sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- » fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- » KARIJUL FIKHU 14 GA WATAN SAFAR CIKIN MAS’ALAR BAYYANA KARATU DA BOYESHI CIKIN SALLOLI
- » daga amsar Ayatullah Sayyid Adil ya baiwa D.r Kubaisi
- tafsir » Kada ka cutar da wanda kake baiwa Sadaka
- » falsafa da siyasa a cikin muslunci kashi na farko
- » Arziki da ni'ima_tareda Alkalamin Assayid Ali bn Husaini Alawi
- Akida » Gwagwarmaya tsakanin hankali da wahami
- Fikhu » Bahasul-Karijul Fikhu, Fadin (Kazalikallahu Rabbi) sau daya ko biyu ko uku bayan karatun suratul Iklasi
- » Daukakar himma
- » mafhumin addini
- » Kashe-kashen ma'arifa
- Tarihi » hana dawwana hadisi da rubuta shi
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Ba bakon al’amari bane kaga ana hujumi kan akidojin ubangiji ana kai musa bara da dukkanin kibiya da masu daga makiya, saboda dama dole ne su samu karo da nau’uka daban-daban daga mutane wadanda basu zama wuri guda da bukatunsu da alfanunsu da suka ginu kan zalunci da danniya sakamakon su akidojin ubangiji ka’idojinsu na kira zuwa ga gaskiya da karfafa adalci da yada rahama, wannan wani abu ne da kowa ya san shin a nesa da na kusa, bari dai hakan kamar wani jigo ne na rayuwa da sunnar samuwa da dukkanin litattafan sama sukai bayaninsu, lallai kur’ani na da wata babbar aya cikin bayanin asalinsu da sabubba da dalili da natija kai da dukkanin abinda ya lazimce su, mafita daya da za a iya kubuta daga wannan matsala.
Lamari ba abu ne mai saukin gaske ba da za a iya ketare shi da juzu’an halloli ba ko magancewa ta jeka nayika da fafutikar mutane na baya da na yanzu bari dai
( كل حزب بما لديهم فرحون ) .
Dukkanin wata kungiya na murna da abinda yake garesu.
Lokacin da akida ke kasanctuwa babu wasa babu wargi kadai zance ne na faifaicewa daga mafi gaskiyar masu Magana mafi hikimar masu aiki, a irin wannan lokaci ya zama dole faifaitaccen hukunci ya zo da abinda yake kaiwa zuwa ga bayyanuwa da tserata da bayyanannen lamari da yanayin da zai kasantu mabayyani mahaskaki kamar rana.
Haka dai lokacin da Allah ya kirayi annabinsa ya amsa sai yace:
( اني تركت فيكم الثقلين كتاب الله وعترتي اهل بيتي ما ان تمسكتم يهما لن تضلوا بعدي ابدا )
Hakika ni mai bar muku nauyaya biyu ne littafin Allah da tsatsona Ahlin gidana matukar ku kai riko da su ba zaku taba bata a bayana ba har abada.
Saboda dole ne hasken shiriyar da ya tabbatu cikamakin manzanni (s.a.w) ya zama dole ya kasance ya wanzu ya kuma cigaba, kuma dole mikakken layin da ya zayyana shi da shiriyar kur’ani ya zama dole ya wanzu mabayyani, kuma dole tunanin da ya zo da shi da gaskiya ya wanzu yana mai alfarma har zuw atashin kiyama, wannan bai kasantuwa face ga wand aya siffantu da haskensa shine Allah yake zaba ya sanya shi imami mai shiriya da shiryarwa, mai gaskiya mai gasgatawa, bai furuci da son rai, babu wani daga mutane da yake tsara da shi, wannan abin ya afku lokacin da Allah ya kaunaci al’umma da imaman shiriya, daga cikinsu zaka samu Sadik Ahlil-baiti (as) alfaharin muslunci kambunsa kuma alfaharin dukkanin dalibin ilimi, yayin da ya tsaya yana cewa:
( حدثني جعفر ابن محمد الصادق ..) .
Jafar bn Muhammad Sadik ya zantar dani.
Amincin Allah ya kara tabbata gareshi hakika ya kasance taskar ilimi annabawa , sannan madaukakan hadisansa sun kasance masdari tushe mashaya da shari’a, ya sanya abinda ya ke gareshi ga al’umma domin sauke sako daga hadisi na gaskiya da bayani mai nuduki, da hujjoji na yankan shakku da hikimomi masu alfanu, da nasihohi na shiriya, da dataccen tunani, da dukkanin abinda al’umma take bukatuwa zuwa gareshi.
Da kuma tunkude bata, rayuwarsa amincin Allah ya tabbata gareshi ta kasance rayuwa ga zukatan muminai, rayuwar muslunci madawwami, samuwarsa mai albarka samuwar al’umma wacce ta samu da samuwar kakansa Mustafa Muhammad (s.a.w)
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- KARIJUL FIKHU 15 GA SAFAR SHEKARA 1441 CIGABAN BAHASIN BAYYANA KARATU DA BOYE SHI
- YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- daga amsar Ayatullah Sayyid Adil ya baiwa D.r Kubaisi
- dangantakar addini da siyasa
- Karin karfin hadda
- Ma'aikaci tsoho