi sama.
Imam (a.s) yayi murmushi ya shiga farfajiya yayi alwala, lokacin da yake dawowa sai ya hango wani abu a loko, sai ya xan tsaya ya faxa cikin mamaki kan abinda ya gani, daga baya sai ya xan qara gaba ya xauke wannan abun, ransa yayi matuqar vaci ta kai ga ya girgiza kansa saboda tsananin takaicin abinda ya gani sannan ya zauna saman matattakalar rufin, baqin da suke jiran dawowar Imam (a.s) sai suka shiga cikin damuwa sakamakon jinkiri, xaya daga cikin masoyan Imam (a.s) ya fuskanci abinda yake faruwa, sai ya fito waje yace ya farincikina! Me ya sanya ba zaka shigo ciki ba?
Imam (as.) yayi masa shiru, sai mutumin ya matso gaba ya xaga kansa ya kalli fuskar Imam (a.s) ya qara cewa: farincikina! Shin wani abu ya vata maka rai ne? sai Imam ya nuna wata guntuwar tufa da aka ci rabinta aka yar da take hannunsa yace: wane ne yaci wannan tufar haka? sai wannan mutumi ya xaga sautinsa yana cewa: wanne mutum ne yayiwa wannan tufar irin wannan cin? Baqi suka fiffito daga cikin xaki, wannan mutum ya karvi wannan tufa daga hannun Imam ya qara maimaiata tambayar da yayi yace: wane ne yaci wannan tufar?
Xaya daga cikinsu ya xora hannunsa kan qirjinsa yace: ya shugabana ina neamn uzurinka. Amma nine na ci wannan tufar, Imam (a.s) ya tashi daga inda yake ya miqe tsaye ya waiwaye shi yace: me yasa kake almubazzaranci. Me yasa baka girmama ni'imar ubangijinka kake ko unkula da ita?shin baka san cewa ubangiji yana tsananta azabarsa kan almubazzarai ba?
Sai wannan mutumi ya qara xora hannunsa kan qirji ya qara nemana uzuri daga wurin Imam.
Imam ya dawo xaki tareda baqinsa, lokacin da kowa ya zauna a wurin da yake, sai Imam (a.s) ya waiwaye su yace: abokaina duk lokacin da baku da buqatuwa da abu, ka da ku lalata shi ba tare da wani kwakkwaran dalili baidan baku da buqatarsa ko baiwa waxanda suke da buqata.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- DAGA CIKIN SIRRIKAN HADAYA
- Ta yaya za mu iya karbar ko dogaro da masdarin hadisi tareda cewa kwafin asalin masdarin wasu ba’arin malamanmu sun karbe shi ne da kyautata tsammani ba tareda sun san asalin marawaicin hadisin ba ko sun taɓa ganinsa
- MA’ANAR ABOTA
- ME YASA YAN SHIA SUKE KIRAN SUNAN YAYAN SU DA ABDU ALI KO ABDU ZAHRA……..?
- KARIJUL FIKHU 14 GA WATAN SAFAR CIKIN MAS’ALAR BAYYANA KARATU DA BOYESHI CIKIN SALLOLI
- dangantakar addini da siyasa
- fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- MASH'ARUL HARAM
- BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI