lisdin makaloli
sababun makaloli
makaloli
Mukalolin da akaranta dayawa.
sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Taskar Adduoi 3
- » Ili yasin cikin kur’ani_tareda Assayid Muhammad Alawi
- » Ku kasance tareda masu gaskiya
- » Falalar ilimi da malamai
- » bahasul karijul fikhu: ayyana kammalalliyar sura. zama na 106 23 ga Sha'aban
- Fikhu » BAHASUL KARIJUL FIKHU 6 RABIUS SANI 1441 H, WANDA BA ZAI IYA KARATTU BA TAREDA KUSKURE BA KO CANJA BA'ARIN WASU HARUFFA
- Fikhu » rashin wajabcin ayyana tasbihi
- » KARIJUL FIKHU 11 GA WATAN RABI'U AWWAL SHEKARA 1441 CIKIN BAHASIN MUSTAHABBANCIN BAYYANAR DA BISMILLA CIKIN AZUHUR DA LA'ASAR 21
- » Sirri daga sirrikan imam sadik (as)
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
- » DAGA CIKIN SIRRIKAN HADAYA
- Tarihi » Imam Hadi (a.s) tareda Makarantun Kalam (Tauhid)
- » Bayani kan Ayatullah saiyid Adil Alawi
- » Juyin juya hali na gaskiya da ma’abotansa
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Addu'a ita ce kur'ani mai tashi zuwa sama, hakika manzo mafi karamci Muhammad (s.a.w) da A'immatu Ahlil-baiti (a.s) sun himmatu da addu'o'i himmatuwa matuka, saboda ita addu'a ita ce mai warkar da zukata ita magani ce ga ciwuka, ita ce mai tsaftace zukata kuma makullin amsawar ubangiji da biyan bukatu, hakika A'immatu Ahlil-baiti sun bar mana dukiya mai tsadar gaske da tsarki daga addu'o'i masu tsaftace ruhi cikin fannoni mabanbanta daga addu'o'i da wuridai da Azkaru.
An ambaci cewa Sayyid ibn Dawus babban malamin da babu kamarsa a zamaninsa wanda dakin karatunsa ya kasance ya cika da litattafai da mujalladan addu'a kusan dari takwas wanda ya rawaito daga A'imma tsarkaka.
Wannan yana nuni kan girmamar addu'a da tasirinta mai isarwa cikin rayuwar mutum, lallai hakan yana kawo wanyewa lafiya da rashin zamewa daga kan shiriya da kauracewa duniya da komawa ga Allah da tanadi don lahira, da neman Allah ya yiwa bawa mu'amala da ludufinsa da karamcinsa da abin da yake ahalinsa, da samun azurta cikin gida biyu da haske da shiriya da sanin Allah da kaiwa zuwa ga kamala mudlaka da mudlakar kamala, da narkewa cikin zatin Allah matsarkaki madaukaki.
Bai buya ba a wurin ma'abota hankula cewa addu'ar da take samun amsuwa tana da sharudda wadanda malaman wannan fanni suka ambata, kamar yanda ya zo cikin littafin (Jami'ul Sa'adat) na Allah ya jikan rai Annaraki, da littafin (Mahajjatul Baida'u) na malam Faizul Kashani, da (Uddatu Da'i) na ibn Fahad Hulli da sauran litattafan Sayyid ibn Dawus, da littafin (Mafatihul Jinan) na Shaik Abbas Qummi, da gomomin litattafai da suka kan addu'o'i da Azkaru da wuridai.
Daga cikin mafi muhimmancin sharuddan: shi ne cikakken sanin Allah, da kuma aiki da abin da yake hukuntawa, da hallaro da zuciya da tausasata da jin kanta, da tsarkake kasuwancinka da neman halas, da biyayya ga Allah da manzonsa da A'imma tsatsonsa, da iklasi da tak'wa da yakini kan cewa Allah zai amsa, Imam Sadik (as) yana cewa:
«إذا اقشعرّ جلدک ودمعت عيناک ووجل قلبک ، فدونک دونک فقد قصد قصدک
Idan fatarka ta kwansare ta yankwane idaniyarka ta kwararar da hawaye zuciyarka ta razana, ka karba ka karba hakika ka cimma abinda kake buri.
da tsarkake badini da fuskantar Allah matsarkaki da ikirari da zunuban da ka aikata da kyautata zato da Allah matsarkaki.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Shin asasin ilimummukan shi’a an samo su ne daga Ahlus-sunna
- Wasikar Najashi
- GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- Kur’ani cikin rayuwar imam kazim tare da alkalamin shaik abdul-jalil mikrani
- KARIJUL FIKHU 15 GA SAFAR SHEKARA 1441 CIGABAN BAHASIN BAYYANA KARATU DA BOYE SHI
- TUFA barbeloli masu yawan gaske sun sauka kan wata qatuwar bishiya, sannan iskar ta kasance iskar kak
- gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- MUTUMIN DA YA NEMI TAIMAKO